← Book details Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 34 OF 44

Sashe 34

Tattalin So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

A yanda yake azabtuwa da kaunar zeey anya zaiiya hakura
da ita kuwa?Zainab ita kadai ce macen da ya mace akanta,
yazube tarin kaunar da yake yi mata, tun tanajaririya bazai
iya barin zeey dinshi ba, domin tatafi da zuciyarsa kamar a
mafarkinsa daya sabayi. Ko da yaushe.Yasha shgawabar
zeey tana yi masa kukansangarta, da marairaita, wanda ya
rinka karamasa kaimin abunda yake yi.Ya kara sanyashi
cikin yanayin kaunarta, da wanidumbin farin ciki da
annashuwa, daya tsincikansa, ta rinka yi masa kuka tare da
magiyar yakyaleta, yaya kaine fa yayana, mai sona,
maitausayina, yayana ka daina bani wahala. Yanajinta,
amma ya kasa kyaleta, sai dai yabi da ita ahankali, don
kada tasha wahala sosai amma tawahalar,sanda ya tashi
yayi wanka, yayi alwala, kasa fitamasallaci yayi, yayi
sallarsa a daki, ya dade yanayi musu addu'a, yanata nuna
godiyarsa ga Allahtare da sawa zeey din tashi
albarka.Kujera yaja ya zauna, a gaban gadon ya zubamata
ido yana mai jin tsantsar farin ciki dakaunarta data ke kara
ratsa shi.Yayi murmushi komai na daren jiya yana
tunashi,yana son wannan daren yana sashi nishadi.Ya ware
masa fili guda acikin zuciyarshi bazaitaba manta shi
ba.Yana can tunaninsa na daren jiya yaji motsinta ahankali
yana dubawa yaga ta farka.Du ta marairaice tana son yin
kuka. Ya kamohannunta zeeyta tashi kiyi wanka kiyi sallah,
nabaki break kinga rana tayi.Ta kasa hada ido dashi, don
tana tsananin jinkunyarsa, tace ni ka kyaleni bazan iya tashi
bajikina ciwo yake yi.Taja bargonta ta dada lulluba.Zeeyta,
ya janye bargon, wayyo yaya ni ka kyalenitasa masa
kuka.Oh! Zeeyta sorry auta, yau na taboki ko? Yadagota
yana matsa mata jikinta a hankali, yanawani lallabata ta
langwabe ajikinsa, tana zubarda hawaye, yafi kowa sanin
laifinsa dan yasanshagwabar zeey bata kaunar abunda zai
tabajikin nan nata, ko yaya ciwo yake taita kukakenan.Kiyi
shiru mana zeey.Yayana jikina ciwo yake yi.Kiyi hakuri
zeeyta zaki koma dai-dai, bana sonkukan zai haddasa miki
ciwon kai.Tayi shiru tana langwabe a jikinshi tamkar
tayibacci, ya dauketa yayi toilet da ita, ya hada mataruwa
mai dumi, ya rinka gasa mata jikinta, saidayaga tadan ware
sannan ya ba waje, tayi wankantsarki tayi alwala.Ta lallba
tayi sallah ya fito da break din, ya rinkabata kadan taci ta
kauda kai, ya bata maganitasha, da yake lallabata yake yi
bai kuma matsamata saita kara ba.Ta langwabe masa yaya
bacci zanyi, ya kwantarda ita yana mammatsa mata jikinta,
tanata yimasa raki da shagwaba, da haka bacci
yadauketa.Yayi ajiyar zuciya ya rungumeta suka ci gaba
dabacci, bacci mai dadi ya rinka yi, sai karfe dayaya farka a
hankali ya zare jikinsa daga na zainab,wai gudun kada ta
farka.Yayi wanka ya shirya cikin shadda da akayi
matadinkin boda, yayi kyau sosai aciki yayi aurinficewa, ya
nufi gidan wani abinci don yayi wazeey take away tunda shi
bai iya girki ba bare yagirka mata.Lokacin data farka taga
baya nan, saita mike tashiga toilet ta sake yin wanka, ta
dauro alwalatayi sallah. Ta tsaya gaban madubi ta
tsarakwalliayarta ta saka wani jan material mai kyalliriga da
siket dinkin du sun matseta.Ta saka yari da sarka da abin
hannu, du jajayetayi daurin dan kwali daya kara fito mata
