Sashe 13
Sanadin Labarina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Yawwa, a bani wajen zama Maman Yara."
Da sauri ta jawo babban carpet din da take sallah akai me taushi ta shinfid'a masa a gaban gadon, ya zauna itama sai ta nemi gefen sa ta zauna.
"Yawwa ko kefa, a bar matafiyi a tsaye?"
"Ban dauka zaka zauna ba wallahi, bari na dauko ruwa da abinci."
"Barshi tukunna, babu yunwa dan tun rana muka dawo na tsaya ne dai a government House, kuma Yaya ta bani ruwan randar ta me sanyi nasha."
"Masha Allah, fatan an samu abinda aka je nema."
"Alhamdulillah, gaskiya."
"Toh Masha Allah."
Sai ya gyara zaman sa
"Ya karin hakurin mu?"
Fuskarta ce ta sauya nan da nan, ya yi murmushi yana girgiza kansa
"Alhamdulillah." Tace bayan wasu yan dakiku
"Toh Alhamdulillah, Allah ya kara mana hakuri."
"Amin." Tace tana jin abun na taso Mata
"Abu daya nake so daga gareki dan Allah, ki cire komai ki barwa Allah, ki sani Muhammad ya tafi ba zai dawo ba, kiyi masa addu'a dan ita kadai yake bukata,maganar yaran nan da kika hana su zuwa ko ina har wajen mahaifiyarta na soke shi, ki barsu su yi rayuwar su yadda suka saba, duk wannan ba shine zai hana abinda zai faru ya faru ba sai dai idan har Allah be kaddara ba."
Shiru tayi, ranta ya sosu, tasan dole Yaya ce ta fada masa, dan tasan hakan ba halin Aunty bane ko me ya faru tsakanin su bata taba fadawa Baban, tayi mata wannan shaidar sai dai kawai ba zata fada bane.
"Kinji ko? Ayi hakuri a barwa Allah komai."
"In sha Allah."
Tace tana sauke kanta kasa, Abu daya da yake kara birge Baban da ita kenan, bata taba ketare maganar sa sai dai idan be yi ba, shiyasa yake respecting dinta sosai domin tayi masa abubuwa masu tarin yawa a rayuwar sa,da ba zai iya mantawa ba. Mikewa yayi yana karkade jikinsa, sai ta daga kai tana kallon sa
"Dama dalilin zuwan ka kenan?"
"A ah, zuwa nayi naga matata, uwargida sarautar mata!"
Murmushi ne ya subce mata, ta tashi ta rakashi har kofar falon, sannan ta dawo ciki shi kuma ya nufi bangaren Aunty.
[03/10, 21:27] Mss Xoxo: ❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥
*_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_*
*_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_*
*_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_*
😄😄😄😄😄😄😄
*YA KUKAJI SALON MASU KARATU?*
*YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA*
INAYA(riba biyu)___mamughee
SANADIN LABARINA___Rano
BABU SO___Billynabdul
FARHATUL K'ALB___Miss xoxo
GURBIN IDO____Huguma
*ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?*
*_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_*
Biyar:::1k
Hudu:::700
Uku::::500
Biyu::::400
Daya:::300
*_zaki saka kudin ta wannan account number din_*
HAFSAT UMAR KABIR
2270637070
Zenith bank
*Saiku tura shaidar biya zuwa ga*
07040727902
*IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR*
09134848107
*_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰
[05/10, 16:20] Billyn Abdul 2: *_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_*
*ZAFAFA BIYAR BACTH A*
1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350
*(Bilyn Abdul)*
2.. _KAI MIN HALACCI_ 350
*(Miss xoxo)*
3.. _BURI DAYA_ 350
*(Mamu gee)*
4... _DAURIN BOYE_ 350
*(Huguma)*
5... _SAUYIN KADDARA_ 350
*(Hafsat Rano)*
_Duka biyar 1500_
*___________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH B_*
1... _DAURIN GORO_ 350
*(Hafsat Rano)*
2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350
*(Huguma)*
3... _QAUNAR MU_ 350
*(Mamu gee)*
4... _IGIYAR ZATO_ 350
*(Miss xoxo)*
5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH C_*
