Sashe 28
Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Aliyu yayi saurin karban wayar yasaa kunnensa, ba tare da
yayi maganaba.Mansura taci gaba, munafuka,annamimiya,
ki dawomin da dana,ko shima za ayi min iko dashi ne?Ki
karba kun hada munafuncinku kinauri Aliyu dama ashe duk
abundamukeyi idonki yana kaikina sha'awar Aliyu, to kin
aureshimatsiyaciya, kuma ki sani kedasamun kwanciyar
hankali har abadaa gidan Aliyu.Shiya katseta da cewar, to
naji nakuma gode, ba zainab kika zaga bani kika zaga,
tunda iyayenmu daya.Kuma ki sani, wannan shine na
farkokuma na karshe, du sanda kika sakeyin kwatankwacin
haka, sai kin rainakanki, tace to naji amma a kawomindana,
don ba ita ta haifa min shi ba.Rawar kan da kake yi da
zirgillo kadaasa ma da yanzu saiku jira ta haifatukunna."ya
wani daka mata tsawa acikinwayar, daya sa tayi saurin
kashewayar, ba shiri.Ya kira direba yace, ya kai
Ahmadislamiya, ya biya ta gidansa yadaukar masa
jakarsa.Zainab da tunda Aliyu ya karbawayar a hannunta ta
shige daki.Ya bita dakin, tana zaune a bakingado tayi
tagumi, ya janye taguminyace, meye haka, bana gaya miki
kidaina babu kyau ba?Tace, to yaya nadaina."ya riko
hannunta, meye zeeyta fushikike yi? Gaya min menene, me
akayimiki?Tayi murmushi bakomai yaya bafushi nakeyi
ba.Taso muje na baki tsarabarki, ya rikohannunta har
dakinsa ya jawojakunkunan daya zo dasu, ya zugejakar ya
ringa fito da kananan kayamatsatsu yana buda mata, tana
ganiyana yaba kayan, har kala 20 yace,kinga irin kayanan
su zaki ringasamin dagani saike. Tace yaya yazansa
wadanan kayan kanana nefa.Toni ba mijinki bane? Na fita
dagasahun yaya na koma mijinki, kikwasa kije ki saka daya
ajikinkiyanzu, kizo muyi hira yau ba indazanje, jeki canja
kayan. Tace yaya...Ya daka mata tsawa, bana
songardama. Da gudu ta kwashi kayantayi waje.Ta tsaya
gaban madubita, ta sakawata damammiyar riga iya
cinya,tana da hannun breziya, adon les nea gaban kirjin
rigar, rigar ta lafeajikinta, tayi mata kyau, ta juya tasake
juyawa agaban madubi tayitsaki, ya ya za'ayi na saka
wannanrigar na tsaya a gaban yaya?Karar wayarsa ce ta
katse masatunani wai ta sameshi a sama.Ta dauko after
dress ta daura akankayan, ta yane janta da siririnmayafin ta
karawa jikinta humra tafice ta haura sama.Ta shiga falon
baya ciki, ta budefilin shakatawarsu, yana gurin kuwakan
katifar ruwa, gabanta ya fadiyanda ta ganshi daga shi sai
shimifara kal da ita, ta dame masa jiki dagajeren wando iya
cinyarsa, tatsorata da yanda da yanda ta ganshidon ita bata
taba ganin babba haka,saidai yaro kamar su Amadi.Ya
mika mata hannun yauwa zeeytazoki bani labarin abunda
ya faru daina bayelsa.Ta marairaice fuska kamar mai
shirinyin kuka, ya tashi ya tako a hankaliyazo har inda take,
ya cire after dressdin ya ga yanda rigar tayi mata
kyaukamar 'yar budurwar baturiya, yashafa kanta, ta saki
kuka mara sauti,ya rinka rarrashinta yana bubbugabayanta,
na rarrashi.Haba zeeyta nine fa mazajenki, ninefa mazan
jiyanki, duk kin mantaalkawrinka da kika yi min.Kinki sakin
jiki dani, ko hira bakyasonyi dani. Zeeyta mena miki
bakyasona?Ta daga kanta, yaya ina sonka manakunyarka
da nauyinka nake ji, yayakaine fa yayana dana
daukekatamkar uwar data haifeni." nasan dahaka zeeyta,
shiyasa nake tattalinkinaga bazan iya bawa wani ke ba.Don
