Sashe 13
Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
ALLAH yayi mana jagoranci
na Alheri, sukayi sallama zai tafi ya bata rafar kudi taki
karba. Yaita mata magiya data karba, tace don Allah yayi.
Hakuri bazata karba ba. Ta wuce gida. Tes ne ya kuma
shigowa wayarta, ta
bude ta karanta kamar haka. " i luv u zeey, luv is like d
music of the nature the note 're heard by the loving heart
that is tender nd pure, i care 4 u,
i miss u, na i luv u." ina sonki, ina sonki, na dade cikin
sonki. Ki soni zeey shine samun kwanciyar
hankalina. Zeey yaushe zaki amince dani na
bayyana gareki." ranta ya kuma dagulewa, wai
waye wannan ne yake damunta da kalamai?
Maye nufinsa? Ta mayar masa da amsa kamar
haka. "dan Allah waye kai? Me kake nufi da
rayuwata? Don me zaka boyemin kanka? Nifa
marainiyace dan Allah ka rabu dani kada ka cuci
rayuwata. Tana tura tes din mintuna biyu da
tafiya waya ta shigo ta kama ringin, tana dubawa
lambar da ake yo mata tes da itace. Tsoro da
fargaba suka kamata, ta kasa daga wayar harta
katse. Aka sake bugowa ta sake katsewa, sai
akaro na uku sannan ta iya dagawa, muryanta
can kasan makogoro tace hello! Wake magana?
Cikin taushin murya da kyakyawan lafazi yace,
"salamu alaiki ya hasken ruhina. Sanin
muhimmacin sallama shiyasa ta amsa, amma a
zuciyarta tana cike da tsoro da fargaba. Ya ce,
"haba zeey, kada ki taba mugun tunani akaina,
zainab ni masoyinki ne na usuli mai burin gina
miki ingantacciyar rayuwa. Zeey ta na dade cikin
tafarkin kaunarki, tun kina kankanuwa zainab
Allah ya jarabceni da azababbiyar sonki. Zainab
ki amince da soyayyana kona samu dadadden
burina ya tabbata, wato ya zamo na aureki." to
waye kai? Aina kake? Ya sunanka? "to ni sunana
haidar, kuma ni haifaffen garin nan ne, sai dai
aikina daya sa bana zaune anan din dindindin."
to taya akai ka sanni, kuma waya baka lambar
waya ta? to nasanki ne idan nazo garin ina ganin
sanda ake wucewa dake a mota zuwa makaranta
da safe, ina ganin sanda direbaku yake daukoki
shidda na yamma. Lambar wayarki kuma wata
rana na tsaya zan sai kati a wajen wani me dan
kes din katuna waya da wayoyi, saina ga wata
mata, ina ganin mai aikinku ce tazo da wayarki
wajen. Saina ji tace bari taje ta dawo kafin yasa
mata katin. To tanan na samu dama na dauki
lambarki. Shikenan bayanin da kike sonji? Tace
a'a meyasa ba zaka fito na gankaba kake yomin
tes? Yace haba zeey ina yo miki tes ne danki san
dani kada nazo miki gaba gadi ba tare da saninki
ba, shiyasa nake yo miki tes dan nasamu
amincewarki tukunna kafin nazo. Da fatan kin
gane? tace na gane. Sannu a hankali soyayya da
shakuwa ta shiga tsakaninsu, don yanzu zainab
ta saba da soyayyarsa, sai sukai sha biyu na
dare suna hirar soyayya, amma har yau basu ga
junansu ba, daga waya sai tes ke hadasu. Saidai
har yau ta kasa gayawa yayanta Aliyu maganan
saurayinta haidar da yake neman amincewarsa
daya fara zuwa zance wajenta, sai dai har yanzu
suna tare da saurayinta nura, du sati ranar
Alhamis yake zuwa wajenta, basu taba haduwa
da yayanta Aliyu ba. Yau ma nura ne yazo, ta fita
harabar gidan, yana zaune kan farar kujera da
tebur fari zagaye a gabanshi, dayar kujerar tana
kallonshi. Zainab tayi masa sallama ya amsa da
fara'arsa, taja kujera ta zauna suka gaisa fara
tambayar ya bayan rabuwa. Talatuwa ta kawo
masa lemo da cin-cin da meatfay yana ci yana yi
mata hira, har yanzu bata wani sakewa dashi ba,
amsarta daga um sai a'a sai dai kuma tayi
murmurshi. Wayarta tayi kara tana dubawa tayi
ta amsa da hello! Mazaje ya akayi ne? Zeey ta
inakan hanya yau na taho gida, na gaji da
tunaninki, inaso zan zo muga juna." kai amma fa
naji dadi mazan jiya." yauwa zeeytah, nagode,
shigowar safe zan miki dan ki ganni sosai."
