Sashe 55
Sanadin Labarina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Thank you."
"Shissh, get well soon kinji? Pleasee."
Gid'a masa kai tayi ya mike ya fice tabi bayan sa da kallo sannan ta sauke ajiyar zuciya.
Zama yayi a falon yana tunanin abinda ya faru a while ago, wani irin abu me kama da mayen karfe yaji yana fuzgarshi toward her, da ace kalou take yasan ba zai iya resisting ba, yanzu ma kawai managing kawai yake shiyasa ya fito ya barta dan zama waje dayan ba zai yi masa kyau ba, baya so ya kara mata akan wahalar da tasha da kuma wadda take ciki. Be taba tunani ko hasashen getting intimate with her ba sai yau, yau din ma yanzu amma duk da haka zai kara jira, zai jira right time din.
Ba'a fi 30min da wayar ba Dr Amina ta karaso gidan ta hanyar amfani da address din da Tariq din ya turawa Sufyan din, a waje ta tsaya ta kira number Tariq din ya mike daga zaman da yayi daidai lokacin Salma ta fito ya kalle ta yayi gaba dan shigowa da ita. Fuskar sa a sake ya wuce mata gaba zuwa ciki ya nuna mata kujera ta zauna yace zai kirawo Jiddan, Salma na labe sai ta fito ta zauna a falon suka gaisa da Dr Aminan.
Bacci ya sameta tana yi, ya rankwafa kanta ya dan taba ta a hankali, da yake baccin ba me nauyi bane sai ta bud'e idon ta,
"Dr Amina tazo, zaki iya tashi?"
"Eh." Ta daga kanta
"Ok let me help you." Ya mika mata hannu sai ta noke kafada tunowa da tayi bata da riga, kallon ta yayi sai ya tuna
"Ohh, tashi toh ki sa rigar zan jira ki a kofa." Ya juya mata bayan, tashi zaune tayi ta saka rigar a haka, ta tashi tana dosana kafar ta dauki Hijab ta saka ta taka a hankali ta same shi a tsaye,
"Sannu."
Yace yana kama hannun ta, suka fito hannun su sarke da juna. Hannun Salma ta kalla zuciyar ta, ta sosu taji kamar ta tashi ta ture Jiddan, da kansa ya taimaka mata ta zauna ya kuma zauna a gefen ta daf da ita har kusan rabin jikinta na nashi, murmushi Dr Amina tayi ta amsa gaisuwar Jiddan tace
"Sannu amarya."
Murmushi tayi shi kuma da tun fitowar su yaga Salma yace yana kallon ta
"Ki tashi ki bamu waje, we need some privacy."
"Eh?"
"Kinji ai, excuse please."
Tashi tayi wani kululun bakin ciki na tokare mata a makogwaro, ta wuce fuuu ya ja tsaki yana maida kallon sa kan Dr Amina din
"Dr I think targade tayi sai kuma fever."
"Garin Yaya amarya?"
"Zamewa nayi Dr."
"Bari na gani."
Hannun ta nuna mata da kafar ta dan taba hannun kad'an tace mata sannu sannan ta fito da magungunan da ta taho dasu ta mikawa Tariq din
"Dama Dr Sufyan ya fada min komai, so ga prescribe drugs din nan, sai kuma ko za'a dau jinin ta sai aje lab a yi mata Serum Pregnancy Test tunda yafi saurin nunawa."
Dauke wuta jidda tayi kunya na lullubeta, shi kansa kunyar yaji amma ya dake yace
"Bana jin Pregnancy issue ne."
"No ai sai an gwada za'a gane Captain."
"When last kika ga period dinki?"
"Na'am?"
"Feel free kinji? Yaushe?"
"Three weeks ago."
Tace tana hadiya yawu
"Ok, yaushe kike expecting nashi kuma?"
"Ending week d'in nan.".
"Okh Masha Allah, bari mu jira ko zaki missing period din tunda naga mijinki baya so ya taba masa lafiyar jikinki"
Dariya sukayi a tare, ya girgiza kansa
"Dr ba haka bane ba, kawai dai..."
"Shikenan ba damuwa ai, tasha wannan maganin ko ma da akwai pregnancy din ba zai effecting nasa ba, sai wannan da zata shafa Allah ya kara sauki."
"Amin thank you so much."
"Haba haba ba komai, Allah ya kara dankon soyayya."
Sai ta mike
*Bari na koma dan akwai patients sosai."
"Ok, zamuyi magana da Dr Sufyan din akan duk charges din, thank you once again."
"Ok, nagode sosai, amarya Allah ya kara sauki."