kada ya cutar min dake, ki sakijikinki zeeyta bazan cutar
dake ba,kuma ni ba wani abu zanyi miki ba,ko wani abu zai
shiga tsakanina dakesainan da shekara uku, sannan
kinshekara 20 nasan kin danyi kwari,yanzu kuwa
makaranta zan mayardake.Tayi dariya tace yauwa yaya
nagode,kullum makarantar itace araina.Nasani zeeyta na
dade da saninburinki." ya zaunar da ita a cinyarsayana
shakan ni'imtaccen kamshinjikinta, yana bata tufa
abaki.Zainab ta saki jiki da yayanta,saboda abunda take
gudu yace,bazai kusanceta ba sai nan dashekara uku
sannab tayi kwari, lallaiyayanta mai kaunarta ne
datausayinta.Yanzu ta riga ta saki jiki dashi sosai,ya riga ya
koyar da ita salonsoyayyarshi mai tsaya ma ta araibasu da
abun sawa sai kananan kaya,to daga ita saishi, ba wani
wandayake shigo musu har bata so taji zaifita, don bata so
taji zaiyi nesa daita, ko yaushe tana makale ajikinsatana
zuba masa shagwaba, shikumadu ya wani sukurkurce
akanta, donshi yana tunani anya zai cika wnnanalkawari
daya dauka nan da shekarauku? Yarinyar tana birkita
masakwanya, da lallausan jikinta dashamararren
kamshinta.Du sanda suka kwanta gaba dayakarfin hali
yake yi.Sai ya manneta gam yake samunsauki, to yau gashi
kwanansa uku dadawowa, da kafin ya tafi ya matakwana
hudu, yanzu ya cika kwanauku in an hada kwana bakwai
kenan,a bisa ka'ida yauce ranar da zai komagidan
uwargida. Du ya damu ya rasaya zayyi da zeey dinshi,
shidaigaskiya ba zai iya barinta a gidan itakadai ba.Yayi
nisa cikin tunani, yayinta yajikamshinta, ya dago kai
yanakallonta, tana sanye da dogonwando na jeans da farar
bes ta tsukeda bel, ta lumshe idanuwan nannata,...
TA lumshe idanuwan nan nata, mekamar jin barci, ya miko
mata hannutazo ta shige jikinsa ta kwantaacinyarsa,
lallausar fatarta dakamshin jikinta shi yake karadimautar
dashi, ya kara hura wutarkaunarta, da sha'awarta a ransa.
Yashafa lafiyayen bakin gashinta metsawo da sheki da
yake ta kamshi medadi.Mansura ce tayo waya, zainab
zatatashi ya kara matseta a jikinsa, yaamsa wayar, hello,
tace Aliyu najikashiru ko harda nawa kwanakin zakahada
mata? Gashi har biyar tayi,kasan na shiga aiki ita kuma ta
fita."yace, ai ina sane, yanzu, zan taho, yakashe
wayar.Yace, zainab talatu zata zo taci gabada zama dake,
kin gani yau a gidanauntynki zan kwana.Ta makale kafada,
um-um ni bazankwanta ni kadai ba ka kaini gida.Ya dafe
kanshi yana jin rigimar zeeydin tashi, yace zeey rigimarki
yawane da ita, ina kika taba jin aurehaka? Ta zumburo baki,
to yaya nikadai zan kwana adakin. ya sumbacikuncinnta, ya
lallabata, taso mujemuyi ball.Tana sanye da karamar riga
singileti,da gajeren wando iya cinya, suka fitaharabar gidan
suna ball, sunatakokawa ya hanata bugawa, data zozata
buga, sai ya gara ball din dakafarsa, tayi wani wajen, ta bita
dagudu, ya kuma sa kafa ya janye balldin ta rikeshi tana
tsalle tanayunkurin gara ball din.Motar mansura ce ta shigo
gidan,tana ganinsu ranta yayi mummunanbaci, tace dama
wannan dan raininhankalin wannan yarinyar yake kwa-kwar
so? Shiyasa ni kullum yakedaure min fuska, ko hirar
arzikibama zama muyi dashi?Yanzu kuwa dubi irin shigar
da sukayi, suke ta wasa cikin nishadi. Tuni tasaki kan motar
tayi kansu a guje.Zainab bata kula da motar datashigo ba
