Sashe 73
Sanadin Labarina Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Shiru ya biyo baya kan Jidda na kasa baki daya falon yayi mata wani irin mugun girma sanyin AC yasa ta sake shiga wani irin yanayi
"Akwai wani abun kuma da kuke bukata?"
"A ah babu."
"Ok! Ki shiga wajen su Amira suna ciki."
"Toh." Ta mike ta wuce ciki Maman ta bita da kallo tana son sake gasgata Jiddan a matsayin matar Tariq din ta.
A dakin su Amira ta dade suka sha shafta anan taji labarin soyayyar Maryam da Ya Isma'il tayi mamaki sosai ko daya Ya Tariq din be fada mata ba, har Isma'il din ma yazo jiya ya tafi yanzu magabatan sa zai turo sai Ya Fauwaz ma da yake so aje ayi masa tambaya. Suna kyautata zaton kuma Baba dukkan su zai hada har Amira tunda duk dama tsiran su a haihuwa ba yawa sosai Tariq ne dama tsakanin su dukka da tazara me dan yawa sai kuma Ya Fauwaz din ma hakan ne amma su matan a kusa kusa duk Mama tayi haihuwar shiyasa suka taso kusan kai tsaya gaba dayan su.
A waya Mama ta kira Amira tace ta turo Jiddan, ta tashi da sauri ta zura Hijab dinta suka dinga mata dariya wai taji kiran suruka ta rikice, tana shigowa falon ta hango shi a zaune yayi crossing kafarsa yana shan abu a cikin mug, kallon k'asa k'asa yayi mata ta, ta yi saurin sadda kanta k'asa ta karasa ta zauna daga gefen Maman a k'asa tace
"Gani Mama."
"Wai tafiya zakuyi, kunce babu wani abu da kuke bukata ko?"
"Babu komai Mama, addu'ar ki kawai muke bukata nothing more."
"Toh Allah ya kiyaye ya tsare."
"Amin ya Allah."
Suka hada baki duk da Jiddan a ciki ciki tayi nata amsawar amma ba karamin dadi addu'ar tayi mata ba.
"Ku tashi kuje wajen Babanku."
Mikewa yayi rik'e da cup din ita kuma ta dan russuna tace
"Mun gode Mama."
"Allah ya bada sa'a."
***Jerawa sukayi har part din Baban suka same shi yana waya, Tariq din ne ya fara shiga kafin yace ta shigo, Anty na dakin sa taji shigowar su ta fito lokacin Baba ya ajiye wayar yana duban su
"Mutanen turai." Murmushi sukayi dukka har Anty, Tariq yace
"Baba barka da warhaka."
"Barka dai ango." Ya sake zolayar Tariq din
"Baba ina wuni?" Ta gaishe shi a nutse
"Lafiya lou 'yata, kuna lafiya?."
"Lafiya lou."
"Toh madallah, sai tafiya ko?"
"Eh."
"Toh Allah ya kaiku lafiya ya bada sa'ar abinda aka je nema."
"Amin Amin.," Anty tace
"Sai a kula sosai, rayuwa irin wannan dole sai kun hada kanku kun yi kuma hakuri da juna "
"In sha Allah Baba."
"Ka rike amana, bana so naji ko na gani dan Allah. Hauwa'u amana ce a wajen ka "
"In sha Allah."
"Yawwa, ke kuma ki rike mijinki da kyau kiyi masa biyayya iyakar iyawar ki, Allah yayi muku albarka baki daya ya kade fitina."
"Amin."
Fitowa sukayi ita ta wuce part din Anty shi kuma yaje yiwa Yaya sallama, daga nan yace ta fito suka je gidan Umaima suka mata sallama sannan suka je gidan Safiyya, anan ne kawai taga ya dan sake har ya zauna ma sun dan taba hira da mijin nata kafin suyi musu sallama suma su wuce gida.
#Ranooooo
***❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥
*_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_*
*_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO KISHI?_*
*_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_*
😄😄😄😄😄😄😄
*YA KUKAJI SALON MASU KARATU?*
*YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA*
INAYA(riba biyu)___mamughee
SANADIN LABARINA___Rano
BABU SO___Billynabdul
FARHATUL K'ALB___Miss xoxo
GURBIN IDO____Huguma
*ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?*
*_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_*
Biyar:::1k
Hudu:::700
Uku::::500
Biyu::::400
Daya:::300
*_zaki saka kudin ta wannan account number din_*
HAFSAT UMAR KABIR
2270637070
Zenith bank
*Saiku tura shaidar biya zuwa ga*
07040727902
*IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR*
09134848107
*_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰
[11/25, 3:54 PM] Rano2: _SL__**
©️®️*_*_Hafsat Rano_*_*
Page (59)
***Alarm din da ya saita ne na karfe 4 daidai ya tashe su, kallon juna sukayi a lokaci daya sukayi murmushi
"Morning Baby."