dakyaun fuskarta.Ta kara turare dakunansu da falon da
gidan takunna a.c.Yayi sallama ya shiga tana kishingide
akandoguwar kujera tana kallon tashar zeey arabiya, aciki
ta amsa sallamar, yazo ya zauna kusa da ita,ya ajiye ledojin
hannunsa.Ya kamo hannunta yace "zeeyta abun ma kotarya
babu, ya jikin naki?Ta sunkuyar da kanta kasa tace ni
lafiyatakalau."yace haba zeeyta kefa kika ce min jikinki na
ciwokinata kiran daddy da Abba.Ta durkusa kasa tana boye
fuskarta, tace kaiyaya don Allah nidai ka bari.To naji na
bari, ai yanzu du abinda bakya so nadaina gimbiyar
zuciyata.To taso kici abinci, yana fitowa dashi, tace
yayameyasa baka tasheni nayi girki ba, ka siyo
abinci.Zeeyta ai yau ranata ce, bazan bari girki yawahalar
min dake ba.Sai kinyi sati kina hutawa daga kwanciya
saibacci, sai sallah, sai cin abinci sai kula dani.Cikin
shagwaba tace a'a nidai yaya zan rinka girkina, bana so ka
rinka fita sanyan abinci, dadarajarka, yayana zan iya maka
komai, don nafaranta maka, ina kwadayin samun ladan
aure.Yace zeeyta ai kin gama samun ladan aure, tundanake
ban tabajin farin ciki da nutsuwa irin na jiyaba.Allah yayi
miki Albarka zainab, Allah ya barmutare har karshen
rayuwarmu.Allah yasa na sama mana baby, ko kuma
inanjima mu samu. Tace um-um nidai yaya baza akuma ba
bana so.Yace kash zeeyta kada ki kuma fadan hakabakyau,
ta kwantar da kanta cikin raunin murya,tace yaya nadaina
bazan kuma ba, ka yafe min.Yasa hannu ya shafa kanta, na
yafe miki zeeyta,kowane irin laifine da wanda na sani da
wandaban sani ba, du na hada na yafe miki kinji zeeyta.Ta
daga kai nagode yayana, bani ice cream dinda kec din naci.

ta daga kai na gode yayana, bani ice cream dinda kec din
naci.A'a zeeyta ki fara cin abinci, ga mutuniyarki
kazagashin inji.Ga youghot da fresh milk a frij gasu tufa
kiciabinci kadan du saiki ci abunda kike so.To yaya du
zanci, dan bani ice-cream din na farasha, ya bude mata
yasa dan cokalin yana batatana sha, zeeyta kin farantamin
sosai bazangajiya dasa miki albarka ba.Allah yayi miki
albarka ubangiji ya miki tukuici dagidan Aljanna, kinsamin
nutsuwar da ban tabasamu ba.Zeeyta ki gaya min me kike
so nayi miki? Komekike so ki zanyi miki, gaya min me kike
so.Yaya ni bana bukatar komai, don komai kayi minyaya,
inada komai bani dawani abu dayagagareni.Nidai yaya
karatuna shi nake so naci gaba. Yarinka shafa kanta, kada
ki damu zeeyta karatu kintayi kenan, har sai kince kin gaji
dashi, gobe nanzan sayo miki form ki cike, kwanan nan zaki
farazuwa makaranta.Yauwa yayana nagode.Aliyu da
zainab sun kara shakuwa da mannewajunansu kamar tif da
taya.Da safe ita take shirya musu break dinsu mai raida
lafiya, idan da lokaci suci tare, idan sunmakara ta zuzzuba
masa a fulas ya tafi ofisdashi.Yana ofis bini-bini yayo waya
shidai yaji ya take,yaji muryanta yasan kalau take, kafin
yamma yadawo ta sake shirya musu wata dinar.Ta gyara
gidan ta baje kamshin nata, cikin gidada falon da jikinta
gaba daya ko ina da nau'inkamshin da yake daban ne.Du
da talatu tanayi musu girki da ita da sojojinbiyu da suke
gadin gidan, da yaron gidan maishayar da fulawowi da
share-shareamma du abunda zainab tayi sai zuba
musutabawa talatu ta raba musu, saboda sanin hakkindan
adam.Ta tsara kwalliyarta ta gani ta fada, tayi shigarkece
raini.Ta zauna zaman jiran yayan nata.Da taji karar