"Amin nagode." Tace ta rakata da ido har ta fice shi kuma ya zauna yana mata kallon k'asa-k'asa
"Amarya."
Yayi mimicking voice dinta, murmushi tayi masa wanda yake sake narkar dashi, ji yake zai iya fasa tafiyar baki daya yayi zaman sa a nan kawai dan baya son yayi nisa da ita ko nan da chan.
Mama ce ta kirashi a waya tace yazo tana son ganin sa, a dole ya fita ba dan yaso ba, ya barta tana bacci a daki ysa Amira ta dinga duba ta.
Da la'asar ta tashi sai taji dan dama-dama, ta fito falon ta samesu suna kallo Salma tayi wanka ta sha uwar kwalliya kamar wadda zata gasar kyau, kuma ba laifi tayi kyau sosai sai dai illa daya kitson attachment din dake kanta da ta zubo dashi gadon bayan ta. Ran Jidda ne ya sosu har taji kishi sosai a ranta amma ta danne dan duk yadda Mama taso ta ga gazawarta zatayi kokari wajen toshe ta. Daki ta koma bayan ta dan zauna kad'an taje ta hada ruwa me zafi ta gasa kafar da hannun sannan tayi wanka ta fito ta shirya cikin hadadden lace din da akayi musu ita da Ya Safiyya da Umaima, sosai ya zauna das a jikin ta ya fito da ainahin kyawun jikin, bata shafa komai a fuskar ta ba sai eye liner da lipstick kadai da ta saka, sai turare da ta fesa sannan ta dawo falon a lokacin Amira ce kawai Salman ta shiga ciki, gud'a Amira tayi ta saki duk da bata iya ba,hakan ya jawo hankalin Salmar ta fito dan ganin abinda ake wa gudar sai taga ashe wai da jidda take, ranta ne ya baci tazo ta zauna a chunkushe
"Na zata ma wani abun kike ma gud'a wallahi, kika saka na fito da sauri,Mtsw."
"Kinsan fa ba zaki gane irin abubuwan nan ba, kin saka bakin hali a ranki da mugun nufi, shiyasa ba zaki taba banbance komai ba."
"Amira?" Ta ware idon ta ranta na sake baci dan sosai Amiran ta soma kaita makura
"Ni kike fada wa haka?"
"Eh mana, menene abun tsaki dan Allah, jidda fa itace matar gidan nan, dole mu da muke gidan ta muyi respecting hakan, amma kamar ma baki san haka ba, haba!"
"Ban sani ba, tunda ai ba ita ta gina gidan ba ko?"
"Ba ita da gina ba amma dan ita aka gina, beside mace tafi iko akan gida fiye da mijin ta,dan babu me cewa gidan Ya Tariq sai gidan Jidda."
"Kyale ta Amira, karki bata bakin ki dan Allah."
A kufule Salma tace
"Ina ruwanki? Bana son shishigi Malama."
Murmushi Jidda tayi,
"Kinsan nasan kece kika zubar da mai dazu ko? Sannan na zabi rufa miki asiri ko?"
"Me yasa zaki rufa min asiri? Ai da kin fada."
"Bana so ki tafi ne ban gama bakanta miki rai ba, baki gama ganin abinda zai saka zuciyar ki bugawa ba."
"Thank you Jidda."
Amira tace tana jingina mata da hannu, tsaki taja ta mike ta shige daki ta barsu suna mata dariya,a yadda take jin haushin Jidda zata iya yin komai, kuma ba in da zata har sai ta tarwatsa rayuwar Jiddan sai dai kowa ya rasa ayi biyu babu.