Yace yana janyewa ya sauka daga gadon,
"Morning dear.". Tace tana maida masa murmushin. Tashi tayi ta sakko ta nufi wajen kayan su shi kuma ya fice daga dakin. Dan sake gyara kayan tayi sannan ta shiga toilet tayi brush da alwala ta fito tayi raka'atanil fajr ta zauna tana addu'a har aka kira sallar fajr din ta tashi tayi sannan ta cire Hijab din ta fito falon tana tafe tana azkar. Kitchen taje ta sake duba abinda bata sakashi wajen da ya dace ba, ta dan dauraye cups din da Ya Tariq din yasha coffee jiya sannan ta dauko wasu cups din ta dora su akan Iceland ta dafa ruwan tea tasa a flask shima ta dora a wajen sannan ta dawo kan falon a gurguje ta sake gyara shi ta tabbatar komai daidai sannan ta nufi dakin sa. Knocking ta fara yi sannan ta tura kofar bakin ta dauke da sallama. Yana tsaye gaban mirror yana rik'e da bathrobe ta shigo,.
"Yanzu zan kiraki dama." Yace yana sakin rigar wankan ya riko hannun ta.
"Muje muyi wanka Fauwaz yana hanya tare da yaran chan wai sai sun rakaki dole."
"Allah sarki yan uwana." Tace tana murmushi
"Oya." Ya kama hannun rigar zai hau cire mata tayi saurin kwacewa
"Zan iya." Tace tana dariya
"Nima zan iya ai."
"Toh na hutasshe ka, kayi wankan anan ni zanyi a daki."
"Why? Me yasa?"
"Zamu bata lokaci ne."
"Ba wani, kawai dai kinsan baki da gaskiya ne."
"A ah fa, kaga sauri muke."
"Yanzun ma saurin zamuyi, tsayawa ma maganar nan bata time ne." Ya fizgota ya jata zuwa toilet din, ba yadda taso dole ta hakura amma tasan shi ba zai tsaya iya wankan BA wallahi, aikuwa be tsaya din ba haka ya dinga shiriritar dasu har su Fauwaz suka iso, jin gidan shiru yasa Fauwaz kiran Ya Tariq din a waya daga toilet din suka ji kiran, da sauri suka karasa suka fito ya dauki wayar ya kirashi
"Muna shiryawa ne gamu nn fitowa."
Ajiye wayar yayi suka shirya a tare a gaggauce sannan suka fito yayi falo ita kuma ta koma bedroom dinta ta dan karasa abinda zata karasa sannan ta fito.
Tea kawai suka sha shima a tsaitsaye sai snacks din da ta daukar musu wanda Anty ta basu jiya suka tafi. Ita da Amira da Maryam ne a mota daya sai driver shi kuma da ya Fauwaz suma a tasu motar sai wasu motocin biyu har suka isa airport din. Wani kebantaccen wajen suka nufa masu kula da gate din sukayi saurin bud'e musu, suka fito suka shiga cikin building din dake dauke da wani falo a farko sai wani wajn me dauke da round table da kujeru. Falon suka shiga suka zauna suna zama sai ga su Baba nan sun shigo shi da wasu manyan mutane su. Mikewa su Jiddan sukayi bayan sun gaishe su suka koma dayan wajen me round table din suka zauna achan.
Suna zaune suna hira kad'an kad'an ya Fauwaz ya shigo yace su taso, jikin ta ne yayi sanyi ta rike hannun Amira suka fito daga wajen, wata hanya suka bi zuwa filin jirgin ba wadda sauran mutane suke bi ba, daga dan baya duk suka tsaya Baba ya dafa kan Jiddan bayan ta durkusa a gaban sa ya saka mata albarka sannan ya mikawa Tariq din hannu suka gaisa yana dan russunawa. Hugging din Fauwaz yayi a karo na farko sannan ya dagawa su Amira da Maryam hannu da suke hawayen rabuwa da Jiddan. Ita kanta hawayen take ta daga musu hannu sannan suka juya suka soma tafiya a jere zuwa wajen jirgin. Sai da suka kai wajen matattakalar sannan suka juyo suka sake daga musu hannu sannan suka haura ciki.
"Allah ya tsare ya kiyaye." Baba yace yana murmushi
"Uwata kuka kike? Da an kwana biyu fa zaku kai musu ziyara."
Yace yana son kwantar musu da hankali. Murmushi sukayi dukka sannan sukayi wa Baban sallama dan daga nan gombe sukayi zasu duba wani aiki.
Harabar wajen na cike da mutanen da suka yo wa su Baban rakiya, saukin ta motar tasu tinted ce sai kawai suka hade a mota daya sauran motocin suka bi su a baya suka sulalle daga wajen.
