Sashe 70
Sanadin Labarina Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tace ta wuce a tunanin ta ko wani fadan zai mata da taji kiran. Zuwa tayi ta samu Inna Suwaiba a dakin ta tayata suka gyara shi tsaf, dama akwai yar katifa madaidaci a dakin da carpet yawanci anan Baffa yake kwana ko idan yayi baki ya shigar dasu ciki sai toilet dan karami da banbun ruwa da already yake cike da ruwa. Babu wani datti a dakin nan da nan ta gyara shi ta gyara shinfidar gadon ta samu gefen katifar ta zauna tana tsoron fita su sake haduwa da Baffa yayi mata fada.
Tana zaune tana dan jiyo maganganun Baffan da nasa kafin taji sanda Baffan yace masa zai je baya ya dawo ya shiga ciki sauro. Dama yana lura bata fito ba tunda ta shiga, rabin hankalin sa yana chan shiyasa baffan na cewa ya tashi ya mike yana yi masa sai da safe har Baffan na tsokanar sa ba zai dawo su cigaba da hirar ba, murmushi kawai yayi Baffan ya fice shi kuma ya nufi dakin da dan saurin sa. Tana jin fitar Baffan ta yinkuro zata fito kafin ya dawo ta kwanta sai gashi ya turo kofar ya shigo.
"Ina zaki?" Yace yana tokare kofar da hannun sa
"Daki zan je kafin Baffa ya dawo, kar yayi min fada."
"Ba zai sake miki ba ai."
"Um um baka san Baffa ba, zai iya sakewa wallahi."
"Ba wani, ai ya wuce na masa bayani ni nace mu dawo ba bake ba "
"Ni ai tunda Baffa ya ganka ya daina so na."
"Shine kike kishi dani?"
"Eh." Ta daga kanta
"Yarinya haka zaki hakura, na riga nayi miki fashin Baffa kamar yadda kika kwace min Baba."
"Ni din?"
"Ehen, Baba yana son ki komai Hauwa'u komai "
"Nima inason Baba sosai."
"Shikenan an raba, ke Baba ni Baffa."
"Ni dai dukkan su nake so."
"Ai baki isa ba sai dai ki zabi daya."
"Um um dukka nake so ni dai."
"Idan kinaso na bar miki su sai dai ki kwana a dakin nan."
"Innalillahi!" Tace tana waro ido
"Sai da safe "
tayi hanyar fita da sauri tuno waye Tariq din, hannun sa da ya tokare kofar ya sake gyarawa sosai, tazo ta sa hannun ta wai zata cire hannun sa, dariya ma ta bashi ya tsaya yana kallon yadda take cijewa a dole sai ta cire hannun sa, sai da ta gama duk kokarin ta ko gezau bayayi sannan ya cire hannu ya fizgo ta gaba daya jikinsa ya matse ta yana dora habbar sa a saman kanta
"Karfin ki be fi cikin tsokali ba kece zaki iya cire hannu na Baby?"
"Ai dan na hakura ne." Tace
"Auw, haka kika ce?" Ya cireta daga jikin nasa yana kallon fuskar ta, daga masa kai tayi alamar eh
"Ok bari mu gwada wani abu "
Sai kawai ya dagata sama baki daya nufi katifar da ita, da sauri ta hau wuntsila kafarta ta hau rokon sa
"Dan Allah kayi hakuri."
"Abu zan gwada kawai, muga karfin da kike dashi."
Sauke ta yayi kafin ta yunkura ya bi ta ya dora mata dukkan nauyin sa akanta, yayi mata rumfa da jikinsa har baka iya ganin ta.
"Oya show me your strength."
Girgiza masa kai ta hau yi
"Ba zan kara ba, pls ka dagani wayyo Baffa na."
Toshe mata baki yayi da sauri yana mata dariya, sai da yaga ta fara jigata sannan ya dagata kadan ya juyar da ita ta dawo saman jikin sa suna kallon juna.
"I love you Jiddanah."
Ya samu kansa da furtawa cikin wani irin shauki.
"Bayan ka danne ni."
"Wasan soyayya ne, kuma kinga ai gwara ki saba daukata, kin gane?"
"Ni ba ruwana." Tace tana juyar da fuskar ta da sauri
"Shy shy girl." Ya danna mata hanci yana murmushi
"Zan tafi, kafin Baffa ya dawo."
"Ni gaskiya a'ah, gaskiya!"
"Ba zan tafi ba?"
"Eh." Ya daga mata kai
"I need my wife a kusa dani gaskiya."
"Ni dai dan Allah kayi hakuri, kar Baffa ya shigo."
"Ba zai shigo ba ai."
"Allah zai iya dawowa yazo, dan Allah ka barni na tafi."
