Sashe 66
Sanadin Labarina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
***Kusan tare suka shirya a gurguje saboda saura kiris su makara, tea kawai suka sha da slice bread suka fito Faisal ya dauke su zuwa Embassy din. Da zuwan su Alhaji Tahir ya fito har kofa ya shigar dasu bayan ya rike hannun Tariq din jidda kuma ta bi bayan su zuwa wani hadadden office. Zama Tariq yayi a kujerar dake facing ta Alhaji Tahir din ita kuma ta zauna akan couch din dake baya da dan madaidacin table a gaban wajen, fridge ya bud'e ya dauko musu ruwa da lemo sannan ya karbi takardun ya dan duba su kad'an ya mike ya fita bayan yace yana zuwa. Juyowa yayi gaba daya da kujerar suka hada ido ya dage mata gira tayi murmushi tana kallon kofar shigowa.
"Sai na taso ma." Yace yana kokarin mikewa, da sauri ta hau girgiza masa kai
"Dan Allah kayi zaman ka anan."
Murmushi yayi ya girgiza kai, ya juya daidai lokacin Alhaji Tariq din ya dawo yace su taso, suka bishi ta wata kofa ba wadda suka biyo dazu ba, ya kai su wani babban office yace su shiga su zauna, suna zama Mr Biden ya shigo shima. Cikin kankanin lokaci suka gama abinda zasuyi suka fito bayan sun wuce layi me yawa a reception din wajen. Godiya sukayi masa yace su gaida Baba suka fito shi kuma ya juya zuwa ciki.
Jirgin rana zasu bi zuwa Kano, shiyasa sai da suka fara komawa gida suka karasa shiryawa, kwana Jidda take so tayi a gidansu amma taka take-taken Tariq din kamar ba zai barta ba, kwana biyu yace kawai zasuyi wai idan suka je kano yau gobe da wuri sai su tafi garin su Jiddan, su dawo da yamma, su sake kwana sai su dawo da next day, kaya ta dauka kusan set biyar incase ko zai chanja shawara ya barta, yana lura da ita da tana saka kayan a suitcase yayi kamar be gani ba dan be shirya barin ta ba, bayan yasan duk rayuwar da ta shiga a wajen Matar baffan ta, SANADIN LABARIN da ya saka masa tausayi da kaunar ta, tun ranar farko da ya fara dora ido akanta, ya samu kuma labarin ta, yake dawainiya da son ta shi kansa ba tare da yasan me yake ji ba, ya damu da ita sosai har ya zama yana tuna ta a kowanne lokaci har bayan tafiyar sa, dalilin da ya saka shi kiran Aunty a wanchan lokacin. Duk a tunanin sa tausayin ta kawai yake yi, shiyasa ya dinga chusawa kansa ra'ayi akan irin matar da yake so ya aura, yana kokarin dakushe zuciyar sa da nuna mata ai jiddah bata cikin wannan layin.
Tasowa yayi ta bayanta tana ciro undies dinta a bobboye dan kar ya gani tana turawa a cikin kayan nata. Rungume ta yayi tsam yana dora kansa a saman kafadarta, da sauri ta saki sleeping dress din da ta ciro zata sake chanja mata waje cikin wanda Aunty ta aiko mata, irin fitinannun sexy nighties din nan ne dan rigar ko kusa da zuwa waist dinta batayi ba, da kad'an ta kai saman cibiya sai wani transparent pants sannan rigar ta baya a bud'e take gaba daya. Yaga sanda ta yadda rigar, sai ya cikata ya duka ya saka hannu ya dauki rigar yana dagata, kamar wadda aka dasa a wajen haka tayi ta dauke numfashi tana rufe idonta sanda ya dauki rigar ya dagata yana kallon ta idon sa a shanye kamar wanda yasha wani abun, shiru taji yayi ta dan bud'e ido kad'an suka hada ido ya kad'a mata kai yana daga mata rigar
"I love this."
"Ajiya fa aka bani." Tace still idon ta a kulle.
"Waye?"
"Em.. Ami... Ya Safiyya ce ta bani ajiya."
"Me yasa ta baki ajiya?"
"Nima ban sani ba."
"Shikenan ta zama tamu, zan biya kudin amma ba zamu bata ba gaskiya."
