Sashe 33
Sangarta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zama ya yi kusa da Nanne ya ce (o jod'i haa kombii Nanne! owi
"Nannena da alama yau dai kina tare da farin ciki?" ("Nanne aam ko fe'i hande banta ad'on seyi? ")
" Sosai kuwa Asmad tunda burina ya kusa cika." ( "sosai mid'on seye gam heje aam badake hubugo Asmad." )
Dariya ya yi wanda ya kuma fito da asalin kyaun shi ya ce ( o jali ha wad'ega mako beddi wartugo dendenta owi)
" Nannena kenan, hala saudiyya zaki kuma zuwa? " (" Nannena aam d'oo kaam makka na alorata? ")
" A'a ba saudiyya bane mafarkina na son Asmad dina yayi aure shi yake shirin tabbata." (' a'a na maka sam miyahata koid'ol aam on badake wartugo gonga Asmad aam badake bangugo. ")
" Kai Nannena yo nida ko budurwa bani da ita kike maganar aure?" ("Kai Nanne aam min mowala ko berajo awolwinta hala banga?")
" Ai uba nagari tuni ya samar maka da mata yar kirki."( "ai dottijo gonga hebani maa debbo jabdubo")
" Nanne kina nufin Bobbo ya samar min mata? Oh! Shet." ( "Tani wiaam bobbo aam subani aam debbo? Or toskiyam")
Asmad ya yi maganar cikin wani irin yanayi. (Asmad wi'ika der mettam beram)
" Eh ya zabar maka kuma mata yar kirki, wacce kai kanka zakayi Alfahari." (" E of subani Maa debbo kand'o bema to'o larima ko an alarima saito a mani moo")
Nanne ta yi maganar cikin kwantar da hankali. (Nanne wii banjin don wallina moo hakkilo.)
" wacce mai sa'ar Bobbo ya zaba mata ni a matsayin mijin aure? " (" mard'o sa'a to be bobbo subani aam?")
" Aneesa."
Nanne ta faɗa babu shamaki. (Nanne not moo)
Wani irin zabura Asmad ya yi bakin sa na rawa ya ce "What........?" (Asmad haftii hunduko mako don wama owi "d'ume........?")
_*Yar Mutan Rano*_
[10/8, 8:02 PM] Zulayheart Rano: *NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
*(NWA)*
*SANGARTA*
©
*ZULAYHEART RANO*
``` Sadaukarwa ga Khadija s Muhammad my Cittah```
*8*
Kallon Asmad din Nanne ta yi don ganin irin zaburar da ya yi ta ce
" lafiya kuwa Asmad? Ko zaɓin ne bayyi maka ba? "
Saurin dai dai ta nutsuwar sa ya yi, da ya tuna fa a gaban Nanne yake. Yace
" Haba Nannena ta ya zan ce zaɓin ku bayyi miba? Kawai dai gani nayi kamar Aneesar bazata yadda da hadin ba. "
Murmushi Nanne ta yi cikin jin daɗi, da samun Asmad ɗin matsayin da don bai taɓa jayayya da duk wani umurnin su ba, Koda hakan bayyi masa ba amsa ya ke ba tare da ya nuna ɓacin ransa ba.
" Haba karka damu ai Aneesa 'Yar'uwar ka ce, kuma da amincewar mahaifin ta hakan zata faru, don haka kayi hak'uri da zaɓin insha Allah zakayi Alfahari da shi."
Gyada kai kawai ya iya yi "ya mike ransa a dan bace" don bai so wannan zaɓin ba, to amma tunda Bobbo sa ya masa ya zama dole ya yi biyayya.
Kai tsaye yana fita daga falon Nanne, ɓangaren sa ya shiga kan kujeran dake falonsa ya faɗa yana ambaton Allah, da ya kawo masa ɗauki cikin wannan bak'on lamarin da ya kunno masa kai, abin da ko Mafarki bai taɓa tunanin gani ba. Amma yau sai gashi ido buɗe yaji kuma ya gani, da sauri ya mik'e tunawar da ya yi yana da shiga *CS* a dai dai wannan lokacin.
