← Book details Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 27 OF 44

Sashe 27

Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Kowa ya shaka sai ya lumshe ido.
Abun bai kara rikitar dasu ba, saida suka shiga falon suka
rinka taka canis cafet, kafarsu tana nitsewa cikin taushi
babu wani datti ko ina a gyare kal-kal yanata sheki. Ga
falon
ya tsaru, dole ko kai ka gani ya baka
sha'awa, gaba dayansu suka zube a
kujeru suna ware gajiya, kusan du a
galabaice suke saboda yunwa.
Faruk ya hangame baki yana ina
matar gidan ne, baza tazo taryar mai
gida ba?
Aliyu yace, bari mana kada ka
tsoratata da wannan muryar taka." ta
sako hijabi ruwan atamfar dake
jikinta, a hankali ta turo kofar tana
murmushi, tayi musu sallama, tace
don Allah kuyi hakuri. Gaba daya
zuba mata ido sukayi, suna kissima
kyawun zainab da hankalinta, Aliyu
kuwa wasi-wasi yake a ransa, anya
zeey dinshi ce takoma haka? Tabbas
du yanda zeey dinshi takoma, bazai
taba mantata ba.
Ta durkusa a gabanshi, tace "yaya
ina wuni, kun dawo lafiya?
Yayi firgigit kamar wanda ya tashi
daga bacci, yace zeeyta mun sameku
lafiya, ya kike? Ya na dawo na
sameki zeeyta?
Tayi murmushi kawai, ba tare da
tace komai ba, ta gayar da abokan
nasa, suna ta zolayarta da tsokanarta
ita kuwa kunyarsu take ji da
nauyinsu.
Tace yaya kuzo kuci abinci a tebir
mana kona kawo muku nan?
Yace zeeyta har yanzu baki daina
shiga kicin yin girkin nan ba? Ni dai
ina tsoron kada ki kone ko ki yanke,
nasa a nemo miki mai aikin girki.
Ta dan marairaice, tace haba yaya
meye amfanina, in banyi ma girki
ba? Allah yaya bana iya cin abincin
'yan aiki, saina tajin kyankyami,
koma tashin zuciya.
Usman yace gaskiya kin burgeni,
inason mutum mai iya tattalin
lafiyarsa. Faruk ya mike yace nidai
kuzo muje ga tebir din nan don
yunwa nakeji. Nasir yace badai koshi
zakayi ba, abunda aka shiryawa
mutum daya mun debo jiki har mu
bakwai kowa yadan taba mu bar
mishi abincinsa.
Zainab tace, haba don Allah ku
cinye, ni wallahi saina shiga kicin na girka muku wani, ai ba
wahala.
Aliyu ya riko hannunta, kyalesu
zeeyta, sa karata a hotel ba zasu
wahalar min dake ba.
Usman yace, ai aci har dakai a hotal
din.
Zainab ta musu ja gaba har inda
tebir din yake, suka jawo kujerun
duk suka zauna. Tana fara bude
abincin cikar kamshi ya rinka
bugunsu, suka rinka hadiyar yawu.
Tana bude musu abincikan suka ga
uwar dinar kamar awajen walima
zata fara sabis dinsu Aliyu ya kirata, zainab jeki daki ki
huta, tace to.
Cikin sanyinta.
Shikuwa Aliyu kishintane yasa yace
tabar wajen, saboda lafiyayyen
kunshi daya hango a hannunta, sun shagala suna cin dinar
sunata santi,
Aliyu ya silale yayi daki wajen
amaryarsa.
Ya tabata yana sansanar kamshin
jikinta, cikin sarkewar murya tace
yaya bazaka ci abinci ba, ka taho
nan?
Yace, zeeyta kin rikitani dayawa, wai kece kuwa zeeyta, me
kike ci kika canja haka, bana kusa bare nace
abune ya karbeki, gaya min zeeyta
meye sirrin wannan kyau da kika
kara? Ba ruwanki kinyi kyau kin kara fari abunki bakya
tunanina, ko
zeeyta? A hankali, tace haba yaya wa ya gaya maka?
Gashinan kuwa na gani kin kara kyau da murjewa, ni kuwa
ina can
tunaninki ya hanani sukuni, kullum
saina yi mafarkinki. Ya kamo
hannunta ya rinka sha'awar kunshi
ya rinka sa zara-zaran yatsunta
abakinsa ya tsotsa, yana lumshe ido.