motarsa zata fito cikin yauki dayanga ta taroshi ya
makaleta yana mai jin farinciki da ganinta.Yaita yaba
kwalliyar data yi masa.Shiyasa ko kadan baya son yayi
nesa da ita, dusanda sai tafikano weekend da kyar suke
rabuwa,tana kuka yana aikin rarrashi.Dakyar yake iya tafiya
ya barta, amma ko yausheyana manne da waya, suna hira
cikin shaukin soda tsantsar kaunar juna.Tuni ya siyo mata
form ta cike, harta fara zuwamakaranta.Tare suke fita, ya
sauketa a makaranta, intagama laccarta direbanta yazo ya
mayar da itagida.Watanta shida a abuja bata taba lekawa
kano ba,kuma tana son zuwa don dai yaki kaitane,
intayimagana yace karatunta.Zainab ta kara canjawa tayi
wani irin kyau naban mamaki tayi fresh da ita, sai wani
shekitakeyitayi dumi-dumi da ita, jikinta a murje ta
karahaske.Haka Aliyunta da yake yanzu shima da
hadinsabulunta yake wanka, da turarukanta shima
dasuyake amfani, don haka komai nasu iri daya, duinda
akaji kamshinsu ansan sune.Mansura tasan Aliyunta farine,
me kyau yanakuma da son kamshiamma tana mamakinsa
yanzu, yanda ya wanicanja ya kara kyau da haske, fatarsa
take wanitsantsi da shainin wanda ita data ke mace manata
baya tsantsi haka.Tana mamaki yanda yanzu yake dan
sakin fuska,kamar zafin zuciyar tasa ya ragu, amma ita
kumarashin sabo da hakan bata wani sakin jikinta.Bata yi
masa maganar zainab, ko tace masa yatake, shima kuwa
baya yi mata zancenta.Ba kamar zainab dinba da bata da
zance sainaauntynta da Amadinta.Yau litinin yayi sammako
daga kano zuwa abuja,a jirgi yana zuwa ofis ya wuce, don
bashi dalokacin da zai fara biya wa ta gidalokaci ya
kure.Yana tayiwa zeey dinshi waya yana lallbata,tunda yaje
ofis din bai samu zama ba, ayyuka neagabansa, sai shidda
ya samu kansa, ya isa gida.Yana shiga gidan yaji zuciyarsa
ta cika da farinciki, ya dawo zai kasance da zeey
dinshi.Yana tsaida motar ya hangota ta taho tana yaukida
yanga, kamar hawainiya, yarinyar kullumkamar canjata ake
yi, kyanta kara karuwa yake,to ta samu kulawar gwarzon
namiji, ya kasadaurewa ya fito da sauri ya tareta, cak!
Yadauketa, suna farin cikin ganin junansu.Ya shiga falon da
ita, ya zauna akan kujera tanakwance ajikinsa, ta dago kai
tana shafa fuskarshi,tace yayana daganin ka yau kasha
wahala, yace"wallahi fa zeeyta, tunda naje ofis yau ban
hutaba, jikina sai ciwo yake yi.Ta marairaice fuska cikin
tausayawa tace, Oh!Sorry yayana, sannu don Allah ka rinka
hutawa.Ta mike ta cire mishi kwat din jikinshi da fararrigar
ciki ta barshi da bes.Ta cire masa takalmi da safa, du da
e.c datawadata falon da sanyi, saida ta rinka yi masafirfita,
ta dauko masa sanyaya kunun aya dayasha madara da
kwa-kwa da filebo, yayi dadisosai, ta rinka bashi abaki, ta
marairaice fuskaalamar tausayi karara a fuskarta, sai
wanilallabashi take yi, shi kuma du ya wani langwabemata,
ya kwanta mata ajiki, tana dan mammatsamasa jikinsa. Da
kyar ya barta taje ta hada masaruwan wanka, me zafi, ya
sha turaren wanka.Yana shiga ya mimmike a ciki, sannu a
hankaligajiyar ta rinka rabuwa dashi, yaji jikinsa ya
ynrmlYana fitowa ya sameta a tsaye a kofar toilet dinda
karamin tawul a hannunta, ta rinka goge masaruwan
jikinsa, ta zaunar dashi akan abin zama,hadin manta ta
dauko tana shafa masa.
[9:20PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**17, 3**18 & 4**1
Chapter 34 · 0% Book details