*_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_*
*ZAFAFA BIYAR BACTH A*
1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350
*(Bilyn Abdul)*
2.. _KAI MIN HALACCI_ 350
*(Miss xoxo)*
3.. _BURI DAYA_ 350
*(Mamu gee)*
4... _DAURIN BOYE_ 350
*(Huguma)*
5... _SAUYIN KADDARA_ 350
*(Hafsat Rano)*
_Duka biyar 1500_
*___________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH B_*
1... _DAURIN GORO_ 350
*(Hafsat Rano)*
2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350
*(Huguma)*
3... _QAUNAR MU_ 350
*(Mamu gee)*
4... _IGIYAR ZATO_ 350
*(Miss xoxo)*
5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH C_*
1... _MIN QALB_ 350
*(Mamu gee)*
2... _SARAN ƁOYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _KIBIYAR AJALI_. 350
*(Miss xoxo)*
4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH D_*
1... _ALKIBLA_ 350
*(Huguma)*
2... _DALAAL_ 350
*(Miss xoxo)*
3... _UBAYD MALEEK_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH E_*
1... _SO DA ZUCIYA_ 350
*(Mss xoxo)*
2... _TAKUN SAAKA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _HALIN GIRMA_ 350
*(Hafsat Rano)*
4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350
*(Huguma)*
5... _DEEN MARSHALL_ 350
*(Mamu gee)*
_Duk biyar 1500_
*______________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH F_*
1... _BAKAR INUWA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
2... _RAYUWAR MACE_ 350
*(Hafsat Rano)*
3... _NOOR ALB_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MASARAUTA_ 350
*(Mss xoxo)*
5... _KUFAN WUTA_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_*
1... _FARHATAL QALB_
*(mss xoxo)*
2... _GURBIN IDO_
*(Huguma)*
3... _SANADIN LABARINA_
*(Hafsat Rano)*
4... _INAYAH_
*(Mamu gee)*
5... _BABU SO_
*(Bilyn Abdull)*
_Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_
*YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:*
_ACCOUNT NAME:_
*HAFSAT UMAR KABIR*
_BANK NAME:_ *ZENITH BANK*
_ACCOUNT NUMBER;_
*_2270637070_*
_SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_
*_07040727902_*
_IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_
*_09134848107_*
*_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_*
[11/25, 3:54 PM] Rano2: _SL__**
©®*_*_Hafsat Rano_*_*
Page (44)
***Dago ta yayi ya tallafo ta jikin sa yana tambayar ta me ya faru?" Hannun ta take nuna masa da yake mata zafi da zugi, hannun ya rike ta yi kara yayi saurin saki, ya dagata sama chak Amira ta matsa ya kai ta tsakiyar falon yana dudubabata.
"Ina ne yake miki ciwo?" Yace yana kallon hannun nata da yaga tana son motsa yan yatsun, nuna masa hannun tayi tana hawaye, sai babban dan yatsan kafarta ta dama
"Dukka hannun ne?"
Ya tambaya yana maida hankalin sa kan kafar tata. Yan yatsun ta biyu ta nuna masa, ya gano tayi targade ne, tausayin ta yaji sosai, ya taimaka mata ta kwanta a cikin doguwar kujerar falon ya mike ya nufi daki don dauko wayar sa. Amira ce take mata sannu, tana kallon gefen rigarta da ya baci da mai
"Mai ne ya zube akan hanyar?" Ta tambaya wani tunani na darsuwa a ranta
"Shissh, get well soon kinji? Pleasee."
Gid'a masa kai tayi ya mike ya fice tabi bayan sa da kallo sannan ta sauke ajiyar zuciya.
Zama yayi a falon yana tunanin abinda ya faru a while ago, wani irin abu me kama da mayen karfe yaji yana fuzgarshi toward her, da ace kalou take yasan ba zai iya resisting ba, yanzu ma kawai managing kawai yake shiyasa ya fito ya barta dan zama waje dayan ba zai yi masa kyau ba, baya so ya kara mata akan wahalar da tasha da kuma wadda take ciki. Be taba tunani ko hasashen getting intimate with her ba sai yau, yau din ma yanzu amma duk da haka zai kara jira, zai jira right time din.
Ba'a fi 30min da wayar ba Dr Amina ta karaso gidan ta hanyar amfani da address din da Tariq din ya turawa Sufyan din, a waje ta tsaya ta kira number Tariq din ya mike daga zaman da yayi daidai lokacin Salma ta fito ya kalle ta yayi gaba dan shigowa da ita. Fuskar sa a sake ya wuce mata gaba zuwa ciki ya nuna mata kujera ta zauna yace zai kirawo Jiddan, Salma na labe sai ta fito ta zauna a falon suka gaisa da Dr Aminan.
Bacci ya sameta tana yi, ya rankwafa kanta ya dan taba ta a hankali, da yake baccin ba me nauyi bane sai ta bud'e idon ta,
"Dr Amina tazo, zaki iya tashi?"
"Eh." Ta daga kanta
"Ok let me help you." Ya mika mata hannu sai ta noke kafada tunowa da tayi bata da riga, kallon ta yayi sai ya tuna
"Ohh, tashi toh ki sa rigar zan jira ki a kofa." Ya juya mata bayan, tashi zaune tayi ta saka rigar a haka, ta tashi tana dosana kafar ta dauki Hijab ta saka ta taka a hankali ta same shi a tsaye,
"Sannu."
Yace yana kama hannun ta, suka fito hannun su sarke da juna. Hannun Salma ta kalla zuciyar ta, ta sosu taji kamar ta tashi ta ture Jiddan, da kansa ya taimaka mata ta zauna ya kuma zauna a gefen ta daf da ita har kusan rabin jikinta na nashi, murmushi Dr Amina tayi ta amsa gaisuwar Jiddan tace
"Sannu amarya."