Ya rinka shafa tafin kafarta yana
yaba kyan kunshin, ga laushin
fatarta da wani tsantsi da yaji tana
yi, dadadan kamshi daya yake shaka a jikinta du yasa shi
ya birkice. Ya
taba nan ya taba can, ita kuma du ta rasa yanda zatayi da
kunyarsa du ya wani birkice mata kaman ba yayanta ba.
Taji yana kokarin wuce gona da iri,
ta rike hannunsa tace don Allah yaya
kabari, yayi kasa da muryarsa yana
cewa me zan bari zeeyta, wa yayi
miki wannan kunshin?
Ya zame dankwalin nata, ya rinka
yamutsa gashin nata yana tura kansa
cikin gashin nata, ya ilahi, wannan
wane irin kamshine me dadi da saka ka shiga wani hali na
yanayin
sha'awa da shaukin bege? Wai shin
yaya zaiyi da zeey dinshi ne, anya zai
iya hakuri da yarinyar nan har zuwa
wasu shekaru daya ambata?
La a ina! Irin wanan jiki haka mai tsantsi da laushi, kamar
tufa.
Ta rike hannunshi cikin shagwabarta
tace, yaya kabari, banaso. Idonsa
yana lumshe ya marairaice mata,
yana cewa, ni mijinki nefa zeeyta
kike gaya min haka, bakya son
aljanna? Cikin sanyita tace kayi
hakuri yaya.
Wayarsa tayi kara, yana dagawa yasa
dariya, yana cewa aini na manta
daku ma, gani nan fitowa.
Yana fita suka haushi da tsiya,
usman ya kwala mata kira amarya
zamu tafi. Ta sako hijabinta ta fito tana dan murmushi,
suka ce amarya fa mun gode, kin cika mana ciki da girki
masu dadi, kin hada mana
walima tunda bamu samu zuwa ta
aure ba ko, amma ma hadu ata suna, nan da wata tara ko?
Taji kunya sosai ta sunkuyar da kai,
Aliyu kuwa ya zuba mata ido, don
yaga yanayin da zata nuna.
Suka dire mata dubu goma-goma,
cikin sanyita tace don Allah ku
barshi ku debi kudinku.
A'a amarya kar muyi haka dake sai
gani na biyu inmun kawo iyalanmu.
Tayi musu godiya suka tafi, ta shiga toilet ta hada masa
ruwan wanka, ta zuba turaren wanka, nan da nan ruwan ya
dauki kamshi.
Yana shigowa ya fada toilet, yaji
dadi daya samu ta hada..
Fitinannan kamshin danaji shiyasa ni tsayawa da rubutu
batare dana shirya ba, amma dai bari naci gaba

Yana shigowa ya fada toilet, yajidadi da yaga ta hada masa
ruwayana ta tashin kamshi, ya rinkatunanin irin wannan
kamshi iri-iri dayake jin a wajen zeey din tashi, yanawankan
cikin nishadi kamar kadaruwan ya kare.Ya fito ya shirya ya
fito kan tebirdin, ya kwala mata kira ta fito ahankali cikin
nutsuwa salon yangartatana tafiya das-das kamar bata
sontaka kasa.Ya zuba mata ido yana kare wakwalliyarta
kallo, amma tunaninyanda akayi ta kara samunsihirtaccen
kyau na ban mamaki.Tace, yaya gani, yace zauna.
Yayindaya gyara mata kujera, ta zauna tasunkuyar da kanta
tana wasa dayatsun hannunta.Yace, bisimillah muci
abincin, taceyaya na koshi.Yace, a'a zeeyta kada muyi
hakadake, 'yar kanwata nasan wannanhidimar da kikayi
mana bata barkikinci abinci ba, kisa hannu mucikona yi miki
dura...um-hum.Ya karasa taji kunyarsa tasan tanajin
yunwa, amma yaushe ammayaushe zata iya cin abinci a
gabanshiyanda ya tsareta da kallo haka, batayi aune ba taji
abinci a bakinta tace,don Allah yaya kayi hakuri zaci
dakaina.Yace, to ci.Ta fara ci a yangace.Ya rinka ci yana yi
mata santi, waidama zainab makarantar koyon girkikika yi
ne?Tayi murmushi yana ta cika bakiyana yi mata santi, har
ya koshi.Ya mike akan doguwar kujera yana,wash nafa gaji,
kamata yayi karnakuma fita saida safe."wayarsa ta
dameshi da burari, yadaga "hello mansura.Tuni zainab ta
bace daga wajen,haba Aliyu wulakanci zakayi minkadawo
daga tafiya ko zaman rabinawa baka yi damu ba, ka fice
kayitafiyarka, kayi zamanka?To naji gani nan zuwa, ya
kirazainab a waya ta fito, ya mika matahannu saita noke ta
zauna akasa kankafet.Yace bari naje wajen auntynki
yanzuzan dawo." tace adawo lafiya, Allahya kiyaye.A
gidanshi mansura ta taho masa dalemo daya sha magani
maimakonkaji kamshi sai baurin maganin.Tasan sarai Aliyu
yana da kyankyamikamar likita yake, wajen
tattalinlafiyarsa.Ahmad ya taho da gudu ya fadacinyar
babansa yana murna, kafarsata zunguri jug din lemon ta
bare,mansura ta zuba masa uban dukandaya gigita shi.