"Akwai wani abun kuma da kuke bukata?"
"A ah babu."
"Ok! Ki shiga wajen su Amira suna ciki."
"Toh." Ta mike ta wuce ciki Maman ta bita da kallo tana son sake gasgata Jiddan a matsayin matar Tariq din ta.
A dakin su Amira ta dade suka sha shafta anan taji labarin soyayyar Maryam da Ya Isma'il tayi mamaki sosai ko daya Ya Tariq din be fada mata ba, har Isma'il din ma yazo jiya ya tafi yanzu magabatan sa zai turo sai Ya Fauwaz ma da yake so aje ayi masa tambaya. Suna kyautata zaton kuma Baba dukkan su zai hada har Amira tunda duk dama tsiran su a haihuwa ba yawa sosai Tariq ne dama tsakanin su dukka da tazara me dan yawa sai kuma Ya Fauwaz din ma hakan ne amma su matan a kusa kusa duk Mama tayi haihuwar shiyasa suka taso kusan kai tsaya gaba dayan su.
A waya Mama ta kira Amira tace ta turo Jiddan, ta tashi da sauri ta zura Hijab dinta suka dinga mata dariya wai taji kiran suruka ta rikice, tana shigowa falon ta hango shi a zaune yayi crossing kafarsa yana shan abu a cikin mug, kallon k'asa k'asa yayi mata ta, ta yi saurin sadda kanta k'asa ta karasa ta zauna daga gefen Maman a k'asa tace
"Gani Mama."
"Wai tafiya zakuyi, kunce babu wani abu da kuke bukata ko?"
"Babu komai Mama, addu'ar ki kawai muke bukata nothing more."
"Toh Allah ya kiyaye ya tsare."
"Amin ya Allah."
Suka hada baki duk da Jiddan a ciki ciki tayi nata amsawar amma ba karamin dadi addu'ar tayi mata ba.
"Ku tashi kuje wajen Babanku."
Mikewa yayi rik'e da cup din ita kuma ta dan russuna tace
"Mun gode Mama."
"Allah ya bada sa'a."
***Jerawa sukayi har part din Baban suka same shi yana waya, Tariq din ne ya fara shiga kafin yace ta shigo, Anty na dakin sa taji shigowar su ta fito lokacin Baba ya ajiye wayar yana duban su
"Mutanen turai." Murmushi sukayi dukka har Anty, Tariq yace
"Baba barka da warhaka."
"Barka dai ango." Ya sake zolayar Tariq din
"Baba ina wuni?" Ta gaishe shi a nutse
"Lafiya lou 'yata, kuna lafiya?."
"Lafiya lou."
"Toh madallah, sai tafiya ko?"
"Eh."
"Toh Allah ya kaiku lafiya ya bada sa'ar abinda aka je nema."
"Amin Amin.," Anty tace
"Sai a kula sosai, rayuwa irin wannan dole sai kun hada kanku kun yi kuma hakuri da juna "
"In sha Allah Baba."
"Ka rike amana, bana so naji ko na gani dan Allah. Hauwa'u amana ce a wajen ka "
"In sha Allah."
"Yawwa, ke kuma ki rike mijinki da kyau kiyi masa biyayya iyakar iyawar ki, Allah yayi muku albarka baki daya ya kade fitina."
"Amin."
Fitowa sukayi ita ta wuce part din Anty shi kuma yaje yiwa Yaya sallama, daga nan yace ta fito suka je gidan Umaima suka mata sallama sannan suka je gidan Safiyya, anan ne kawai taga ya dan sake har ya zauna ma sun dan taba hira da mijin nata kafin suyi musu sallama suma su wuce gida.
#Ranooooo
***❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥
*_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_*
*_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO KISHI?_*
*_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_*
😄😄😄😄😄😄😄
*YA KUKAJI SALON MASU KARATU?*
*YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA*
INAYA(riba biyu)___mamughee
SANADIN LABARINA___Rano
BABU SO___Billynabdul
FARHATUL K'ALB___Miss xoxo
GURBIN IDO____Huguma
*ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?*
*_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_*
Biyar:::1k
Hudu:::700
Uku::::500
Biyu::::400
Daya:::300
*_zaki saka kudin ta wannan account number din_*
HAFSAT UMAR KABIR
2270637070
Zenith bank
*Saiku tura shaidar biya zuwa ga*
07040727902
*IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR*
09134848107
*_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰
[11/25, 3:54 PM] Rano2: _SL__**
©️®️*_*_Hafsat Rano_*_*
Page (59)
***Alarm din da ya saita ne na karfe 4 daidai ya tashe su, kallon juna sukayi a lokaci daya sukayi murmushi
"Morning Baby."
