← Book details Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 30 OF 44

Sashe 30

Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

SUNA waya da Abbansa yake gayamasa gobe zaije abuja
fadarshugaban kasa zaiyi godiya ya ganokuma gidan,
amma kwana biyu zaiyiya dawo.Ta taso ta haye cinyarsa
tana shafafuskarsa tace, yayana kaida wa zakutafi?Ya
shafa kanta ni kadai zan tafizeeyta. Tace um nidai gaskiya
banyarda ka tafi kai kadai ba, sabodame? Nidai gaskiya
yaya inka tafi kakadai 'yan mata zasu zata baka daaure
wata tace tana sonka.Yana dariya, zeeyta wannan fa
kishine, kin iya kishi zainab.Tayi murmushi ta boye
fuskartaajikinshi tace, yaya ba haka bane.Yace to yaya ne?
Tace nifa yayabazan iya barin mijina, ya tafi waniwaje har
ya kwana shi kadai ba nafiso ko ina na kasance tare da
mijina."yayi dan jim a zuciyarsa yana tunaniirin baiwar
hankali da Allah yayi wazainab shi.Yarinya karama tasan
darajarmijinta, abunda mansura bata iya bakenan, don ita
har Allah-Allah matake kada ya zauna a garin, don itagani
take zamansa kusa da ita takurane don baya barinta ta
sake dayawan fice-ficen unguwa.Yace, zeeyta na tafi dake?
Ta dagakai yaya inaso in bika.To idan na tafi dake wacce
irinkulawa zaki bani?Tace yaya zan ringa yi maka girkime
dadi, yace ita kenan kulawar dazaki bani?To yaya me kake
so inyi makawanda yafi hakan?Yace zeeyta nasan ke me
ilimi ce, kinsan hakkin miji akan matarsa, ni danuwanki ne,
nasan zaki guje minfadawa gararin rayuwa tunda harkina
kishina, kina so ki kasance tareda ni, don ki rika bani
kulawa.Zainab nakai kololuwa wajenkaunarki, sonki yana
neman illatamin zuciyata, zainab ki bani damarda zan nuna
miki cikakkiyar kaunarda nake miki. Tace kamar ya
yakenan yaya?Yace, zainab inaso ki bani hakkina.Cikin
razana da tsoro ta dafe kirjitace "yaya nifa yarinya ce,
kaminalkawari sai nan da shekara uku zakakusanceni,
amma yaya daga yinwannan magana, wata shidda
zakanemi karya alkawarin?Yace, bazan iya barinki har
shekarauku ba zainab, wata shiddan nan maa daddafe nayi
su,ki bani hakkina zeeyta. Ta mike dagajikinsa tana
hawaye, tana ja da baya,tace bazan iya ba yaya.Ya mike a
fusace ya wani daka matatsawa, tayi saurin durkushewa
kasajikinta yana rawa, yace don na gayamiki ina bukatar
hakkina, shine zakice min baza ki iya ba?To kije ki rike
abinki. Ya tashi yanufi dakinsa, ta koma ta zauna sosai,ta
dafe kanta, ya ilahi, ta kama rantainnalillahi wa inna ilahi
raji'un yaya!yaya!! Yaya meyasa yaya zaiyi minhaka?Yaya
ya manta abunda ke tsakaninadashi, shine babban
yayanmu, shi yadauki kulawa ta musamman yakemin, nake
ganinsa tamkar uwata.Yaya fa shine uban rikona, yanzu
yazamo mijina, ta ya ya zan iyawannan al'amari dashi?Ai
da kunya, bazan iyaba."lawisa tayi sallama dakin da
mansuratake, dakin da yayarta saratu takezawarci, shiru
taji ba a amsa ba,alhali ance mata mansura tana ciki,don
haka lawisa ta danna kai cikindakin.Ta samu mansura tana
zaune tahada uban tagumi. Lawisa ta dafatatace lafiya?