bakwai da rabi zanzo gidanku, nizan kaiki
makaranta muna tafe muna hirarmu mai dadi, na
jira tunda jumma'a ce ba dadewa ba zakuyi a
tasoku, mu sake tahowa tare muzo gida mu wuni
muna hirar soyayya." Allah mazan jiya? Allah
zeeyta, saina iso. Ok mazaje, bey." nura ya
kalleta yace dama kina hira haka? Ko donni
bakya sona ne, naji har sunaye kika rada masa
mazaje dan mazan jiya. Tayi murmushi tace ba
haka bane, bazan iya fadar sunan sa bane
saboda sunasu daya da yayana, shiyasa nake ce
masa mazaje. Inace masa mazan jiya ne saboda
yanayin aikinsa. Ta tsiyayo lemo ta miko masa
ungo yi hakuri karbi kasha. Yace saidai ki bani
abaki in kina so nasha. Tace "a gaskiya baza
iyaba, ka karba kasha da hannunka kawai." ta
miko mishi. Shikuma ya kawo baki yana so ya
kurbi lemon. Dai-dai lokacin Aliyu ya shigo get
din gidan idonsa ya gano mashi. Yayi wani irin
kogi da motar. Tsoro yasa zainab ta saki kofin
lemo ya fadi. Aliyu ya bude motar ya fito kamar
namijin zaki, ransa abace fuskarshi a daure
kamar bai taba dariya ba, da kakinsa ajikinsa na
soja ajikinsa. Yana taku cikin kasaita ya nufo
inda suke, tuni zainab ta hankade tebir din
gabanta tayi cikin gida a guje. Cikin kakkausar
murya ya nunawa nura dan yatsa yace "waya
baka iznin kula kanwata? Zoka fice kada na sake
ganinka da ita. Zoka fice. Nura yana so yayi masa bayani
ya daka masa tsawa tareda
[9:14AM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 2**3 & 2**4
na Alheri, sukayi sallama zai tafi ya bata rafar kudi taki
karba. Yaita mata magiya data karba, tace don Allah yayi.
Hakuri bazata karba ba. Ta wuce gida. Tes ne ya kuma
shigowa wayarta, ta
bude ta karanta kamar haka. " i luv u zeey, luv is like d
music of the nature the note 're heard by the loving heart
that is tender nd pure, i care 4 u,
i miss u, na i luv u." ina sonki, ina sonki, na dade cikin
sonki. Ki soni zeey shine samun kwanciyar
hankalina. Zeey yaushe zaki amince dani na
bayyana gareki." ranta ya kuma dagulewa, wai
waye wannan ne yake damunta da kalamai?
Maye nufinsa? Ta mayar masa da amsa kamar
haka. "dan Allah waye kai? Me kake nufi da
rayuwata? Don me zaka boyemin kanka? Nifa
marainiyace dan Allah ka rabu dani kada ka cuci
rayuwata. Tana tura tes din mintuna biyu da
tafiya waya ta shigo ta kama ringin, tana dubawa
lambar da ake yo mata tes da itace. Tsoro da
fargaba suka kamata, ta kasa daga wayar harta
katse. Aka sake bugowa ta sake katsewa, sai
akaro na uku sannan ta iya dagawa, muryanta
can kasan makogoro tace hello! Wake magana?
Cikin taushin murya da kyakyawan lafazi yace,
"salamu alaiki ya hasken ruhina. Sanin
muhimmacin sallama shiyasa ta amsa, amma a
zuciyarta tana cike da tsoro da fargaba. Ya ce,
"haba zeey, kada ki taba mugun tunani akaina,
zainab ni masoyinki ne na usuli mai burin gina
miki ingantacciyar rayuwa. Zeey ta na dade cikin
tafarkin kaunarki, tun kina kankanuwa zainab
Allah ya jarabceni da azababbiyar sonki. Zainab
ki amince da soyayyana kona samu dadadden
burina ya tabbata, wato ya zamo na aureki." to
waye kai? Aina kake? Ya sunanka? "to ni sunana
haidar, kuma ni haifaffen garin nan ne, sai dai
aikina daya sa bana zaune anan din dindindin."