Bedroom ɗin sa ya shiga, ruwa ya watsawa jikinsa, bayan ya fito ya shirya cikin kananan kaya riga da wando, bai koma falon Nanne ba sai ya nufi motarsa, ba kuma don wannan maganar ce ta hana shi komawar ba, a'a ganin da ya yi lokacin ya kusa, har ya buɗe mota zai shiga sai kawai ya fasa, ya zama dole yaje yawa Nannen sa sallama, ba haka ya saba yi ba.
Asmad kenan yaro mai neman Albarkan iyayen sa.
***********************************
Ameesha na shiga cikin falo, bedroom ɗin Ummi ta zame, wannan karon Ummin ta idar da abin da takeyi
"Ummi na dawo "
Cewar Ameesha tana zama abakin gadon ɗakin Ummi.
" Madallah! sannu da dawowa, har ya tafi ne? "
" Eh Ummi."
Ta bata amsa a takaice.
Dan juyo wa Ummin ta yi ta kalli Ameesha, ganin ta kwanta sai Ummin ta girgiza kai, a ranta ta ce
" Allah ya shirya min ke Ameesha, Yarinya kullum ciki zurfin ciki. Da Abban tane da yanzu ta soma bashi duk labarin abin da ya faru, amma ji yanzu ko ta sanar min yadda su ka yi. "
" Ummi wai kinsan waye yazo wajena? "
Ameesha ta yi maganar tana ci gaba da latsa wayarta.
" Ta ina zan sani Ameesha, nida ko falo ban lek'a ba har kika dawo. "
" Najeeb Yaron Alhaji Mansur abokin Abba."
Ameesha ta yi maganar ba tare da ta ɗago kai ba.
Dan ware ido Ummi ta yi cikin mamakin jin abin da Ameesha ta faɗa
"Najeeb kuma? To mai ya ce maki? "
" Ya ce zai dawo na bashi rana, shi ne na bashi."
" Allah ya tabbatar da Alhairi."
Shi ne kaɗai abin da Ummi ta iya faɗi, don zuwan Najeeb wajen Ameesha ya bata mamaki, sai dai kuma bata tashi hankalin ta ba, don tasan Najeeb yaro ne nutsatse bashi da wata matsala.
"Tashi muje kicin kin San yau Abban ki zai dawo."
Ummi tayi maganar tana kallon Ameesha, ɗan turo baki tayi tace
" Allah Ummi in mutum ya shiga kicin duk sai ya fito da gajiya."
" Allah ya shirya ki, ke kam ban san irin ki ba, amma in aka dafa kin iya bude baki ki ci? Zanga wanda zai rik'awa mijinki abinci."
" Ai Ummi na iya kawai shiga kicin din ne bana so a koda yaushe. "
" To kuma dai wannan ke kika sani, tunda baki zuwa ki gyara min bed ɗin akwai turaren wuta."
Ummi ta karasa maganar tana fita.
*********************************
Alhaji Mansur ne zaune tare da abokin sa Alhaji Kabiru, hira sukeyi hankali kwace, daga gani kasan abokan juna koma a kira su da aminan juna, Alhaji Kabiru ya muskuta tare da gyara zama ya ce
"Wai kuwa Alhaji ina maganar da mukeyi da kai waccen lokacin? "
" Tana nan koba ta Alhaji Taheer ba? Ai tuni har na soma aiwatar da k'udurina, kaima kasan bana wasa ta ɓangaren kuɗi, kasan Allah Alhaji sai nayiwa Taheer walak'anci, duk kuɗin da mutumin nan yake samu, amma don na ce ya bani contena ɗaya na shinkafar,da aka shigo masa da ita, shi ne ya ke neman wulak'antani, wallahi abin da zan masa sai ya fi wanda ya min. "
" Ai na tura Najeeb wajen 'yarsa kasan yafi sonta da kowa cikin ya'yansa? Da ita zanyi amfani.