Murmushi tayi shi kuma da tun fitowar su yaga Salma yace yana kallon ta
"Ki tashi ki bamu waje, we need some privacy."
"Eh?"
"Kinji ai, excuse please."
Tashi tayi wani kululun bakin ciki na tokare mata a makogwaro, ta wuce fuuu ya ja tsaki yana maida kallon sa kan Dr Amina din
"Dr I think targade tayi sai kuma fever."
"Garin Yaya amarya?"
"Zamewa nayi Dr."
"Bari na gani."
Hannun ta nuna mata da kafar ta dan taba hannun kad'an tace mata sannu sannan ta fito da magungunan da ta taho dasu ta mikawa Tariq din
"Dama Dr Sufyan ya fada min komai, so ga prescribe drugs din nan, sai kuma ko za'a dau jinin ta sai aje lab a yi mata Serum Pregnancy Test tunda yafi saurin nunawa."
Dauke wuta jidda tayi kunya na lullubeta, shi kansa kunyar yaji amma ya dake yace
"Bana jin Pregnancy issue ne."
"No ai sai an gwada za'a gane Captain."
"When last kika ga period dinki?"
"Na'am?"
"Feel free kinji? Yaushe?"
"Three weeks ago."
Tace tana hadiya yawu
"Ok, yaushe kike expecting nashi kuma?"
"Ending week d'in nan.".
"Okh Masha Allah, bari mu jira ko zaki missing period din tunda naga mijinki baya so ya taba masa lafiyar jikinki"
Dariya sukayi a tare, ya girgiza kansa
"Dr ba haka bane ba, kawai dai..."
"Shikenan ba damuwa ai, tasha wannan maganin ko ma da akwai pregnancy din ba zai effecting nasa ba, sai wannan da zata shafa Allah ya kara sauki."
"Amin thank you so much."
"Haba haba ba komai, Allah ya kara dankon soyayya."
Sai ta mike
*Bari na koma dan akwai patients sosai."
"Ok, zamuyi magana da Dr Sufyan din akan duk charges din, thank you once again."
"Ok, nagode sosai, amarya Allah ya kara sauki."
"Amin nagode." Tace ta rakata da ido har ta fice shi kuma ya zauna yana mata kallon k'asa-k'asa
"Amarya."
Yayi mimicking voice dinta, murmushi tayi masa wanda yake sake narkar dashi, ji yake zai iya fasa tafiyar baki daya yayi zaman sa a nan kawai dan baya son yayi nisa da ita ko nan da chan.
Mama ce ta kirashi a waya tace yazo tana son ganin sa, a dole ya fita ba dan yaso ba, ya barta tana bacci a daki ysa Amira ta dinga duba ta.
Da la'asar ta tashi sai taji dan dama-dama, ta fito falon ta samesu suna kallo Salma tayi wanka ta sha uwar kwalliya kamar wadda zata gasar kyau, kuma ba laifi tayi kyau sosai sai dai illa daya kitson attachment din dake kanta da ta zubo dashi gadon bayan ta. Ran Jidda ne ya sosu har taji kishi sosai a ranta amma ta danne dan duk yadda Mama taso ta ga gazawarta zatayi kokari wajen toshe ta. Daki ta koma bayan ta dan zauna kad'an taje ta hada ruwa me zafi ta gasa kafar da hannun sannan tayi wanka ta fito ta shirya cikin hadadden lace din da akayi musu ita da Ya Safiyya da Umaima, sosai ya zauna das a jikin ta ya fito da ainahin kyawun jikin, bata shafa komai a fuskar ta ba sai eye liner da lipstick kadai da ta saka, sai turare da ta fesa sannan ta dawo falon a lokacin Amira ce kawai Salman ta shiga ciki, gud'a Amira tayi ta saki duk da bata iya ba,hakan ya jawo hankalin Salmar ta fito dan ganin abinda ake wa gudar sai taga ashe wai da jidda take, ranta ne ya baci tazo ta zauna a chunkushe
"Na zata ma wani abun kike ma gud'a wallahi, kika saka na fito da sauri,Mtsw."
"Kinsan fa ba zaki gane irin abubuwan nan ba, kin saka bakin hali a ranki da mugun nufi, shiyasa ba zaki taba banbance komai ba."
"Amira?" Ta ware idon ta ranta na sake baci dan sosai Amiran ta soma kaita makura
"Ni kike fada wa haka?"
"Eh mana, menene abun tsaki dan Allah, jidda fa itace matar gidan nan, dole mu da muke gidan ta muyi respecting hakan, amma kamar ma baki san haka ba, haba!"