"Zaki dawo toh?"
"When?"
"Idan Baffa yayi bacci, kowa yayi bacci."
"Um um ba ruwana."
"Toh ba in da zaki." Ya hau goga fuskar sa a saman tata, kafin ya ciji lips dinta na k'asa a hankali, shi kadai yasan me yake ji a game da ita, wani irin magnet ne yake jan sa, she's sooo sooo sweet da baya iya resisting kansa, yanzu ma kawai dan babu yadda zai ne amma he's desperate to be with her, motsin shigowar Baffa yasa shi daga ta ba dan yaso ba, ta fice da mugun sauri. Fadawa yayi saman katifar ya rike kansa kad'an sai kuma ya mike ya fito domin dauko abu a cikin motar sa.
Tsire Baffa ya siyo masa da lemuka ashe shine fitar da yayi, ya kawo masa har bakin dakin be shiga ciki ba ya fito ya karba yayi godiya sosai dan be so Baffan ya wahalar dashi haka ba. Jidda yasa aka kira masa suka zauna a waje daga kofar dakin sa suka shiga hira, hira irin ta tsakanin d'a da mahaifi, dama chan yana so ta kwanan dan dai ba zai nuna bane, yaji dadi matuka yadda Tariq din yake kular masa da Jidda kuma hankalin sa ya kwanta sosai. Sai wajajen sha biyu sannan Baffan yace taje ta kwanta ya shige dakin sa. Tana shiga daki yana kiran ta a waya, tayi kamar ba zata daga ba dan har ta soma cire kayan jikin ta ta daura zanin Inna Suwaiba da ta fito mata dashi, mayafi ta yafa akan zani da rigar ta fita a hankali cikin sand'a ta isa tana zuwa yana jikin kofar ya riko ta da sauri ciki ya maida kofar ya rufe yana sauke ajiyar zuciya
"Na zata ba zaki zo ba."
"I missed you." Yace yana zagaye fuskar ta da tashi.
"Gani."
"Ok muje mu kwata!" Yaja hannun ta
"Aina?"
"Anan mana, plsss don't say no, bansan me yasa ba nake jin wani irin feeling, dan Allah karki tafi ki barni."
"Idan Baffa ya fito fa."
"Ba zai fito ba, sai ki koma kafin asubah kinji Jidda nah."
"Ni dai..."
"Shsshh, babu kyau fa, mala'iku zasu tsine miki, don't say no again kinji?"
Shiru tayi tana kallo ya cire mata mayafin ya ajiye a hankali sannan ya jata zuwa jikin sa ya sauke ajiyar zuciya da karfi wanda har sai da taji tsoro.
*_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_*
*ZAFAFA BIYAR BACTH A*
1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350
*(Bilyn Abdul)*
2.. _KAI MIN HALACCI_ 350
*(Miss xoxo)*
3.. _BURI DAYA_ 350
*(Mamu gee)*
4... _DAURIN BOYE_ 350
*(Huguma)*
5... _SAUYIN KADDARA_ 350
*(Hafsat Rano)*
_Duka biyar 1500_
*___________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH B_*
1... _DAURIN GORO_ 350
*(Hafsat Rano)*
2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350
*(Huguma)*
3... _QAUNAR MU_ 350
*(Mamu gee)*
4... _IGIYAR ZATO_ 350
*(Miss xoxo)*
5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH C_*
1... _MIN QALB_ 350
*(Mamu gee)*
2... _SARAN ƁOYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _KIBIYAR AJALI_. 350
*(Miss xoxo)*
4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH D_*
1... _ALKIBLA_ 350
*(Huguma)*
2... _DALAAL_ 350
*(Miss xoxo)*
3... _UBAYD MALEEK_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH E_*
1... _SO DA ZUCIYA_ 350
*(Mss xoxo)*
2... _TAKUN SAAKA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _HALIN GIRMA_ 350
*(Hafsat Rano)*
4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350
*(Huguma)*
5... _DEEN MARSHALL_ 350
*(Mamu gee)*
_Duk biyar 1500_
*______________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH F_*
1... _BAKAR INUWA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
2... _RAYUWAR MACE_ 350
*(Hafsat Rano)*
3... _NOOR ALB_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MASARAUTA_ 350
*(Mss xoxo)*
5... _KUFAN WUTA_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_*
1... _FARHATAL QALB_
*(mss xoxo)*
2... _GURBIN IDO_
*(Huguma)*
3... _SANADIN LABARINA_
*(Hafsat Rano)*
4... _INAYAH_
*(Mamu gee)*
5... _BABU SO_
*(Bilyn Abdull)*
_Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_
*YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:*
_ACCOUNT NAME:_
*HAFSAT UMAR KABIR*
_BANK NAME:_ *ZENITH BANK*
_ACCOUNT NUMBER;_
*_2270637070_*
_SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_
*_07040727902_*
_IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_
*_09134848107_*
*_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_*
[11/25, 3:54 PM] Rano2: _SL__**
©️®️*_*_Hafsat Rano_*_*
Page (57)
Tana zaune tana dan jiyo maganganun Baffan da nasa kafin taji sanda Baffan yace masa zai je baya ya dawo ya shiga ciki sauro. Dama yana lura bata fito ba tunda ta shiga, rabin hankalin sa yana chan shiyasa baffan na cewa ya tashi ya mike yana yi masa sai da safe har Baffan na tsokanar sa ba zai dawo su cigaba da hirar ba, murmushi kawai yayi Baffan ya fice shi kuma ya nufi dakin da dan saurin sa. Tana jin fitar Baffan ta yinkuro zata fito kafin ya dawo ta kwanta sai gashi ya turo kofar ya shigo.