1... _MIN QALB_ 350
*(Mamu gee)*
2... _SARAN ƁOYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _KIBIYAR AJALI_. 350
*(Miss xoxo)*
4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH D_*
1... _ALKIBLA_ 350
*(Huguma)*
2... _DALAAL_ 350
*(Miss xoxo)*
3... _UBAYD MALEEK_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH E_*
1... _SO DA ZUCIYA_ 350
*(Mss xoxo)*
2... _TAKUN SAAKA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _HALIN GIRMA_ 350
*(Hafsat Rano)*
4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350
*(Huguma)*
5... _DEEN MARSHALL_ 350
*(Mamu gee)*
_Duk biyar 1500_
*______________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH F_*
1... _BAKAR INUWA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
2... _RAYUWAR MACE_ 350
*(Hafsat Rano)*
3... _NOOR ALB_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MASARAUTA_ 350
*(Mss xoxo)*
5... _KUFAN WUTA_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_*
1... _FARHATAL QALB_
*(mss xoxo)*
2... _GURBIN IDO_
*(Huguma)*
3... _SANADIN LABARINA_
*(Hafsat Rano)*
4... _INAYAH_
*(Mamu gee)*
5... _BABU SO_
*(Bilyn Abdull)*
_Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_
*YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:*
_ACCOUNT NAME:_
*HAFSAT UMAR KABIR*
_BANK NAME:_ *ZENITH BANK*
_ACCOUNT NUMBER;_
*_2270637070_*
_SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_
*_07040727902_*
_IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_
*_09134848107_*
*_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_*
[11/25, 3:54 PM] Rano2: __SL__**
©®*_*_Hafsat Rano_*_*
Page (12).
***Daidai gwargwado yaran sun fara dawowa kamar da duk ba dukka ba amma suna shigowa wajen jiddan ko su hadu a wajen Yaya, saura kwana uku a koma school sai ya zama kawai shirye-shiryen komawa suke tunda sabon session ne. Text books din Ss1 amira ta bawa jidda ita kuma ta karbi na Maryam a kalla an samu sauki. Duk da Baba babu laifi alhamdulillah harkoki na kara bud'e masa musamman da yanzu siyasar ta juyo kansa da gaske yake yin ta,ana kuma saka ran zai samu babban matsayi a gwamnatin tun kafin zabe yazo. Gidan da yake jikin nasu akayi masa talla bayan Maigidan ya rasu ya zama na magada, siyewa yayi ya fashe ya shigo dashi cikin gidan nasu dan so yake ya fitarwa da kowa part dinta me zaman kansa tsakanin Mama da Auntyn yadda kowa zata ci gashin kanta, sannan yana so ayi gyaran part din Yaya itama.
Ana jibi zaa koma makaranta Safeera ta kira wayar aunty daga cikin wayar Mom dinta tace zato zo, kwatance aunty tayi ma Maman Safeeran bayan sun gaisa tace zata saka a kawota dan tun da akayi hutu take maganar jiddan. Ita ma jiddan tana maganar ta amma tasan ba kamar Safeeran ba dan ta damu sosai da ita, ta kan kira a wayar Aunty su yi magana. Wanka jidda ta tashi tayi, ta sake gyara dakin ta ta zauna zaman jiran bakuwar tata ko wajen Yaya bata je ba, tana zaune Usman yazo ya kirata yace tazo in ji Aunty wai kawarta tazo, da sauri ta fito ta samu Safeeran a zaune a kujera ita da wani saurayi wanda zai yi sa'an Ya Fauwaz ko ya dan girme shi, da sauri Safeeran ta tashi ta rungumeta, cikin farin ciki, dariya suka bawa su Aunty da saurayin da ya gaza boye farin cikin sa
"Sannun ku da zuwa." Tace bayan sun saki juna sun zauna a tare
"Yawwa."
Yace idanun sa na kan jiddan, be taba ganin yarinya me kyawun ta ba, take tashiga ransa duk da shekarun ta basu kai shekarun da yake jin ya kamata ta san soyayya ba, tashi yayi bayan sun gama gaisawa yace zai je ya dawo anjima ya dauki Safeeran, har ya mike tace
"Ya Isma'il dan Allah ka bari sa dare."