"Ban sani ba, tunda ai ba ita ta gina gidan ba ko?"
"Ba ita da gina ba amma dan ita aka gina, beside mace tafi iko akan gida fiye da mijin ta,dan babu me cewa gidan Ya Tariq sai gidan Jidda."
"Kyale ta Amira, karki bata bakin ki dan Allah."
A kufule Salma tace
"Ina ruwanki? Bana son shishigi Malama."
Murmushi Jidda tayi,
"Kinsan nasan kece kika zubar da mai dazu ko? Sannan na zabi rufa miki asiri ko?"
"Me yasa zaki rufa min asiri? Ai da kin fada."
"Bana so ki tafi ne ban gama bakanta miki rai ba, baki gama ganin abinda zai saka zuciyar ki bugawa ba."
"Thank you Jidda."
Amira tace tana jingina mata da hannu, tsaki taja ta mike ta shige daki ta barsu suna mata dariya,a yadda take jin haushin Jidda zata iya yin komai, kuma ba in da zata har sai ta tarwatsa rayuwar Jiddan sai dai kowa ya rasa ayi biyu babu.
*_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_*
*ZAFAFA BIYAR BACTH A*
1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350
*(Bilyn Abdul)*
2.. _KAI MIN HALACCI_ 350
*(Miss xoxo)*
3.. _BURI DAYA_ 350
*(Mamu gee)*
4... _DAURIN BOYE_ 350
*(Huguma)*
5... _SAUYIN KADDARA_ 350
*(Hafsat Rano)*
_Duka biyar 1500_
*___________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH B_*
1... _DAURIN GORO_ 350
*(Hafsat Rano)*
2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350
*(Huguma)*
3... _QAUNAR MU_ 350
*(Mamu gee)*
4... _IGIYAR ZATO_ 350
*(Miss xoxo)*
5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH C_*
1... _MIN QALB_ 350
*(Mamu gee)*
2... _SARAN ƁOYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _KIBIYAR AJALI_. 350
*(Miss xoxo)*
4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH D_*
1... _ALKIBLA_ 350
*(Huguma)*
2... _DALAAL_ 350
*(Miss xoxo)*
3... _UBAYD MALEEK_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH E_*
1... _SO DA ZUCIYA_ 350
*(Mss xoxo)*
2... _TAKUN SAAKA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _HALIN GIRMA_ 350
*(Hafsat Rano)*
4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350
*(Huguma)*
5... _DEEN MARSHALL_ 350
*(Mamu gee)*
_Duk biyar 1500_
*______________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH F_*
1... _BAKAR INUWA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
2... _RAYUWAR MACE_ 350
*(Hafsat Rano)*
3... _NOOR ALB_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MASARAUTA_ 350
*(Mss xoxo)*
5... _KUFAN WUTA_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_*
1... _FARHATAL QALB_
*(mss xoxo)*
2... _GURBIN IDO_
*(Huguma)*
3... _SANADIN LABARINA_
*(Hafsat Rano)*
4... _INAYAH_
*(Mamu gee)*
5... _BABU SO_
*(Bilyn Abdull)*
_Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_
*YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:*
_ACCOUNT NAME:_
*HAFSAT UMAR KABIR*
_BANK NAME:_ *ZENITH BANK*
_ACCOUNT NUMBER;_
*_2270637070_*
_SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_
*_07040727902_*
_IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_
*_09134848107_*
*_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_*
[11/25, 3:54 PM] Rano2: _SL__**
©®*_*_Hafsat Rano_*_*
Page (44)
***Dago ta yayi ya tallafo ta jikin sa yana tambayar ta me ya faru?" Hannun ta take nuna masa da yake mata zafi da zugi, hannun ya rike ta yi kara yayi saurin saki, ya dagata sama chak Amira ta matsa ya kai ta tsakiyar falon yana dudubabata.
"Ina ne yake miki ciwo?" Yace yana kallon hannun nata da yaga tana son motsa yan yatsun, nuna masa hannun tayi tana hawaye, sai babban dan yatsan kafarta ta dama
"Dukka hannun ne?"
Ya tambaya yana maida hankalin sa kan kafar tata. Yan yatsun ta biyu ta nuna masa, ya gano tayi targade ne, tausayin ta yaji sosai, ya taimaka mata ta kwanta a cikin doguwar kujerar falon ya mike ya nufi daki don dauko wayar sa. Amira ce take mata sannu, tana kallon gefen rigarta da ya baci da mai
"Mai ne ya zube akan hanyar?" Ta tambaya wani tunani na darsuwa a ranta