"A ah gwara a bata mu ba abinda zamuyi da ita."
"Ko? Mu ke da abinda zamuyi da ita ai, beside ko kyauta ne ma Sofy zata bani matata ta saka min na gani."
"Innalillahi!"
Dukawa yayi ya tura ta a suitcase din sannan ya rufe yana yin wani irin shu'umin murmushi sannan ya rufe yana daga su
"Nasan in da ake saida irin su don't worry zan siya miki kinji?"
"Ni bana so."
"Allah sai kinso, tunda ni inaso."
Turo baki tayi ya matso daidai fuskar ta yayi magana a hankali
"Inaso na dinga ganin ki cikin lingerie and bikinis. I don't mind idan ma kika zauna haka, eh kin gane...."
Ya kashe mata ido daya, da sauri ta juya tana kunshe dariyar ta.
"Common... life din is too short let's enjoy our self Baby "
Kin kallon sa tayi, ya koma ya zauna yana murmushi kasa kasa , ya dauki wayar sa ya kira Fauwaz yace yazo ya kaisu airport daga nan zai aike shi wani waje. Fita tayi daga dakin taki yarda ta kalle shi kwata-kwata shi kuma babu abinda yake sake birgeshi da ita irin kunyar ta.
Dakin Godiya taje ta sameta a kwance tace ta hada kayan ta za'a kaita wajen aunty zasuyi tafiya su, tashi tayi da yar murnar ta tunda dama mamanta tana aiki a gidan nasu ne shine aka bata yar, a gurguje ta gama hade kayan ta dauko kudi ta saka mata a kayan sannan ta dauki waya ta kira gate tace Faisal ya kai ta gida dan ta kira Aunty already tace ta turo ta tunda basa nan kuma ko sun dawo ma daga kanon tafiya zasuyi gwara kawai ta dawo tunda babu amfanin zama. Tana kokarin komawa ciki bayan yarinyar ta fita sai ga Fauwaz ya shigo, tsayawa tayi ya karaso ciki suka gaisa sai ta tuno babu ko mayafi a jikin ta, tasan kuma halin oga aka, ciki ta shiga ta bar Fauwaz din bayan tace masa tana zuwa, ta shiga dakin ta, ta chanja zuwa bakar abaya tayi rolling sannan ta same shi a dakin sa tace masa Fauwaz yazo. Tashi yayi ya fito bayan ya jawo suitcase din tasu ita kuma ta cire musu cable din wayar su ta dauki bottle water a fridge sannan ta saka abinda tasan zata bukata a cikin handbag dinta ta fito sanye da flat shoe. A tsaye ta same su daga Tariq din har Fauwaz din suna magana, tana fitowa Fauwaz yaja kayan yayi gaba shi kuma ya juyo yana kallon shigar ta kafin ya kad'a kai, babu wani aibu she looks decent dan yasan ma'aikatan wajen zasu iya kalle mishi mata ganin how beautiful she is amma a kalla if shigarta is ok ko sun kalle ta ma sun kalli Allah ya isa kawai. Shi a ganin sa ma fa Jiddan sa ta kai matsayin saka nikaf kawai saboda baya so taji ta a takure ko taga kamar ya matse ta shiyasa yaki cewa din amma wallahi da zata saka shi sai yafi kowa jin dadi, babu shegen da zai kalleta bare har yayi admiring kyauwun ta a zuciyar sa.
Hannun sa ya sarke a cikin nata suka fito bayan ya karbi ruwan ya sha kad'an. Wani ne daban a mazaunin driver sai kuma wata mota daya da Tariq din be san ta ba, itama da mutum hudu a cikin ta, fitowa sukayi da sauri suka gaida Tariq din ya gansu wasu manya fuskar su a toshe da bakin glass gefen aljihun kowannen su dauke da bindiga
"Ban gane ba."
Yacewa Fauwaz bayan ya budewa jidda mota ta shiga, kad'a kai Fauwaz yayi yana dariya
"Abokin Babana ya samo mana su wallahi, shi Baba baya so amma yaki yace yadda rayuwar nan ta zama wallahi tunda dai mun shiga circle din dole ne muyi abu kamar nasu, this two naku ne har ku wuce tare zaku tafi Kano din ma yanzu.". Ya karashe yana dariya
"This is serious, kenan mutum ba zai yi rayuwar sa ba haka nan sai da wasu? Waye ma ya damu ne wai damu ma?"