Mansura tayi firgigit tadawo hayyacinta, tace,
lawisaabubuwa ne suka taru suka yi minyawa, tace
abubuwa wane iri?Tace "kina kallo kashe kudin da nakeyi
wai don Aliyu yazo da kansagidannan bikona, amma shiru
balabarinsa, wai ya ma manta danikwata-kwata.To jiyan
nan labari ya sameni, ankarawa Aliyu girma tare
datanfatsetsen gida a Abuja dadankareriyar mota.Lawisa ta
hau salati tace kada famuna zaune anan yarinyar nan
tamallake shi, yazo yana mikiwulakanci daya fi
wannan.Mansura tace, nifa yanzu yarinyarnan bata gabana,
burina kawai nagaAliyu yazo ya maidani, domin niwallahi
nasan halin Aliyu sarai, bakaramin miskili bane.Wannan
yarinyar bata da wayewanda zata iya jan hankalin Aliyu,
waiharta mallakeshi domin gidahumacena karshe.Kuma
tana da sanin da bata so tacuci wani kota danne hakkin
wani,bare nace zata bi malami don cutardani, kota mallaki
Aliyu.Idan har zatayi hakan, to waye zaiyimata, ita ba fita
zai barta ta rinka yiba.Ita ba ya ba, ba kanwa ba, ita bawata
'yace da ita kanwa ce da itada suke uwa daya uba daya
ba.Ita ba dagin uwarta ne akusa da itaba, bare suyi
mata.Don nasha jinsu idan muna tare,idan kanwar Aliyu,
yayarta ni'imatazo, idan tana ta dokin aurenta,tana gaya
mata ita harta kagu akaita gidan mij, saboda
kawayentasuna bata labarin ana kaza da kaza,saiki ji
zainab din tana mata magiya,da ta daina mata irin
wannanzancen, wai ita wallahi tsoratar da itatakeyi, don ita
cewa tayi, ko karaminyaro ta gani tsirara tsoro yake
bata.Lawisa tace anya kuwa ba aljanineya aureta ba?
Mansura tace Allahyasa shi dinne ma, inga ta karyar
so.Nifa lawisa abunda yafi damuna,rashin kudi, kinsan ni
ba wani abunake sayarwa ba, karyata ta Aliyu ce,bani da
wata takama saita Aliyu, kinsan shi akwai sakin kudi, ga
cima maikyau, wallahi yanzu duna raina cimargidanmu,...

Wallah yanzu duna raina cimar gidanmu, shinkafa da miya
dayankan nama biyu, da daddare tuwoda miya, da safe
shayi da biredi dadan dankali.Kya hada da gidan Aliyu da
akewatandar kaji, kwai, farfesu, saina gadama fa nake girki,
na gwammace ahadomin take away a
hadaddenresturant.Gashi Aliyu baya jin kudi ko nawakikace
ya baki bazai rage ba, saidaiya kara miki ma. Shifa abun
duniyabai dameshi ba, burinsa kawai yawadata iyalinsa da
komai.Bare yanzu da aka kara masamukami nasan wasu
ninkakunkudine zasu sake shigo masa.Ga harkar
kasuwancisa, kullum Allahkara buda masa yake, nifa
gaskiya sonake kota karfi kota tsiya na komagidan mijina,
don kinga iyayenafushi suke yi dani.Da zasu yiwa Aliyu
magana wallahida zai maidani, don Aliyu yana damutunci
baya ketare maganar nagaba dashi, indai yasan
maganarbata banza ce.Ki kawo kudi na koma miki
wajenmalam, to ai kinjiki, ina naga wanikudi, du ba kun
karbe ba, kun kaiwabokaye sun cinye a banza ba? Lawisata
kwantar da murya tace mata, "menema fa baya gajiya,
acikinyarirrikanki ki bada wannan karaminyarin gwal dinnan
naki a siyar a jemiki gidan malam da kin koma zakimayar
da mafiyinsa, mansura tacehaba dai, du kudin dana fito
dasu,sun kare ace har na fara fitar dakaddarata.Lawisa
tace to zauna son duniya,kwazama ku biyu zawrawa a
gidan,ai gaki ga yayarki saratu ni kingatafiyata.Ta mike
zata tafi mansura ta riko ta,tsaya lawisa bari na dauko
mikita dauko mata yarinta, bata kiyasinkudinsa zaiyi dubu
tara.Lawisa ta karba tace, zan aiko mikida yanda mukayi