"Ko? So kike mom ta hanani shiga gida kenan."
"Ba zata ce komai ba Allah."
"Da yamma dai zan dawo."
Bata fuskar ta, tayi kamar zatayi kuka, ya juya ya fice yana jin dukkan wani karsashin da yake dashi yana gushewa, love and first sight kenan, zai iya jira a yadda yake ji, zuwa lokacin da ya chanchanta. Da kyar yayi driving kansa zuwa gida ya shiga falon ya tarar da Mom da wata Aunt dinsu kanwar Daddy, gaishe su yayi, ya shige dakin sa ya kwanta rigingine yana kallon sama.
"I'm in love." Ya furta a hankali yana lumshe idanun sa.
Gidan su Safeera babban gida ne sosai kuma suna da kudi dan Baban su babban dan boko ne kuma business man, su biyu iyayen suka haifa daga ita sai Ya Isma'il, suke nan su daga kansu Mom bata sake haihuwa. Rayuwar su suke cikin jin dadi sosai, gashi sun shaku da Ya Isma'il ko yaushe suna tare da junan su, yau ma da driver ne zai kaita gidan su jiddan amma sai yace zai kaita dan shima yaga jiddan da kullum take maganar ta, sai gashi abinda be yi tunani ba ya faru, a cikin dan kankanin lokaci ya kamu da soyayyar yar karamar yarinyar da ba dan kar yayi karya ba sai yace Safeera ma zata iya girman ta, be sani ba amma ko yanayin jikin ne dan mafi akasari fulani basu da girman jiki.
Juyi ya dinga yi shi kadai ya rasa abinda yake masa dadi sam,har sai da Mom ta biyo shi jin shiru be fito ba, a tunanin ta bacci yake amma sai ta ganshi a kwance, ta tambaye shi abinda yake damun sshi, kamar ya fada mata gaskiya sai ya kasa ya girgiza kai kawai yace hutuwa yake, fita tayi sai ya tashi kawai ya bi bayan ta dan zaman haka ba zai amfane shi da komai ba.
Da sauri ta jawo babban carpet din da take sallah akai me taushi ta shinfid'a masa a gaban gadon, ya zauna itama sai ta nemi gefen sa ta zauna.
"Yawwa ko kefa, a bar matafiyi a tsaye?"
"Ban dauka zaka zauna ba wallahi, bari na dauko ruwa da abinci."
"Barshi tukunna, babu yunwa dan tun rana muka dawo na tsaya ne dai a government House, kuma Yaya ta bani ruwan randar ta me sanyi nasha."
"Masha Allah, fatan an samu abinda aka je nema."
"Alhamdulillah, gaskiya."
"Toh Masha Allah."
Sai ya gyara zaman sa
"Ya karin hakurin mu?"
Fuskarta ce ta sauya nan da nan, ya yi murmushi yana girgiza kansa
"Alhamdulillah." Tace bayan wasu yan dakiku
"Toh Alhamdulillah, Allah ya kara mana hakuri."
"Amin." Tace tana jin abun na taso Mata
"Abu daya nake so daga gareki dan Allah, ki cire komai ki barwa Allah, ki sani Muhammad ya tafi ba zai dawo ba, kiyi masa addu'a dan ita kadai yake bukata,maganar yaran nan da kika hana su zuwa ko ina har wajen mahaifiyarta na soke shi, ki barsu su yi rayuwar su yadda suka saba, duk wannan ba shine zai hana abinda zai faru ya faru ba sai dai idan har Allah be kaddara ba."
Shiru tayi, ranta ya sosu, tasan dole Yaya ce ta fada masa, dan tasan hakan ba halin Aunty bane ko me ya faru tsakanin su bata taba fadawa Baban, tayi mata wannan shaidar sai dai kawai ba zata fada bane.
"Kinji ko? Ayi hakuri a barwa Allah komai."
"In sha Allah."