"Haka kake gani fa, insecurity din ya wuce in da kake tunani, akwai wasu ma da zaku hadu dasu kuna sauka a airport."
"Are you kidding me? Kai aka sani ai bani ba."
"Allah I'm serious, muje kar kuyi missing flight."
"Abun babba ne." Yace sannan ya shiga gefen Jidda shi kuma Fauwaz ya shiga gaba.
***A mintiunan da basu gaza awa daya suka isa Kano, suna sauka kuwa suka hadu da wasu zugar securities din suna jiran su, shi abun ma dariya yaso ya bashi, sai kuma dai ya share yace su kaisu chan main house din su Mama akwai abinda zai yi kafin su wuce masaukin su, sabon gidan da sukayi anan nasarawa gra. Zasu shiga motar kenan taji an kira sunan ta, tsayawa tayi chak muryar sa na dawo mata tar akanta. Ya Isma'il ne,
"Jiddah." Safeera ta kirata ta juyo da sauri idon ta ya sauka akan sa, yana cikin ashe colour din suit idon sa sanye da siririn medicated glasses fuskar sa dauke da murmushi
"Safeerah,Ya Isma'il!"
Ta fada a lokaci d'aya cikin jimla daya. Tsayawa Tariq yayi rik'e da murfin motar idon sa akan wanda aka kira da Ismail din da yadda yake kallar masa Jiddan sa. Hugging din Safeeran tayi sannan ta gaida Ya Isma'il din ya amsa yana matsawa ya mikawa Tariq hannu
"Oga barka da rana."
Kamar ba zai mika masa hannun ba dan sai da yayi dan jim kafin ya mika suka gaisa.
"Safeera ce da brother din ta." Tace tana murmushi
"I see!"
Yace a d'age yana sake kallon Isma'il din wanda yake ganin kamar tunda yazo wajen Jidda kawai yake kallo.
"Muje ko?" Yace
"Ok zan shigo na gaida Mom in sha Allah."
"Ya dai kamata wallahi, Ya Tariq sai anjima."
"Sai anjima." Ya maida mata
"Ok sir, ku gaida gida, Jidda bye." Ya ware yan yatsun sa guda biyu ya dagawa Jiddan su
"Ok 👌."
Motar ta shiga sannan shima ya shiga ransa na baci sosai, haka kawai yaji baya son Isma'il din.
"She's my best friend."
"Sai na taso ma." Yace yana kokarin mikewa, da sauri ta hau girgiza masa kai
"Dan Allah kayi zaman ka anan."
Murmushi yayi ya girgiza kai, ya juya daidai lokacin Alhaji Tariq din ya dawo yace su taso, suka bishi ta wata kofa ba wadda suka biyo dazu ba, ya kai su wani babban office yace su shiga su zauna, suna zama Mr Biden ya shigo shima. Cikin kankanin lokaci suka gama abinda zasuyi suka fito bayan sun wuce layi me yawa a reception din wajen. Godiya sukayi masa yace su gaida Baba suka fito shi kuma ya juya zuwa ciki.
Jirgin rana zasu bi zuwa Kano, shiyasa sai da suka fara komawa gida suka karasa shiryawa, kwana Jidda take so tayi a gidansu amma taka take-taken Tariq din kamar ba zai barta ba, kwana biyu yace kawai zasuyi wai idan suka je kano yau gobe da wuri sai su tafi garin su Jiddan, su dawo da yamma, su sake kwana sai su dawo da next day, kaya ta dauka kusan set biyar incase ko zai chanja shawara ya barta, yana lura da ita da tana saka kayan a suitcase yayi kamar be gani ba dan be shirya barin ta ba, bayan yasan duk rayuwar da ta shiga a wajen Matar baffan ta, SANADIN LABARIN da ya saka masa tausayi da kaunar ta, tun ranar farko da ya fara dora ido akanta, ya samu kuma labarin ta, yake dawainiya da son ta shi kansa ba tare da yasan me yake ji ba, ya damu da ita sosai har ya zama yana tuna ta a kowanne lokaci har bayan tafiyar sa, dalilin da ya saka shi kiran Aunty a wanchan lokacin. Duk a tunanin sa tausayin ta kawai yake yi, shiyasa ya dinga chusawa kansa ra'ayi akan irin matar da yake so ya aura, yana kokarin dakushe zuciyar sa da nuna mata ai jiddah bata cikin wannan layin.