da bokan abundaya bani na kawo mikizan bawa kanwata ta
kawo mikidon kada hajiyarku taga zuwannawa yayi yawa ta
zargi wani abu.Inyaso sai nayo miki waya, nayi mikibayanin
komai, tace to shikenannagode.Lawisa tana fita tasa yarin a
kunantatana cewa, matsiyaciya tare mukataso dake, Allah
ya rufa miki asirinki,kina gidan mijinki kina cin daulararziki,
ni kuwa ina rabe har yanzumiji yaki samuwa tsakanin
kyautarda zakimin basa wuce dari biyar, saikuma kwacen
sutura, yanzu tundaAllah ya kawo hanya mafi sauki aidole
naci ba wani wajen malamin dazanje.Don suma malaman
ci suke yikwanciyarsu. Sai daf da mangaribasannan lawisa
tayiwa mansura waya,take gaya mata yanzunan ta
dawodaga wajen malamin ta tsara matakaryayyaki akan
tace malamin yacezaiyi aiki akansa ya bata hakuri yanemi
ta koma dakinta. Mansura taringa murna tayiwa kawarta
godiya.**********kwana daya kawai da 'yarhatsaniyarsu
amma zainab ta kasasamun sukuni.Don tuntuni bata son
bacin ranyayanta bare kuma ace akanta yakefushi, du saita
shiga tashin hankali.Bare yanzu da ya sangartar da ita,
yasabar mata da dumin jikinsa, lallaiyayi mata sabo mai
wuyar bari, jiyadai du da agado daya suka kwanaamma da
kyar ta iya bacci, sabodabe jawota jikinsa ya dorata a
kirjinsaba.Amma a jiya akai da kafa ma
sukakwana.Shikuwa Aliyu du abunda yayi mata,yayi mata
ne don ta gane kurenta,domin har yafi shiga damuwa
darashin jin dumin jikinta.To ya riga yakai kololuwa
tasha'awar zeey din domin yarinyarkullum kara cika take yi
da wanifresh.Da safe ma da suka zo yin break bawani
lallbata din nan da yake yi nataci sai takura mata dayayi ta
cinye,kamar yanda yake yi mata sandatake gida.Gashi wuni
gida yaki zama a gidan,yana can wajen iyayensu ya barta
itakadai a gidan.Ita abunda yafi damunta ma kadagobe tayi,
yayi tafiyarsa ya barta.Ta mike daga tunanen data keyi,
tafada toilet ta tsalo wanka dahadadden sabulunta, ta
rinkamitsitsike jikinta da turaruka.Ta gama tsara
kwalliyarta, tasa watairin karamar shimi ta dame
matajikinta, amma fa bata rufe matacibiya ba, tasa wani
dan mini siketiya cinya, ta karawa jikinta turare,tayi kyau
tanata ambaliyar kamshi.Ta jiyo motsinsa a falo, ya gama
cinabinci yau ko nemanta baiyi ba.Ta dafe kanta tana cewa,
yaya yayifushi da ita, da yawa, ta dauki afterdress zata
saka, sai kuma ta fasasawa, saboda shi yafi so ya ganta
ahaka kawai, ya ringa kiranta dabebynshi.Ta gyara gashin
kanta, ta dan sakoda kadan gaba tayi turaren gashi, tahada
ta daureshi a baya da ribom.A hankali ta tako zuwa falon,
yanajiyo kamshinta ya kishingida akankujera, ya lumshe ido
yana shakarkamshinta, tana karasowa ta ganshiya lumshe
ido, a zuciyarta tace, Allahka taimakeni na samu na
gyarakomai.Tana zuwa ta kwanta a cinyarsa, baisan sanda
yasaki ajiyar zuciya ba,don ya gasu jiya kawai da be
jidumin zeey din tashi ba.Ya bude idonsa ya kalleta, sai
kacewata 'yar tsana, shigar data yi tayimasa kyau sosai,
yasa hannu yanashafar wajen.Ya dagota ya dora a kirjinsa,
yanashakar ni'imtaccen kamshinta, taceyaya don Allah kayi
hakurikaji yaya naga ranka ya baci, yayanakayi hakuri.Ya
taba cikinta, zeeyta baki ci abinciba, kina son zama da
yunwa ko?Cikin shagwaba tace, to yaya bakaikaci abincinka
baka nemeni ba?Ya dagota zo muje na baki abaki,sakwara
ce da miyar agushi, ya rinkabata abaki,....
Chapter 30 · 0% Book details