saboda ball din ta daukemata hankali, tabi ball din da
dangudunta, tana so ta kamota indaAliyu ya sake
garawa.Aliyu yayi wani tsalle don ya daukezainab, ganin
mansura tayi kanta damota. Amma ina kafin ya karasoharta
bugeta da motar.Ya kwalla kara, tare da kiran
zainab.Zainab ta fada kan gaban motar tagangaro ta fadi
kasa. Aliyu yadurkusa gabanta ya dagota, yarugumeta a
jikinsa, ransa yayimasifar baci, ya dago kai yayi wamansura
wani mummunan kallo.Sai ya shimfide zainab gefe
daya,yayi wani irin tashi kamar namijinzaki, yayi kan
mansura.Du yanda taso ta dake ta kasa,domin bata taba
ganin bacin ransakamar haka ba.Tana ganin ya tinkarota,
tayi saurinmurza siterinta tayi baya, tuni ta ficedaga get din
gidan, ya kaiwa bayamotar wata irin dukagun saida ya dan
loba, ya busar dawani hucin zafi abakinsa, ya komabaya ya
dauki zainab tana yi mishikuka, yaya cikina zafi yake yi
min,wayyo yayana cikina zafi.Ransa ya kara baci, baya so
abundazai taba masa yarinyar nan. Ammatazo ta buge
masa ita harta gogemata fatar ciki. Gashi gurin yayi
jini,dole ya dauki tsattsauran matakiakan mansuradon
bazai dauki wulakanci ba. Bazaiiya sa ido a cutar masa da
zainab ba.Ga zainab din tana kara daga mishihankali da
kukanta, wanda yakekamar a ransa.Wayyo yayana cikina
zafi, ya kamararrashinta, yi shiru zeeyta yanzu zankaiki
asibiti, asa miki magani, kinjizainab kiyi hakuriyi shiru.Yaya
karka kaini ayimin allura, banaso yaya da zafi, yace yi shiru
bazanbari ayi miki allura ba.Magani za a sa miki a wajen
yadaina yi miki zafi.Tace, to, ya canja kayansa da
shaddame tsada, yasa ma zainab after dresstare da
hijabinta, ya daukota kamarjaririya, a hankali ya jingineta
kankujerar, wai du dan kada ta famaciwon, ya shiga motar
ya rinka tuki ahankali, har ya isa da ita wanitsaddaden
asibiti na kudi.Wani baturen likita shi yake yi matadiresin
din wajen. Aliyu yana zaunea gefen gadon kan zainab
yanajinyarta, tana ta raki, wayyo yaya kahanashi tabamin,
zafi yaya, kace yadaina yayana zafi.Ransa ya kara baci
tunanin irinhukuncin da zai ma mansura yakeya kama
shafa kanta yanararrashinta, sannu zeeyta kiyi shiru,yanzu
zai gama miki, ki bari yakarasa miki zeeyta, yi shiru kinji,
yihakuri zeeyta sannu, yana shafakanta yana rarrashinta,
har likitan yakarasa yi mata diresin din. Ya daukoallura zaiyi
mata,ta kankame Aliyu tana kuka, yayabana so, kada yayi
min.Ya rinka rarrashinta, yana shafabayanta, likitan yayi
mata alluran takankame Aliyu tana kuka, ya rinkalailaya
mata gun yana hura matakunanta, yana rarrashinta, sannu
ahankali bacci ya dauketa, sannanAliyu yayi ajiyar
zuciya.Ya ciro wayarsa ya bugawaummansa, tana dauka
suna gaisawa,tace ina zainab? Yace umma
munaasibiti.Lafiya meya kaiku asibiti?Wallahi umma
yarinyar nan ce tashigo da mota har gida ta
bugezainab.Umma ta dafe kai tana salati. Tajiciwo daya
wa?Eh, umma ta kwale a ciki, saida likitaya rede fatar
wajen.Zainab tanata kuka saboda zafi,Allah umma saina
dauki tsattsauranmataki akan mansuratace a'a kayi hakuri
ni zan daukimataki da kaina, idan kaine nasanabun baci
zaiyi, kayi hakuri zanyimaganin abun.Yace to shikenan
umma na kyaleta.Umman ta fito ta shiga dakin ummi,ta
zauna take labarta mata abundaya faru.Ummi ta kama
salati, tana cewakinga yarinya da rashin mutunci..