"Ina zaki?" Yace yana tokare kofar da hannun sa
"Daki zan je kafin Baffa ya dawo, kar yayi min fada."
"Ba zai sake miki ba ai."
"Um um baka san Baffa ba, zai iya sakewa wallahi."
"Ba wani, ai ya wuce na masa bayani ni nace mu dawo ba bake ba "
"Ni ai tunda Baffa ya ganka ya daina so na."
"Shine kike kishi dani?"
"Eh." Ta daga kanta
"Yarinya haka zaki hakura, na riga nayi miki fashin Baffa kamar yadda kika kwace min Baba."
"Ni din?"
"Ehen, Baba yana son ki komai Hauwa'u komai "
"Nima inason Baba sosai."
"Shikenan an raba, ke Baba ni Baffa."
"Ni dai dukkan su nake so."
"Ai baki isa ba sai dai ki zabi daya."
"Um um dukka nake so ni dai."
"Idan kinaso na bar miki su sai dai ki kwana a dakin nan."
"Innalillahi!" Tace tana waro ido
"Sai da safe "
tayi hanyar fita da sauri tuno waye Tariq din, hannun sa da ya tokare kofar ya sake gyarawa sosai, tazo ta sa hannun ta wai zata cire hannun sa, dariya ma ta bashi ya tsaya yana kallon yadda take cijewa a dole sai ta cire hannun sa, sai da ta gama duk kokarin ta ko gezau bayayi sannan ya cire hannu ya fizgo ta gaba daya jikinsa ya matse ta yana dora habbar sa a saman kanta
"Karfin ki be fi cikin tsokali ba kece zaki iya cire hannu na Baby?"
"Ai dan na hakura ne." Tace
"Auw, haka kika ce?" Ya cireta daga jikin nasa yana kallon fuskar ta, daga masa kai tayi alamar eh
"Ok bari mu gwada wani abu "
Sai kawai ya dagata sama baki daya nufi katifar da ita, da sauri ta hau wuntsila kafarta ta hau rokon sa
"Dan Allah kayi hakuri."
"Abu zan gwada kawai, muga karfin da kike dashi."
Sauke ta yayi kafin ta yunkura ya bi ta ya dora mata dukkan nauyin sa akanta, yayi mata rumfa da jikinsa har baka iya ganin ta.
"Oya show me your strength."
Girgiza masa kai ta hau yi
"Ba zan kara ba, pls ka dagani wayyo Baffa na."
Toshe mata baki yayi da sauri yana mata dariya, sai da yaga ta fara jigata sannan ya dagata kadan ya juyar da ita ta dawo saman jikin sa suna kallon juna.
"I love you Jiddanah."
Ya samu kansa da furtawa cikin wani irin shauki.
"Bayan ka danne ni."
"Wasan soyayya ne, kuma kinga ai gwara ki saba daukata, kin gane?"
"Ni ba ruwana." Tace tana juyar da fuskar ta da sauri
"Shy shy girl." Ya danna mata hanci yana murmushi
"Zan tafi, kafin Baffa ya dawo."
"Ni gaskiya a'ah, gaskiya!"
"Ba zan tafi ba?"
"Eh." Ya daga mata kai
"I need my wife a kusa dani gaskiya."
"Ni dai dan Allah kayi hakuri, kar Baffa ya shigo."
"Ba zai shigo ba ai."
"Allah zai iya dawowa yazo, dan Allah ka barni na tafi."
"Zaki dawo toh?"
"When?"
"Idan Baffa yayi bacci, kowa yayi bacci."
"Um um ba ruwana."