Jinjina kai Alhaji Kabiru ya yi yana yabawa da karfin hali irin na abokin sa.
**********************************
Fitowar ta daga toilet kenan ta ji wayarta kirar Infinix dake kan drissing mirror tana riging don neman agaji, a hankali ta matsa wajen wayar ta zurawa number ɗin ido tana kallo, a zuwan ko zata gane mai numbers ɗin gani har yana shirin tsikewa bata gane lambar ba, yasa takai zara zaran yatsunta tare da ɗaukar wayar ta kara a kunne ba tare da tayi magana ba.
" Assalamu Alaikum."
Ya yi maganar cikin nutsuwa.
Shiru ta yi ba tare da ta amsa ba, sai ma tunanin mai muryan da ta faɗa yi.
" Hello." ya kuma faɗi a karo na biyu.
Cikin siririyar murya ta ce
"Hello wake magana please? "
Ajiyar zuciya ya sake a hankali, har yana lumshe ido ya ce
" Najeeb ne."
Dan murmushi Ameesha tayi tare da faɗin
" Oh! Sorry Najeeb wallahi ban ɗau muryan ka bane, ya Momi? "
" Tana lafiya." ya bata amsa.
"Kina gida ne in shigo yanzu? "
Girgiza kai ta yi kamar yana ganin ta da kyar ta buɗe baki ta ce
" A'a "
" Haba princess kiyi hakuri, wallahi ina son ganin ki a wannan lokacin."
Mtsssw taja tsaki ta ce
" Please wai Najeeb mai kake nufi ne? "
Wata mayaudarin dariya ya yi ya ce
" Ki bani dama nazo yanzu sai in fayyace maki abin da ke raina."
Kosawa da maganar tayi shine yasa ta ce masa "sai yazo." da haka su ka yi sallama.
Minti goma sha biyar ya kawo shi gidan, wayarta ya kira yana sanar mata da zuwan sa, tana zuwa kadai ta iya ce masa.
Waya ta ɗaga ta kira Mai ba fulawa ruwa, ce masa tayi ya kaishi falon baki, Allah ya yo Ameesha da son kwalliya koda yaushe cikin gayu take, matsalar dai tafi sa kananun kaya, Yau ma kamar ko da yaushe cikin gayunta take na doguwar riga wacce tayi mugun amsan jikinta, fuskar ta tasha kwalliya sosai tayi kyau, turare ta kuma fesawa sannan ta nufi fita.
Koda ta fita a bedroom din Ummi ta yada zango, kallonta Ummin tayi ta saki murmushi ta ce
" Autana sai ina haka? "
Dan ya mutsa baki ta yi ta ce
" Najeeb ne yazo yanzu."
" Ji sakarci shi ne kuma kika shigo nan? maimakon ki wuce babu kyau fa wulakanci Ameesha."
" Zuwa nayi kawai in gaya maki, amma yanzu zan tafi."
"Yawwa 'yar Albarka tashi ki tafi masa da ruwa."
"To." shi ne kaɗai abin da Ameesha ta faɗa ta mike.
Yau ɗin ma haka ta fita ba tare da ta ɗauko masa ruwan ba, shiga falon tayi da sallama ta samu waje ta zauna, ba tare da ta ce masa ta tafasa a sauke ba.
Kallon ta ya yi da murmushi ya ce
" princess da alama yau sarautar ta motsa."
Ko ɗaga kai bata yi ba balle ya samu arzikin magana. "
Shiru ya ɗan ratsa na mintuna, yana jiran ta yi magana, taki sai latsa wayarta da takeyi, ganin shirun ya yi yawa yasa ya ce
" Ameesha? "
Ɗago da kai tayi ta kalleshi bata ce komai ba.
" Kin san me ke tafe dani?"
Girgiza kai ta yi, alamar a'a.
" Karki yi mamaki in nace maki maganar soyayya ce ta kawo ni wajen ki."