Yace yana janyewa ya sauka daga gadon,
"Morning dear.". Tace tana maida masa murmushin. Tashi tayi ta sakko ta nufi wajen kayan su shi kuma ya fice daga dakin. Dan sake gyara kayan tayi sannan ta shiga toilet tayi brush da alwala ta fito tayi raka'atanil fajr ta zauna tana addu'a har aka kira sallar fajr din ta tashi tayi sannan ta cire Hijab din ta fito falon tana tafe tana azkar. Kitchen taje ta sake duba abinda bata sakashi wajen da ya dace ba, ta dan dauraye cups din da Ya Tariq din yasha coffee jiya sannan ta dauko wasu cups din ta dora su akan Iceland ta dafa ruwan tea tasa a flask shima ta dora a wajen sannan ta dawo kan falon a gurguje ta sake gyara shi ta tabbatar komai daidai sannan ta nufi dakin sa. Knocking ta fara yi sannan ta tura kofar bakin ta dauke da sallama. Yana tsaye gaban mirror yana rik'e da bathrobe ta shigo,.
"Yanzu zan kiraki dama." Yace yana sakin rigar wankan ya riko hannun ta.
"Muje muyi wanka Fauwaz yana hanya tare da yaran chan wai sai sun rakaki dole."
"Allah sarki yan uwana." Tace tana murmushi
"Oya." Ya kama hannun rigar zai hau cire mata tayi saurin kwacewa
"Zan iya." Tace tana dariya
"Nima zan iya ai."
"Toh na hutasshe ka, kayi wankan anan ni zanyi a daki."
"Why? Me yasa?"
"Zamu bata lokaci ne."
"Ba wani, kawai dai kinsan baki da gaskiya ne."
"A ah fa, kaga sauri muke."
"Yanzun ma saurin zamuyi, tsayawa ma maganar nan bata time ne." Ya fizgota ya jata zuwa toilet din, ba yadda taso dole ta hakura amma tasan shi ba zai tsaya iya wankan BA wallahi, aikuwa be tsaya din ba haka ya dinga shiriritar dasu har su Fauwaz suka iso, jin gidan shiru yasa Fauwaz kiran Ya Tariq din a waya daga toilet din suka ji kiran, da sauri suka karasa suka fito ya dauki wayar ya kirashi
"Muna shiryawa ne gamu nn fitowa."
Ajiye wayar yayi suka shirya a tare a gaggauce sannan suka fito yayi falo ita kuma ta koma bedroom dinta ta dan karasa abinda zata karasa sannan ta fito.
Tea kawai suka sha shima a tsaitsaye sai snacks din da ta daukar musu wanda Anty ta basu jiya suka tafi. Ita da Amira da Maryam ne a mota daya sai driver shi kuma da ya Fauwaz suma a tasu motar sai wasu motocin biyu har suka isa airport din. Wani kebantaccen wajen suka nufa masu kula da gate din sukayi saurin bud'e musu, suka fito suka shiga cikin building din dake dauke da wani falo a farko sai wani wajn me dauke da round table da kujeru. Falon suka shiga suka zauna suna zama sai ga su Baba nan sun shigo shi da wasu manyan mutane su. Mikewa su Jiddan sukayi bayan sun gaishe su suka koma dayan wajen me round table din suka zauna achan.
Suna zaune suna hira kad'an kad'an ya Fauwaz ya shigo yace su taso, jikin ta ne yayi sanyi ta rike hannun Amira suka fito daga wajen, wata hanya suka bi zuwa filin jirgin ba wadda sauran mutane suke bi ba, daga dan baya duk suka tsaya Baba ya dafa kan Jiddan bayan ta durkusa a gaban sa ya saka mata albarka sannan ya mikawa Tariq din hannu suka gaisa yana dan russunawa. Hugging din Fauwaz yayi a karo na farko sannan ya dagawa su Amira da Maryam hannu da suke hawayen rabuwa da Jiddan. Ita kanta hawayen take ta daga musu hannu sannan suka juya suka soma tafiya a jere zuwa wajen jirgin. Sai da suka kai wajen matattakalar sannan suka juyo suka sake daga musu hannu sannan suka haura ciki.
"Allah ya tsare ya kiyaye." Baba yace yana murmushi
"Uwata kuka kike? Da an kwana biyu fa zaku kai musu ziyara."
Yace yana son kwantar musu da hankali. Murmushi sukayi dukka sannan sukayi wa Baban sallama dan daga nan gombe sukayi zasu duba wani aiki.
Harabar wajen na cike da mutanen da suka yo wa su Baban rakiya, saukin ta motar tasu tinted ce sai kawai suka hade a mota daya sauran motocin suka bi su a baya suka sulalle daga wajen.