[9:17PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**6 & 3**7
yayi maganaba.Mansura taci gaba, munafuka,annamimiya,
ki dawomin da dana,ko shima za ayi min iko dashi ne?Ki
karba kun hada munafuncinku kinauri Aliyu dama ashe duk
abundamukeyi idonki yana kaikina sha'awar Aliyu, to kin
aureshimatsiyaciya, kuma ki sani kedasamun kwanciyar
hankali har abadaa gidan Aliyu.Shiya katseta da cewar, to
naji nakuma gode, ba zainab kika zaga bani kika zaga,
tunda iyayenmu daya.Kuma ki sani, wannan shine na
farkokuma na karshe, du sanda kika sakeyin kwatankwacin
haka, sai kin rainakanki, tace to naji amma a kawomindana,
don ba ita ta haifa min shi ba.Rawar kan da kake yi da
zirgillo kadaasa ma da yanzu saiku jira ta haifatukunna."ya
wani daka mata tsawa acikinwayar, daya sa tayi saurin
kashewayar, ba shiri.Ya kira direba yace, ya kai
Ahmadislamiya, ya biya ta gidansa yadaukar masa
jakarsa.Zainab da tunda Aliyu ya karbawayar a hannunta ta
shige daki.Ya bita dakin, tana zaune a bakingado tayi
tagumi, ya janye taguminyace, meye haka, bana gaya miki
kidaina babu kyau ba?Tace, to yaya nadaina."ya riko
hannunta, meye zeeyta fushikike yi? Gaya min menene, me
akayimiki?Tayi murmushi bakomai yaya bafushi nakeyi
ba.Taso muje na baki tsarabarki, ya rikohannunta har
dakinsa ya jawojakunkunan daya zo dasu, ya zugejakar ya
ringa fito da kananan kayamatsatsu yana buda mata, tana
ganiyana yaba kayan, har kala 20 yace,kinga irin kayanan
su zaki ringasamin dagani saike. Tace yaya yazansa
wadanan kayan kanana nefa.Toni ba mijinki bane? Na fita
dagasahun yaya na koma mijinki, kikwasa kije ki saka daya
ajikinkiyanzu, kizo muyi hira yau ba indazanje, jeki canja
kayan. Tace yaya...Ya daka mata tsawa, bana
songardama. Da gudu ta kwashi kayantayi waje.Ta tsaya
gaban madubita, ta sakawata damammiyar riga iya
cinya,tana da hannun breziya, adon les nea gaban kirjin
rigar, rigar ta lafeajikinta, tayi mata kyau, ta juya tasake
juyawa agaban madubi tayitsaki, ya ya za'ayi na saka
wannanrigar na tsaya a gaban yaya?Karar wayarsa ce ta
katse masatunani wai ta sameshi a sama.Ta dauko after
dress ta daura akankayan, ta yane janta da siririnmayafin ta
karawa jikinta humra tafice ta haura sama.Ta shiga falon
baya ciki, ta budefilin shakatawarsu, yana gurin kuwakan
katifar ruwa, gabanta ya fadiyanda ta ganshi daga shi sai
shimifara kal da ita, ta dame masa jiki dagajeren wando iya
cinyarsa, tatsorata da yanda da yanda ta ganshidon ita bata
taba ganin babba haka,saidai yaro kamar su Amadi.Ya
mika mata hannun yauwa zeeytazoki bani labarin abunda
ya faru daina bayelsa.Ta marairaice fuska kamar mai
shirinyin kuka, ya tashi ya tako a hankaliyazo har inda take,
ya cire after dressdin ya ga yanda rigar tayi mata
kyaukamar 'yar budurwar baturiya, yashafa kanta, ta saki
kuka mara sauti,ya rinka rarrashinta yana bubbugabayanta,
na rarrashi.Haba zeeyta nine fa mazajenki, ninefa mazan
jiyanki, duk kin mantaalkawrinka da kika yi min.Kinki sakin
jiki dani, ko hira bakyasonyi dani. Zeeyta mena miki
bakyasona?Ta daga kanta, yaya ina sonka manakunyarka
da nauyinka nake ji, yayakaine fa yayana dana
daukekatamkar uwar data haifeni." nasan dahaka zeeyta,
shiyasa nake tattalinkinaga bazan iya bawa wani ke ba.Don
kada ya cutar min dake, ki sakijikinki zeeyta bazan cutar