"Nannena da alama yau dai kina tare da farin ciki?" ("Nanne aam ko fe'i hande banta ad'on seyi? ")
" Sosai kuwa Asmad tunda burina ya kusa cika." ( "sosai mid'on seye gam heje aam badake hubugo Asmad." )
Dariya ya yi wanda ya kuma fito da asalin kyaun shi ya ce ( o jali ha wad'ega mako beddi wartugo dendenta owi)
" Nannena kenan, hala saudiyya zaki kuma zuwa? " (" Nannena aam d'oo kaam makka na alorata? ")
" A'a ba saudiyya bane mafarkina na son Asmad dina yayi aure shi yake shirin tabbata." (' a'a na maka sam miyahata koid'ol aam on badake wartugo gonga Asmad aam badake bangugo. ")
" Kai Nannena yo nida ko budurwa bani da ita kike maganar aure?" ("Kai Nanne aam min mowala ko berajo awolwinta hala banga?")
" Ai uba nagari tuni ya samar maka da mata yar kirki."( "ai dottijo gonga hebani maa debbo jabdubo")
" Nanne kina nufin Bobbo ya samar min mata? Oh! Shet." ( "Tani wiaam bobbo aam subani aam debbo? Or toskiyam")
Asmad ya yi maganar cikin wani irin yanayi. (Asmad wi'ika der mettam beram)
" Eh ya zabar maka kuma mata yar kirki, wacce kai kanka zakayi Alfahari." (" E of subani Maa debbo kand'o bema to'o larima ko an alarima saito a mani moo")
Nanne ta yi maganar cikin kwantar da hankali. (Nanne wii banjin don wallina moo hakkilo.)
" wacce mai sa'ar Bobbo ya zaba mata ni a matsayin mijin aure? " (" mard'o sa'a to be bobbo subani aam?")
" Aneesa."
Nanne ta faɗa babu shamaki. (Nanne not moo)
Wani irin zabura Asmad ya yi bakin sa na rawa ya ce "What........?" (Asmad haftii hunduko mako don wama owi "d'ume........?")
_*Yar Mutan Rano*_
[10/8, 8:02 PM] Zulayheart Rano: *NAGARTA WRITERS ASSOCIATION*
*(NWA)*
*SANGARTA*
©
*ZULAYHEART RANO*
``` Sadaukarwa ga Khadija s Muhammad my Cittah```
*8*
Kallon Asmad din Nanne ta yi don ganin irin zaburar da ya yi ta ce
" lafiya kuwa Asmad? Ko zaɓin ne bayyi maka ba? "
Saurin dai dai ta nutsuwar sa ya yi, da ya tuna fa a gaban Nanne yake. Yace
" Haba Nannena ta ya zan ce zaɓin ku bayyi miba? Kawai dai gani nayi kamar Aneesar bazata yadda da hadin ba. "
Murmushi Nanne ta yi cikin jin daɗi, da samun Asmad ɗin matsayin da don bai taɓa jayayya da duk wani umurnin su ba, Koda hakan bayyi masa ba amsa ya ke ba tare da ya nuna ɓacin ransa ba.
" Haba karka damu ai Aneesa 'Yar'uwar ka ce, kuma da amincewar mahaifin ta hakan zata faru, don haka kayi hak'uri da zaɓin insha Allah zakayi Alfahari da shi."
Gyada kai kawai ya iya yi "ya mike ransa a dan bace" don bai so wannan zaɓin ba, to amma tunda Bobbo sa ya masa ya zama dole ya yi biyayya.
Kai tsaye yana fita daga falon Nanne, ɓangaren sa ya shiga kan kujeran dake falonsa ya faɗa yana ambaton Allah, da ya kawo masa ɗauki cikin wannan bak'on lamarin da ya kunno masa kai, abin da ko Mafarki bai taɓa tunanin gani ba. Amma yau sai gashi ido buɗe yaji kuma ya gani, da sauri ya mik'e tunawar da ya yi yana da shiga *CS* a dai dai wannan lokacin.