Tace tana sauke kanta kasa, Abu daya da yake kara birge Baban da ita kenan, bata taba ketare maganar sa sai dai idan be yi ba, shiyasa yake respecting dinta sosai domin tayi masa abubuwa masu tarin yawa a rayuwar sa,da ba zai iya mantawa ba. Mikewa yayi yana karkade jikinsa, sai ta daga kai tana kallon sa
"Dama dalilin zuwan ka kenan?"
"A ah, zuwa nayi naga matata, uwargida sarautar mata!"
Murmushi ne ya subce mata, ta tashi ta rakashi har kofar falon, sannan ta dawo ciki shi kuma ya nufi bangaren Aunty.
[03/10, 21:27] Mss Xoxo: ❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥
*_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_*
*_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_*
*_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_*
😄😄😄😄😄😄😄
*YA KUKAJI SALON MASU KARATU?*
*YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA*
INAYA(riba biyu)___mamughee
SANADIN LABARINA___Rano
BABU SO___Billynabdul
FARHATUL K'ALB___Miss xoxo
GURBIN IDO____Huguma
*ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?*
*_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_*
Biyar:::1k
Hudu:::700
Uku::::500
Biyu::::400
Daya:::300
*_zaki saka kudin ta wannan account number din_*
HAFSAT UMAR KABIR
2270637070
Zenith bank
*Saiku tura shaidar biya zuwa ga*
07040727902
*IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR*
09134848107
*_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰
[05/10, 16:20] Billyn Abdul 2: *_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_*
*ZAFAFA BIYAR BACTH A*
1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350
*(Bilyn Abdul)*
2.. _KAI MIN HALACCI_ 350
*(Miss xoxo)*
3.. _BURI DAYA_ 350
*(Mamu gee)*
4... _DAURIN BOYE_ 350
*(Huguma)*
5... _SAUYIN KADDARA_ 350
*(Hafsat Rano)*
_Duka biyar 1500_
*___________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH B_*
1... _DAURIN GORO_ 350
*(Hafsat Rano)*
2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350
*(Huguma)*
3... _QAUNAR MU_ 350
*(Mamu gee)*
4... _IGIYAR ZATO_ 350
*(Miss xoxo)*
5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH C_*
1... _MIN QALB_ 350
*(Mamu gee)*
2... _SARAN ƁOYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _KIBIYAR AJALI_. 350
*(Miss xoxo)*
4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH D_*
1... _ALKIBLA_ 350
*(Huguma)*
2... _DALAAL_ 350
*(Miss xoxo)*
3... _UBAYD MALEEK_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH E_*
1... _SO DA ZUCIYA_ 350
*(Mss xoxo)*
2... _TAKUN SAAKA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _HALIN GIRMA_ 350
*(Hafsat Rano)*
4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350
*(Huguma)*
5... _DEEN MARSHALL_ 350
*(Mamu gee)*
_Duk biyar 1500_
*______________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH F_*
1... _BAKAR INUWA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
2... _RAYUWAR MACE_ 350
*(Hafsat Rano)*
3... _NOOR ALB_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MASARAUTA_ 350
*(Mss xoxo)*
5... _KUFAN WUTA_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_*
1... _FARHATAL QALB_
*(mss xoxo)*
2... _GURBIN IDO_
*(Huguma)*
3... _SANADIN LABARINA_
*(Hafsat Rano)*
4... _INAYAH_
*(Mamu gee)*
5... _BABU SO_
*(Bilyn Abdull)*
_Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_
*YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:*
_ACCOUNT NAME:_
*HAFSAT UMAR KABIR*
_BANK NAME:_ *ZENITH BANK*
_ACCOUNT NUMBER;_
*_2270637070_*
_SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_
*_07040727902_*
_IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_
*_09134848107_*
*_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_*
[11/25, 3:54 PM] Rano2: __SL__**
©®*_*_Hafsat Rano_*_*
Page (12).