dake ba,kuma ni ba wani abu zanyi miki ba,ko wani abu zai
shiga tsakanina dakesainan da shekara uku, sannan
kinshekara 20 nasan kin danyi kwari,yanzu kuwa
makaranta zan mayardake.Tayi dariya tace yauwa yaya
nagode,kullum makarantar itace araina.Nasani zeeyta na
dade da saninburinki." ya zaunar da ita a cinyarsayana
shakan ni'imtaccen kamshinjikinta, yana bata tufa
abaki.Zainab ta saki jiki da yayanta,saboda abunda take
gudu yace,bazai kusanceta ba sai nan dashekara uku
sannab tayi kwari, lallaiyayanta mai kaunarta ne
datausayinta.Yanzu ta riga ta saki jiki dashi sosai,ya riga ya
koyar da ita salonsoyayyarshi mai tsaya ma ta araibasu da
abun sawa sai kananan kaya,to daga ita saishi, ba wani
wandayake shigo musu har bata so taji zaifita, don bata so
taji zaiyi nesa daita, ko yaushe tana makale ajikinsatana
zuba masa shagwaba, shikumadu ya wani sukurkurce
akanta, donshi yana tunani anya zai cika wnnanalkawari
daya dauka nan da shekarauku? Yarinyar tana birkita
masakwanya, da lallausan jikinta dashamararren
kamshinta.Du sanda suka kwanta gaba dayakarfin hali
yake yi.Sai ya manneta gam yake samunsauki, to yau gashi
kwanansa uku dadawowa, da kafin ya tafi ya matakwana
hudu, yanzu ya cika kwanauku in an hada kwana bakwai
kenan,a bisa ka'ida yauce ranar da zai komagidan
uwargida. Du ya damu ya rasaya zayyi da zeey dinshi,
shidaigaskiya ba zai iya barinta a gidan itakadai ba.Yayi
nisa cikin tunani, yayinta yajikamshinta, ya dago kai
yanakallonta, tana sanye da dogonwando na jeans da farar
bes ta tsukeda bel, ta lumshe idanuwan nannata,...
TA lumshe idanuwan nan nata, mekamar jin barci, ya miko
mata hannutazo ta shige jikinsa ta kwantaacinyarsa,
lallausar fatarta dakamshin jikinta shi yake karadimautar
dashi, ya kara hura wutarkaunarta, da sha'awarta a ransa.
Yashafa lafiyayen bakin gashinta metsawo da sheki da
yake ta kamshi medadi.Mansura ce tayo waya, zainab
zatatashi ya kara matseta a jikinsa, yaamsa wayar, hello,
tace Aliyu najikashiru ko harda nawa kwanakin zakahada
mata? Gashi har biyar tayi,kasan na shiga aiki ita kuma ta
fita."yace, ai ina sane, yanzu, zan taho, yakashe
wayar.Yace, zainab talatu zata zo taci gabada zama dake,
kin gani yau a gidanauntynki zan kwana.Ta makale kafada,
um-um ni bazankwanta ni kadai ba ka kaini gida.Ya dafe
kanshi yana jin rigimar zeeydin tashi, yace zeey rigimarki
yawane da ita, ina kika taba jin aurehaka? Ta zumburo baki,
to yaya nikadai zan kwana adakin. ya sumbacikuncinnta, ya
lallabata, taso mujemuyi ball.Tana sanye da karamar riga
singileti,da gajeren wando iya cinya, suka fitaharabar gidan
suna ball, sunatakokawa ya hanata bugawa, data zozata
buga, sai ya gara ball din dakafarsa, tayi wani wajen, ta bita
dagudu, ya kuma sa kafa ya janye balldin ta rikeshi tana
tsalle tanayunkurin gara ball din.Motar mansura ce ta shigo
gidan,tana ganinsu ranta yayi mummunanbaci, tace dama
wannan dan raininhankalin wannan yarinyar yake kwa-kwar
so? Shiyasa ni kullum yakedaure min fuska, ko hirar
arzikibama zama muyi dashi?Yanzu kuwa dubi irin shigar
da sukayi, suke ta wasa cikin nishadi. Tuni tasaki kan motar
tayi kansu a guje.Zainab bata kula da motar datashigo ba
saboda ball din ta daukemata hankali, tabi ball din da