Bedroom ɗin sa ya shiga, ruwa ya watsawa jikinsa, bayan ya fito ya shirya cikin kananan kaya riga da wando, bai koma falon Nanne ba sai ya nufi motarsa, ba kuma don wannan maganar ce ta hana shi komawar ba, a'a ganin da ya yi lokacin ya kusa, har ya buɗe mota zai shiga sai kawai ya fasa, ya zama dole yaje yawa Nannen sa sallama, ba haka ya saba yi ba.
Asmad kenan yaro mai neman Albarkan iyayen sa.
***********************************
Ameesha na shiga cikin falo, bedroom ɗin Ummi ta zame, wannan karon Ummin ta idar da abin da takeyi
"Ummi na dawo "
Cewar Ameesha tana zama abakin gadon ɗakin Ummi.
" Madallah! sannu da dawowa, har ya tafi ne? "
" Eh Ummi."
Ta bata amsa a takaice.
Dan juyo wa Ummin ta yi ta kalli Ameesha, ganin ta kwanta sai Ummin ta girgiza kai, a ranta ta ce
" Allah ya shirya min ke Ameesha, Yarinya kullum ciki zurfin ciki. Da Abban tane da yanzu ta soma bashi duk labarin abin da ya faru, amma ji yanzu ko ta sanar min yadda su ka yi. "
" Ummi wai kinsan waye yazo wajena? "
Ameesha ta yi maganar tana ci gaba da latsa wayarta.
" Ta ina zan sani Ameesha, nida ko falo ban lek'a ba har kika dawo. "
" Najeeb Yaron Alhaji Mansur abokin Abba."
Ameesha ta yi maganar ba tare da ta ɗago kai ba.
Dan ware ido Ummi ta yi cikin mamakin jin abin da Ameesha ta faɗa
"Najeeb kuma? To mai ya ce maki? "
" Ya ce zai dawo na bashi rana, shi ne na bashi."
" Allah ya tabbatar da Alhairi."
Shi ne kaɗai abin da Ummi ta iya faɗi, don zuwan Najeeb wajen Ameesha ya bata mamaki, sai dai kuma bata tashi hankalin ta ba, don tasan Najeeb yaro ne nutsatse bashi da wata matsala.
"Tashi muje kicin kin San yau Abban ki zai dawo."
Ummi tayi maganar tana kallon Ameesha, ɗan turo baki tayi tace
" Allah Ummi in mutum ya shiga kicin duk sai ya fito da gajiya."
" Allah ya shirya ki, ke kam ban san irin ki ba, amma in aka dafa kin iya bude baki ki ci? Zanga wanda zai rik'awa mijinki abinci."
" Ai Ummi na iya kawai shiga kicin din ne bana so a koda yaushe. "
" To kuma dai wannan ke kika sani, tunda baki zuwa ki gyara min bed ɗin akwai turaren wuta."
Ummi ta karasa maganar tana fita.
*********************************
Alhaji Mansur ne zaune tare da abokin sa Alhaji Kabiru, hira sukeyi hankali kwace, daga gani kasan abokan juna koma a kira su da aminan juna, Alhaji Kabiru ya muskuta tare da gyara zama ya ce
"Wai kuwa Alhaji ina maganar da mukeyi da kai waccen lokacin? "
" Tana nan koba ta Alhaji Taheer ba? Ai tuni har na soma aiwatar da k'udurina, kaima kasan bana wasa ta ɓangaren kuɗi, kasan Allah Alhaji sai nayiwa Taheer walak'anci, duk kuɗin da mutumin nan yake samu, amma don na ce ya bani contena ɗaya na shinkafar,da aka shigo masa da ita, shi ne ya ke neman wulak'antani, wallahi abin da zan masa sai ya fi wanda ya min. "
" Ai na tura Najeeb wajen 'yarsa kasan yafi sonta da kowa cikin ya'yansa? Da ita zanyi amfani.