Tasowa yayi ta bayanta tana ciro undies dinta a bobboye dan kar ya gani tana turawa a cikin kayan nata. Rungume ta yayi tsam yana dora kansa a saman kafadarta, da sauri ta saki sleeping dress din da ta ciro zata sake chanja mata waje cikin wanda Aunty ta aiko mata, irin fitinannun sexy nighties din nan ne dan rigar ko kusa da zuwa waist dinta batayi ba, da kad'an ta kai saman cibiya sai wani transparent pants sannan rigar ta baya a bud'e take gaba daya. Yaga sanda ta yadda rigar, sai ya cikata ya duka ya saka hannu ya dauki rigar yana dagata, kamar wadda aka dasa a wajen haka tayi ta dauke numfashi tana rufe idonta sanda ya dauki rigar ya dagata yana kallon ta idon sa a shanye kamar wanda yasha wani abun, shiru taji yayi ta dan bud'e ido kad'an suka hada ido ya kad'a mata kai yana daga mata rigar
"I love this."
"Ajiya fa aka bani." Tace still idon ta a kulle.
"Waye?"
"Em.. Ami... Ya Safiyya ce ta bani ajiya."
"Me yasa ta baki ajiya?"
"Nima ban sani ba."
"Shikenan ta zama tamu, zan biya kudin amma ba zamu bata ba gaskiya."
"A ah gwara a bata mu ba abinda zamuyi da ita."
"Ko? Mu ke da abinda zamuyi da ita ai, beside ko kyauta ne ma Sofy zata bani matata ta saka min na gani."
"Innalillahi!"
Dukawa yayi ya tura ta a suitcase din sannan ya rufe yana yin wani irin shu'umin murmushi sannan ya rufe yana daga su
"Nasan in da ake saida irin su don't worry zan siya miki kinji?"
"Ni bana so."
"Allah sai kinso, tunda ni inaso."
Turo baki tayi ya matso daidai fuskar ta yayi magana a hankali
"Inaso na dinga ganin ki cikin lingerie and bikinis. I don't mind idan ma kika zauna haka, eh kin gane...."
Ya kashe mata ido daya, da sauri ta juya tana kunshe dariyar ta.
"Common... life din is too short let's enjoy our self Baby "
Kin kallon sa tayi, ya koma ya zauna yana murmushi kasa kasa , ya dauki wayar sa ya kira Fauwaz yace yazo ya kaisu airport daga nan zai aike shi wani waje. Fita tayi daga dakin taki yarda ta kalle shi kwata-kwata shi kuma babu abinda yake sake birgeshi da ita irin kunyar ta.
Dakin Godiya taje ta sameta a kwance tace ta hada kayan ta za'a kaita wajen aunty zasuyi tafiya su, tashi tayi da yar murnar ta tunda dama mamanta tana aiki a gidan nasu ne shine aka bata yar, a gurguje ta gama hade kayan ta dauko kudi ta saka mata a kayan sannan ta dauki waya ta kira gate tace Faisal ya kai ta gida dan ta kira Aunty already tace ta turo ta tunda basa nan kuma ko sun dawo ma daga kanon tafiya zasuyi gwara kawai ta dawo tunda babu amfanin zama. Tana kokarin komawa ciki bayan yarinyar ta fita sai ga Fauwaz ya shigo, tsayawa tayi ya karaso ciki suka gaisa sai ta tuno babu ko mayafi a jikin ta, tasan kuma halin oga aka, ciki ta shiga ta bar Fauwaz din bayan tace masa tana zuwa, ta shiga dakin ta, ta chanja zuwa bakar abaya tayi rolling sannan ta same shi a dakin sa tace masa Fauwaz yazo. Tashi yayi ya fito bayan ya jawo suitcase din tasu ita kuma ta cire musu cable din wayar su ta dauki bottle water a fridge sannan ta saka abinda tasan zata bukata a cikin handbag dinta ta fito sanye da flat shoe. A tsaye ta same su daga Tariq din har Fauwaz din suna magana, tana fitowa Fauwaz yaja kayan yayi gaba shi kuma ya juyo yana kallon shigar ta kafin ya kad'a kai, babu wani aibu she looks decent dan yasan ma'aikatan wajen zasu iya kalle mishi mata ganin how beautiful she is amma a kalla if shigarta is ok ko sun kalle ta ma sun kalli Allah ya isa kawai. Shi a ganin sa ma fa Jiddan sa ta kai matsayin saka nikaf kawai saboda baya so taji ta a takure ko taga kamar ya matse ta shiyasa yaki cewa din amma wallahi da zata saka shi sai yafi kowa jin dadi, babu shegen da zai kalleta bare har yayi admiring kyauwun ta a zuciyar sa.
