← Book details Sanadin Labarina Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 60 OF 76

Sashe 60

Sanadin Labarina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Ya za'a yi Ya Tariq? Menene abun yi? Kasan irin wannan sharrin issue ne very complicated, sannan kamar bata sunan mutum ne, hatta Baba idan abun nan ya fita sai sunan sa ya baci sosai duk da ba gaskiya bane."

"Fauwaz I don't care duk abinda duniya zata ce wallahi, this is a great lesson da ya kamata Mama ta dauka, da tun farko ba'a turo yarinyar nan gidan nan ba, ya hakan zata faru? But sai ta biyewa Anty Nafi which ita da kanta tasan how evil that woman is, duk saboda kishi, kishin da bashi da maaana bare tushe."

"But Aunty Nafi zata iya aikata komai to tarnish your reputation in dai har bukatar ta zata biya."

"Har abadah wallahi, kuma in dai ta cigaba da pushing akan maganar nan wallahi sai na bata mamaki ita da ballagazar yar ta."

"Calm down dan Allah, don't frustrate your self mu zauna a samu solution."

"Ba wani solution Fauwaz, tunda hakan suke so hakan za'a yi, muga wanda zai fasa ni dasu."

"Amma idan suka samu Baba da maganar fa? Kana ganin zai yarda?"

"I can't say ko zai yarda ko bazai yarda ba wallahi, ni dai tunda nasan ban aikata ba shikenan." Yayi maganar yana yarfa hannun sa gefe daya cikin bacin rai

"Nasan kana cikin bacin rai."

"Very! Kasan yadda sharri yake kuwa? Sharri irin wannan? ba zaka gane ba."

"I totally understand, nasan yadda kake ji, it's not easy amma kayi hakuri dan Allah, mu bi komai a sannu wasu matan are cunning yadda baka taba tunani, shaidan haka suke wallahi."

"Allah ya kyauta."

"Amin ya Allah, inaga bari naje duk yadda ake ciki zan fada maka."

"Ok thank you." Ya mika masa hannu sukayi musabiha sannan ya tafi shi kuma ya cigaba da zama a wajen ya kasa mikewa bare ya shiga ciki.

***Tunanin abinda ya kawo Maaman take tunda ta koma duk da taga Salma ta kuma san kila akan abinda ya faru jiya ne amma kuma ai be ci ace har sai Maman sunzo da kanta ba, bacin ran dake fuskar Ya Tariq din yasa ta tabbatar akwai matsala babba, wanda ta alakanta da yadda Maman bata son auren su. Shiru shiru be shigo ba gashi bata son komawa ko basu gama maganar ba, zama tayi ta cigaba da jiran sa har ta gaji ta shiga wanka tana fitowa ta ganshi yana duba wasu takardu, dagowa yayi ya kalle ta kad'an ya cigaba da abinda yake yi, wucewa tayi ta dauki kaya a closet ta saka daidai lokacin ya fice daga dakin ya dauki system dinsa ya fara yi mata processing visa!