Jinjina kai Alhaji Kabiru ya yi yana yabawa da karfin hali irin na abokin sa.
**********************************
Fitowar ta daga toilet kenan ta ji wayarta kirar Infinix dake kan drissing mirror tana riging don neman agaji, a hankali ta matsa wajen wayar ta zurawa number ɗin ido tana kallo, a zuwan ko zata gane mai numbers ɗin gani har yana shirin tsikewa bata gane lambar ba, yasa takai zara zaran yatsunta tare da ɗaukar wayar ta kara a kunne ba tare da tayi magana ba.
" Assalamu Alaikum."
Ya yi maganar cikin nutsuwa.
Shiru ta yi ba tare da ta amsa ba, sai ma tunanin mai muryan da ta faɗa yi.
" Hello." ya kuma faɗi a karo na biyu.
Cikin siririyar murya ta ce
"Hello wake magana please? "
Ajiyar zuciya ya sake a hankali, har yana lumshe ido ya ce
" Najeeb ne."
Dan murmushi Ameesha tayi tare da faɗin
" Oh! Sorry Najeeb wallahi ban ɗau muryan ka bane, ya Momi? "
" Tana lafiya." ya bata amsa.
"Kina gida ne in shigo yanzu? "
Girgiza kai ta yi kamar yana ganin ta da kyar ta buɗe baki ta ce
" A'a "
" Haba princess kiyi hakuri, wallahi ina son ganin ki a wannan lokacin."
Mtsssw taja tsaki ta ce
" Please wai Najeeb mai kake nufi ne? "
Wata mayaudarin dariya ya yi ya ce
" Ki bani dama nazo yanzu sai in fayyace maki abin da ke raina."
Kosawa da maganar tayi shine yasa ta ce masa "sai yazo." da haka su ka yi sallama.
Minti goma sha biyar ya kawo shi gidan, wayarta ya kira yana sanar mata da zuwan sa, tana zuwa kadai ta iya ce masa.
Waya ta ɗaga ta kira Mai ba fulawa ruwa, ce masa tayi ya kaishi falon baki, Allah ya yo Ameesha da son kwalliya koda yaushe cikin gayu take, matsalar dai tafi sa kananun kaya, Yau ma kamar ko da yaushe cikin gayunta take na doguwar riga wacce tayi mugun amsan jikinta, fuskar ta tasha kwalliya sosai tayi kyau, turare ta kuma fesawa sannan ta nufi fita.
Koda ta fita a bedroom din Ummi ta yada zango, kallonta Ummin tayi ta saki murmushi ta ce
" Autana sai ina haka? "
Dan ya mutsa baki ta yi ta ce
" Najeeb ne yazo yanzu."
" Ji sakarci shi ne kuma kika shigo nan? maimakon ki wuce babu kyau fa wulakanci Ameesha."
" Zuwa nayi kawai in gaya maki, amma yanzu zan tafi."
"Yawwa 'yar Albarka tashi ki tafi masa da ruwa."
"To." shi ne kaɗai abin da Ameesha ta faɗa ta mike.
Yau ɗin ma haka ta fita ba tare da ta ɗauko masa ruwan ba, shiga falon tayi da sallama ta samu waje ta zauna, ba tare da ta ce masa ta tafasa a sauke ba.
Kallon ta ya yi da murmushi ya ce
" princess da alama yau sarautar ta motsa."
Ko ɗaga kai bata yi ba balle ya samu arzikin magana. "
Shiru ya ɗan ratsa na mintuna, yana jiran ta yi magana, taki sai latsa wayarta da takeyi, ganin shirun ya yi yawa yasa ya ce
" Ameesha? "
Ɗago da kai tayi ta kalleshi bata ce komai ba.
" Kin san me ke tafe dani?"
Girgiza kai ta yi, alamar a'a.
" Karki yi mamaki in nace maki maganar soyayya ce ta kawo ni wajen ki."