Ahmad ya kwalawata irin karan kuka ya rukunkumeAliyu.
Shikuma Aliyu ya rinkararrashinsayana shafa masa wajen
ransa yayimasifar baci, ya zuba wa mansurawata irin
harara data sata nutsuwa,ya doka tsaki yayi bal da jug din
yatarwatse, ya dauki dansa yayi wajedashi.Mansura tayi
tsaki, uban 'yan bakarzuciyar tsiya. Yaro ya jawo min
asarakace bazan hukuntashi ba.Zainab tana zaune a falo
tajisallamar Aliyu, ta dago kai tanaamsa sallamar, karaf
suka hada idoda Ahmad, da gudu Ahmad din yataho ya
rugumeta yana dariya, auntymamita ina kika tafi na dade
banaganinki?Ta rungumeshi tana shafa kansa,Ahmad dina
ka kara girma, yakaratu, kana zuwa islamiya ko? Inazuwa
mana, jiya ma saida malam yadakeni, wai ban iya komai
ba, yacena gaya masa sharrudan sallah, dafarilla sallah da
watanni musulunci,du ban sansuba shine ya dakeni.Ranta
ya baci data ji zancen duka,tace to malamin bai rubuta
muku, yakoya muku ba?Yayi mana, ni kuma na manta,
danazo gida na dakkowa mamana, naceta biya min, tace,
na kyalleta baccizatayi. Aunty mami dama kece mekoya
min bakya nan to ya zanyi?Shiyasa malam yake
dukana.Tayi tsaki, kayi hakuri yarona,zamuyi zaman mu
tare dakai anannai ta koya maka kaji.Yauwa aunty
mamena, nafi sonzama wajenki, mamana fadane daita ga
duka.Du Aliyu yana kwance kan duguwarkujera yana jinsu,
ta fara koya mishiyana nanatawa, saida taji ya rike yaiya
tukunna ta shiga kicin ta hadamasa abinci da lemu, ya rinka
ciyana santi, aunty mami kin iya girkimai dadi, anan zanyi
zamana, naitacin girki mai dadi.Tayi dariya Allah Ahmad
dina? Kacedaddynka ya kawo ma kayanka kadawo nan
kaji.Aliyu yana kallon yanda take tatattalinsa, koda daddare
ma dayakoma gidan mansura yi matasallama ta
tambayeshi ina ahmad,banza yayi mata, bai kulata ba, to
bafuskar da zatayi masa fitsara, donhaka taja bakinta tayi
shiru.Lokacin da ya dawo tuni sunyi bacci,suna gado daya
ya kallesu cike dasha'awa yayi murmushi, sai ya
yayebargon ya shiga tsakiyarsu.Daya fita sallar asuba ya
wucedakinsa, da safe yana jinkwaramniyar Ahmad da
zainab akicin ta gama komai ta jera akantebir, tayiwa
Ahmad wanka, ta shafamasa hoda tasa mai kwalli,
tasamishi dan pant, tunda ba kayansa, tatura shi tace yaje
gaida daddynshi,ita kuma ta shiga wanka. Aliyu yabude
cikin kayan tsarabarsu ya fitomasa da t.shit masu kyau,
Ahmad yasaka yana ta murna.Suna kan tebir suna break,
wayarAliyu tayi kara, Ahmad yayi saurindauka.Mansura
tace, Ahmad kana ina?Ina wajen aunty mami, tana banidadi
dadi.Tana ina zainab din?Gata nan.To bata wayar."Ahmad
yasa mata wayar a kunnantaaunty ga mamana.Zainab ta
rikice ta tsorata, cikinrawar murya tace aunty ina wuni?Ta
wani daka mata tsawa dalla canyi mun shiru
munafuka.Aliyu yayi saurin karbar wayan yasaa kunnansa,
ba tare da yayi maganaba.Mansura taci gaba
munufaka......
[9:16PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**4 & 3**5
Chapter 27 · 0% Book details