***Daidai gwargwado yaran sun fara dawowa kamar da duk ba dukka ba amma suna shigowa wajen jiddan ko su hadu a wajen Yaya, saura kwana uku a koma school sai ya zama kawai shirye-shiryen komawa suke tunda sabon session ne. Text books din Ss1 amira ta bawa jidda ita kuma ta karbi na Maryam a kalla an samu sauki. Duk da Baba babu laifi alhamdulillah harkoki na kara bud'e masa musamman da yanzu siyasar ta juyo kansa da gaske yake yin ta,ana kuma saka ran zai samu babban matsayi a gwamnatin tun kafin zabe yazo. Gidan da yake jikin nasu akayi masa talla bayan Maigidan ya rasu ya zama na magada, siyewa yayi ya fashe ya shigo dashi cikin gidan nasu dan so yake ya fitarwa da kowa part dinta me zaman kansa tsakanin Mama da Auntyn yadda kowa zata ci gashin kanta, sannan yana so ayi gyaran part din Yaya itama.
Ana jibi zaa koma makaranta Safeera ta kira wayar aunty daga cikin wayar Mom dinta tace zato zo, kwatance aunty tayi ma Maman Safeeran bayan sun gaisa tace zata saka a kawota dan tun da akayi hutu take maganar jiddan. Ita ma jiddan tana maganar ta amma tasan ba kamar Safeeran ba dan ta damu sosai da ita, ta kan kira a wayar Aunty su yi magana. Wanka jidda ta tashi tayi, ta sake gyara dakin ta ta zauna zaman jiran bakuwar tata ko wajen Yaya bata je ba, tana zaune Usman yazo ya kirata yace tazo in ji Aunty wai kawarta tazo, da sauri ta fito ta samu Safeeran a zaune a kujera ita da wani saurayi wanda zai yi sa'an Ya Fauwaz ko ya dan girme shi, da sauri Safeeran ta tashi ta rungumeta, cikin farin ciki, dariya suka bawa su Aunty da saurayin da ya gaza boye farin cikin sa
"Sannun ku da zuwa." Tace bayan sun saki juna sun zauna a tare
"Yawwa."
Yace idanun sa na kan jiddan, be taba ganin yarinya me kyawun ta ba, take tashiga ransa duk da shekarun ta basu kai shekarun da yake jin ya kamata ta san soyayya ba, tashi yayi bayan sun gama gaisawa yace zai je ya dawo anjima ya dauki Safeeran, har ya mike tace
"Ya Isma'il dan Allah ka bari sa dare."
"Ko? So kike mom ta hanani shiga gida kenan."
"Ba zata ce komai ba Allah."
"Da yamma dai zan dawo."
Bata fuskar ta, tayi kamar zatayi kuka, ya juya ya fice yana jin dukkan wani karsashin da yake dashi yana gushewa, love and first sight kenan, zai iya jira a yadda yake ji, zuwa lokacin da ya chanchanta. Da kyar yayi driving kansa zuwa gida ya shiga falon ya tarar da Mom da wata Aunt dinsu kanwar Daddy, gaishe su yayi, ya shige dakin sa ya kwanta rigingine yana kallon sama.
"I'm in love." Ya furta a hankali yana lumshe idanun sa.
Gidan su Safeera babban gida ne sosai kuma suna da kudi dan Baban su babban dan boko ne kuma business man, su biyu iyayen suka haifa daga ita sai Ya Isma'il, suke nan su daga kansu Mom bata sake haihuwa. Rayuwar su suke cikin jin dadi sosai, gashi sun shaku da Ya Isma'il ko yaushe suna tare da junan su, yau ma da driver ne zai kaita gidan su jiddan amma sai yace zai kaita dan shima yaga jiddan da kullum take maganar ta, sai gashi abinda be yi tunani ba ya faru, a cikin dan kankanin lokaci ya kamu da soyayyar yar karamar yarinyar da ba dan kar yayi karya ba sai yace Safeera ma zata iya girman ta, be sani ba amma ko yanayin jikin ne dan mafi akasari fulani basu da girman jiki.
Juyi ya dinga yi shi kadai ya rasa abinda yake masa dadi sam,har sai da Mom ta biyo shi jin shiru be fito ba, a tunanin ta bacci yake amma sai ta ganshi a kwance, ta tambaye shi abinda yake damun sshi, kamar ya fada mata gaskiya sai ya kasa ya girgiza kai kawai yace hutuwa yake, fita tayi sai ya tashi kawai ya bi bayan ta dan zaman haka ba zai amfane shi da komai ba.