Hannun sa ya sarke a cikin nata suka fito bayan ya karbi ruwan ya sha kad'an. Wani ne daban a mazaunin driver sai kuma wata mota daya da Tariq din be san ta ba, itama da mutum hudu a cikin ta, fitowa sukayi da sauri suka gaida Tariq din ya gansu wasu manya fuskar su a toshe da bakin glass gefen aljihun kowannen su dauke da bindiga
"Ban gane ba."
Yacewa Fauwaz bayan ya budewa jidda mota ta shiga, kad'a kai Fauwaz yayi yana dariya
"Abokin Babana ya samo mana su wallahi, shi Baba baya so amma yaki yace yadda rayuwar nan ta zama wallahi tunda dai mun shiga circle din dole ne muyi abu kamar nasu, this two naku ne har ku wuce tare zaku tafi Kano din ma yanzu.". Ya karashe yana dariya
"This is serious, kenan mutum ba zai yi rayuwar sa ba haka nan sai da wasu? Waye ma ya damu ne wai damu ma?"
"Haka kake gani fa, insecurity din ya wuce in da kake tunani, akwai wasu ma da zaku hadu dasu kuna sauka a airport."
"Are you kidding me? Kai aka sani ai bani ba."
"Allah I'm serious, muje kar kuyi missing flight."
"Abun babba ne." Yace sannan ya shiga gefen Jidda shi kuma Fauwaz ya shiga gaba.
***A mintiunan da basu gaza awa daya suka isa Kano, suna sauka kuwa suka hadu da wasu zugar securities din suna jiran su, shi abun ma dariya yaso ya bashi, sai kuma dai ya share yace su kaisu chan main house din su Mama akwai abinda zai yi kafin su wuce masaukin su, sabon gidan da sukayi anan nasarawa gra. Zasu shiga motar kenan taji an kira sunan ta, tsayawa tayi chak muryar sa na dawo mata tar akanta. Ya Isma'il ne,
"Jiddah." Safeera ta kirata ta juyo da sauri idon ta ya sauka akan sa, yana cikin ashe colour din suit idon sa sanye da siririn medicated glasses fuskar sa dauke da murmushi
"Safeerah,Ya Isma'il!"
Ta fada a lokaci d'aya cikin jimla daya. Tsayawa Tariq yayi rik'e da murfin motar idon sa akan wanda aka kira da Ismail din da yadda yake kallar masa Jiddan sa. Hugging din Safeeran tayi sannan ta gaida Ya Isma'il din ya amsa yana matsawa ya mikawa Tariq hannu
"Oga barka da rana."
Kamar ba zai mika masa hannun ba dan sai da yayi dan jim kafin ya mika suka gaisa.
"Safeera ce da brother din ta." Tace tana murmushi
"I see!"
Yace a d'age yana sake kallon Isma'il din wanda yake ganin kamar tunda yazo wajen Jidda kawai yake kallo.
"Muje ko?" Yace
"Ok zan shigo na gaida Mom in sha Allah."
"Ya dai kamata wallahi, Ya Tariq sai anjima."
"Sai anjima." Ya maida mata
"Ok sir, ku gaida gida, Jidda bye." Ya ware yan yatsun sa guda biyu ya dagawa Jiddan su
"Ok 👌."
Motar ta shiga sannan shima ya shiga ransa na baci sosai, haka kawai yaji baya son Isma'il din.
"She's my best friend."