dangudunta, tana so ta kamota indaAliyu ya sake
garawa.Aliyu yayi wani tsalle don ya daukezainab, ganin
mansura tayi kanta damota. Amma ina kafin ya karasoharta
bugeta da motar.Ya kwalla kara, tare da kiran
zainab.Zainab ta fada kan gaban motar tagangaro ta fadi
kasa. Aliyu yadurkusa gabanta ya dagota, yarugumeta a
jikinsa, ransa yayimasifar baci, ya dago kai yayi wamansura
wani mummunan kallo.Sai ya shimfide zainab gefe
daya,yayi wani irin tashi kamar namijinzaki, yayi kan
mansura.Du yanda taso ta dake ta kasa,domin bata taba
ganin bacin ransakamar haka ba.Tana ganin ya tinkarota,
tayi saurinmurza siterinta tayi baya, tuni ta ficedaga get din
gidan, ya kaiwa bayamotar wata irin dukagun saida ya dan
loba, ya busar dawani hucin zafi abakinsa, ya komabaya ya
dauki zainab tana yi mishikuka, yaya cikina zafi yake yi
min,wayyo yayana cikina zafi.Ransa ya kara baci, baya so
abundazai taba masa yarinyar nan. Ammatazo ta buge
masa ita harta gogemata fatar ciki. Gashi gurin yayi
jini,dole ya dauki tsattsauran matakiakan mansuradon
bazai dauki wulakanci ba. Bazaiiya sa ido a cutar masa da
zainab ba.Ga zainab din tana kara daga mishihankali da
kukanta, wanda yakekamar a ransa.Wayyo yayana cikina
zafi, ya kamararrashinta, yi shiru zeeyta yanzu zankaiki
asibiti, asa miki magani, kinjizainab kiyi hakuriyi shiru.Yaya
karka kaini ayimin allura, banaso yaya da zafi, yace yi shiru
bazanbari ayi miki allura ba.Magani za a sa miki a wajen
yadaina yi miki zafi.Tace, to, ya canja kayansa da
shaddame tsada, yasa ma zainab after dresstare da
hijabinta, ya daukota kamarjaririya, a hankali ya jingineta
kankujerar, wai du dan kada ta famaciwon, ya shiga motar
ya rinka tuki ahankali, har ya isa da ita wanitsaddaden
asibiti na kudi.Wani baturen likita shi yake yi matadiresin
din wajen. Aliyu yana zaunea gefen gadon kan zainab
yanajinyarta, tana ta raki, wayyo yaya kahanashi tabamin,
zafi yaya, kace yadaina yayana zafi.Ransa ya kara baci
tunanin irinhukuncin da zai ma mansura yakeya kama
shafa kanta yanararrashinta, sannu zeeyta kiyi shiru,yanzu
zai gama miki, ki bari yakarasa miki zeeyta, yi shiru kinji,
yihakuri zeeyta sannu, yana shafakanta yana rarrashinta,
har likitan yakarasa yi mata diresin din. Ya daukoallura zaiyi
mata,ta kankame Aliyu tana kuka, yayabana so, kada yayi
min.Ya rinka rarrashinta, yana shafabayanta, likitan yayi
mata alluran takankame Aliyu tana kuka, ya rinkalailaya
mata gun yana hura matakunanta, yana rarrashinta, sannu
ahankali bacci ya dauketa, sannanAliyu yayi ajiyar
zuciya.Ya ciro wayarsa ya bugawaummansa, tana dauka
suna gaisawa,tace ina zainab? Yace umma
munaasibiti.Lafiya meya kaiku asibiti?Wallahi umma
yarinyar nan ce tashigo da mota har gida ta
bugezainab.Umma ta dafe kai tana salati. Tajiciwo daya
wa?Eh, umma ta kwale a ciki, saida likitaya rede fatar
wajen.Zainab tanata kuka saboda zafi,Allah umma saina
dauki tsattsauranmataki akan mansuratace a'a kayi hakuri
ni zan daukimataki da kaina, idan kaine nasanabun baci
zaiyi, kayi hakuri zanyimaganin abun.Yace to shikenan
umma na kyaleta.Umman ta fito ta shiga dakin ummi,ta
zauna take labarta mata abundaya faru.Ummi ta kama
salati, tana cewakinga yarinya da rashin mutunci..
[9:17PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**6 & 3**7