to taya akai ka sanni, kuma waya baka lambar
waya ta? to nasanki ne idan nazo garin ina ganin
sanda ake wucewa dake a mota zuwa makaranta
da safe, ina ganin sanda direbaku yake daukoki
shidda na yamma. Lambar wayarki kuma wata
rana na tsaya zan sai kati a wajen wani me dan
kes din katuna waya da wayoyi, saina ga wata
mata, ina ganin mai aikinku ce tazo da wayarki
wajen. Saina ji tace bari taje ta dawo kafin yasa
mata katin. To tanan na samu dama na dauki
lambarki. Shikenan bayanin da kike sonji? Tace
a'a meyasa ba zaka fito na gankaba kake yomin
tes? Yace haba zeey ina yo miki tes ne danki san
dani kada nazo miki gaba gadi ba tare da saninki
ba, shiyasa nake yo miki tes dan nasamu
amincewarki tukunna kafin nazo. Da fatan kin
gane? tace na gane. Sannu a hankali soyayya da
shakuwa ta shiga tsakaninsu, don yanzu zainab
ta saba da soyayyarsa, sai sukai sha biyu na
dare suna hirar soyayya, amma har yau basu ga
junansu ba, daga waya sai tes ke hadasu. Saidai
har yau ta kasa gayawa yayanta Aliyu maganan
saurayinta haidar da yake neman amincewarsa
daya fara zuwa zance wajenta, sai dai har yanzu
suna tare da saurayinta nura, du sati ranar
Alhamis yake zuwa wajenta, basu taba haduwa
da yayanta Aliyu ba. Yau ma nura ne yazo, ta fita
harabar gidan, yana zaune kan farar kujera da
tebur fari zagaye a gabanshi, dayar kujerar tana
kallonshi. Zainab tayi masa sallama ya amsa da
fara'arsa, taja kujera ta zauna suka gaisa fara
tambayar ya bayan rabuwa. Talatuwa ta kawo
masa lemo da cin-cin da meatfay yana ci yana yi
mata hira, har yanzu bata wani sakewa dashi ba,
amsarta daga um sai a'a sai dai kuma tayi
murmurshi. Wayarta tayi kara tana dubawa tayi
ta amsa da hello! Mazaje ya akayi ne? Zeey ta
inakan hanya yau na taho gida, na gaji da
tunaninki, inaso zan zo muga juna." kai amma fa
naji dadi mazan jiya." yauwa zeeytah, nagode,
shigowar safe zan miki dan ki ganni sosai."
bakwai da rabi zanzo gidanku, nizan kaiki
makaranta muna tafe muna hirarmu mai dadi, na
jira tunda jumma'a ce ba dadewa ba zakuyi a
tasoku, mu sake tahowa tare muzo gida mu wuni
muna hirar soyayya." Allah mazan jiya? Allah
zeeyta, saina iso. Ok mazaje, bey." nura ya
kalleta yace dama kina hira haka? Ko donni
bakya sona ne, naji har sunaye kika rada masa
mazaje dan mazan jiya. Tayi murmushi tace ba
haka bane, bazan iya fadar sunan sa bane
saboda sunasu daya da yayana, shiyasa nake ce
masa mazaje. Inace masa mazan jiya ne saboda
yanayin aikinsa. Ta tsiyayo lemo ta miko masa
ungo yi hakuri karbi kasha. Yace saidai ki bani
abaki in kina so nasha. Tace "a gaskiya baza
iyaba, ka karba kasha da hannunka kawai." ta
miko mishi. Shikuma ya kawo baki yana so ya
kurbi lemon. Dai-dai lokacin Aliyu ya shigo get
din gidan idonsa ya gano mashi. Yayi wani irin
kogi da motar. Tsoro yasa zainab ta saki kofin
lemo ya fadi. Aliyu ya bude motar ya fito kamar
namijin zaki, ransa abace fuskarshi a daure
kamar bai taba dariya ba, da kakinsa ajikinsa na
soja ajikinsa. Yana taku cikin kasaita ya nufo
inda suke, tuni zainab ta hankade tebir din
gabanta tayi cikin gida a guje. Cikin kakkausar
murya ya nunawa nura dan yatsa yace "waya
baka iznin kula kanwata? Zoka fice kada na sake
ganinka da ita. Zoka fice. Nura yana so yayi masa bayani
ya daka masa tsawa tareda
[9:14AM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 2**3 & 2**4