"Toh ba in da zaki." Ya hau goga fuskar sa a saman tata, kafin ya ciji lips dinta na k'asa a hankali, shi kadai yasan me yake ji a game da ita, wani irin magnet ne yake jan sa, she's sooo sooo sweet da baya iya resisting kansa, yanzu ma kawai dan babu yadda zai ne amma he's desperate to be with her, motsin shigowar Baffa yasa shi daga ta ba dan yaso ba, ta fice da mugun sauri. Fadawa yayi saman katifar ya rike kansa kad'an sai kuma ya mike ya fito domin dauko abu a cikin motar sa.
Tsire Baffa ya siyo masa da lemuka ashe shine fitar da yayi, ya kawo masa har bakin dakin be shiga ciki ba ya fito ya karba yayi godiya sosai dan be so Baffan ya wahalar dashi haka ba. Jidda yasa aka kira masa suka zauna a waje daga kofar dakin sa suka shiga hira, hira irin ta tsakanin d'a da mahaifi, dama chan yana so ta kwanan dan dai ba zai nuna bane, yaji dadi matuka yadda Tariq din yake kular masa da Jidda kuma hankalin sa ya kwanta sosai. Sai wajajen sha biyu sannan Baffan yace taje ta kwanta ya shige dakin sa. Tana shiga daki yana kiran ta a waya, tayi kamar ba zata daga ba dan har ta soma cire kayan jikin ta ta daura zanin Inna Suwaiba da ta fito mata dashi, mayafi ta yafa akan zani da rigar ta fita a hankali cikin sand'a ta isa tana zuwa yana jikin kofar ya riko ta da sauri ciki ya maida kofar ya rufe yana sauke ajiyar zuciya
"Na zata ba zaki zo ba."
"I missed you." Yace yana zagaye fuskar ta da tashi.
"Gani."
"Ok muje mu kwata!" Yaja hannun ta
"Aina?"
"Anan mana, plsss don't say no, bansan me yasa ba nake jin wani irin feeling, dan Allah karki tafi ki barni."
"Idan Baffa ya fito fa."
"Ba zai fito ba, sai ki koma kafin asubah kinji Jidda nah."
"Ni dai..."
"Shsshh, babu kyau fa, mala'iku zasu tsine miki, don't say no again kinji?"
Shiru tayi tana kallo ya cire mata mayafin ya ajiye a hankali sannan ya jata zuwa jikin sa ya sauke ajiyar zuciya da karfi wanda har sai da taji tsoro.
*_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_*
*ZAFAFA BIYAR BACTH A*
1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350
*(Bilyn Abdul)*
2.. _KAI MIN HALACCI_ 350
*(Miss xoxo)*
3.. _BURI DAYA_ 350
*(Mamu gee)*
4... _DAURIN BOYE_ 350
*(Huguma)*
5... _SAUYIN KADDARA_ 350
*(Hafsat Rano)*
_Duka biyar 1500_
*___________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH B_*
1... _DAURIN GORO_ 350
*(Hafsat Rano)*
2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350
*(Huguma)*
3... _QAUNAR MU_ 350
*(Mamu gee)*
4... _IGIYAR ZATO_ 350
*(Miss xoxo)*
5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH C_*
1... _MIN QALB_ 350
*(Mamu gee)*
2... _SARAN ƁOYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _KIBIYAR AJALI_. 350
*(Miss xoxo)*
4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH D_*
1... _ALKIBLA_ 350
*(Huguma)*
2... _DALAAL_ 350
*(Miss xoxo)*
3... _UBAYD MALEEK_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH E_*
1... _SO DA ZUCIYA_ 350
*(Mss xoxo)*
2... _TAKUN SAAKA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _HALIN GIRMA_ 350
*(Hafsat Rano)*
4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350
*(Huguma)*
5... _DEEN MARSHALL_ 350
*(Mamu gee)*
_Duk biyar 1500_
*______________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH F_*
1... _BAKAR INUWA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
2... _RAYUWAR MACE_ 350
*(Hafsat Rano)*
3... _NOOR ALB_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MASARAUTA_ 350
*(Mss xoxo)*
5... _KUFAN WUTA_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_*
1... _FARHATAL QALB_
*(mss xoxo)*
2... _GURBIN IDO_
*(Huguma)*
3... _SANADIN LABARINA_
*(Hafsat Rano)*
4... _INAYAH_
*(Mamu gee)*
5... _BABU SO_
*(Bilyn Abdull)*
_Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_
*YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:*
_ACCOUNT NAME:_
*HAFSAT UMAR KABIR*
_BANK NAME:_ *ZENITH BANK*
_ACCOUNT NUMBER;_
*_2270637070_*
_SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_
*_07040727902_*
_IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_
*_09134848107_*
*_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_*
[11/25, 3:54 PM] Rano2: _SL__**
©️®️*_*_Hafsat Rano_*_*
Page (57)