*_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_*

*ZAFAFA BIYAR BACTH A*

1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350
*(Bilyn Abdul)*

2.. _KAI MIN HALACCI_ 350
*(Miss xoxo)*

3.. _BURI DAYA_ 350
*(Mamu gee)*

4... _DAURIN BOYE_ 350
*(Huguma)*

5... _SAUYIN KADDARA_ 350
*(Hafsat Rano)*

_Duka biyar 1500_

*___________________________*

*_ZAFAFA BIYAR BATCH B_*

1... _DAURIN GORO_ 350
*(Hafsat Rano)*

2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350
*(Huguma)*

3... _QAUNAR MU_ 350
*(Mamu gee)*

4... _IGIYAR ZATO_ 350
*(Miss xoxo)*

5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*

_Duk biyar 1500_

*_____________________________*

*_ZAFAFA BIYAR BATCH C_*

1... _MIN QALB_ 350
*(Mamu gee)*

2... _SARAN ƁOYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*

3... _KIBIYAR AJALI_. 350
*(Miss xoxo)*

4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*

5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350
*(Huguma)*

_Duk biyar 1500_

*____________________________*

*_ZAFAFA BIYAR BACTH D_*

1... _ALKIBLA_ 350
*(Huguma)*

2... _DALAAL_ 350
*(Miss xoxo)*

3... _UBAYD MALEEK_ 350
*(Mamu gee)*

4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*

5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350
*(Bilyn Abdull)*

_Duk biyar 1500_

*____________________________*

*_ZAFAFA BIYAR BATCH E_*

1... _SO DA ZUCIYA_ 350
*(Mss xoxo)*

2... _TAKUN SAAKA_ 350
*(Bilyn Abdull)*

3... _HALIN GIRMA_ 350
*(Hafsat Rano)*

4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350
*(Huguma)*

5... _DEEN MARSHALL_ 350
*(Mamu gee)*

_Duk biyar 1500_

*______________________________*

*_ZAFAFA BIYAR BACTH F_*

1... _BAKAR INUWA_ 350
*(Bilyn Abdull)*

2... _RAYUWAR MACE_ 350
*(Hafsat Rano)*

3... _NOOR ALB_ 350
*(Mamu gee)*

4... _MASARAUTA_ 350
*(Mss xoxo)*

5... _KUFAN WUTA_ 350
*(Huguma)*

_Duk biyar 1500_

*_____________________________*

*_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_*

1... _FARHATAL QALB_
*(mss xoxo)*

2... _GURBIN IDO_
*(Huguma)*

3... _SANADIN LABARINA_
*(Hafsat Rano)*

4... _INAYAH_
*(Mamu gee)*

5... _BABU SO_
*(Bilyn Abdull)*

_Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_

*YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:*

_ACCOUNT NAME:_
*HAFSAT UMAR KABIR*

_BANK NAME:_ *ZENITH BANK*

_ACCOUNT NUMBER;_
*_2270637070_*

_SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_

*_07040727902_*

_IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_

*_09134848107_*

*_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_*
[11/25, 3:54 PM] Rano2: _SL__**

      ©®*_*_Hafsat Rano_*_*

                  Page (50)

***A zaune Mama take kan ta yayi masifar daukar zafi, ta rasa yadda zata bullowa al'amarin gashi dole ba zata karyata Nafin ba ta zabi Tariq, tasan ba zai aikata ba, bata so kuma maganar ta kai wajen Baba dan tasan dama a ciki yake da ita, kuma zai ce menene dalilin tura yaran gidan Tariq din. Dakin da Nafi take ciki da Salmar ta tashi ta shiga, ta same su sun yi jingum jingum.

"Magana zamuyi Nafi."

"Maganar me Yaya? Bayan kin goyi bayan danki saboda ita Salmar ba taki bace ba."

"Ba haka bane ba, ban goyi bayan sa ba amma kuma ina tantamar Tariq da aikata irin wannan laifin, duk da an ce ba'a shaidar d'a."

"Dama a duk irin wannan abun mace ake cuta, yanzu shikenan haka za'a bar maganar? Ni da ban zafafa ba idan ma hakan ne ai shi sai ya aureta tunda shine ya fara bata ta."

Runtse ido Mama tayi maganar na shigar ta kamar an soka mata mashi, girgiza kai tayi ta karaso ciki ta zauna sosai tana kallon Salma

"Da yaushe da yaushe ne hakan ta faru? Kuma ke kadai ce a wajen ko tare kuke da Amira?"

Kallon uwarta tayi sai kuma ta kalli Maman

"Tun anan gidan ne."

"Yanzu me kike so ayi Nafi?"

"MU rufawa juna asiri, ki saka Tariq ya auri Salma kawai, kinga shikenan mun rufe asirin juna tunda dai ai uwa daya uba daya ba wasa bane."

"Shikenan, zan masa magana."

Sai ta mike

"Mu bar maganar a tsakaninmu dan Allah, har zuwa lokacin da zamu samu bakin zaren."

"Ba matsala."

Fita tayi ta ja musu kofar, da sauri Salma ta tashi ta rungume Aunty Nafi tana kyalkyala dariya

"Ke da kin tsaya sokwanta, ina neman miki inda zaki huta kiji dadi, Allah na tuba gida be koshi ba zaa kai dawa ne? Itama Yayar duk da ita amma dama ina kai ina bari kishiya ta mallake ma da, in dai Tariq ya aure ki Jidda ta zama sorry wallahi, dan sai mun kore ta da kafarta"

"Allah Mami bana son yarinyar nan,."

"Ni kaina ba sonta nake ba,amma tunda uwar Tariq zata sashi auren ki ai dole ma ta tattara tayi gaba dan kin ganni nan? Bana zama da kishiya kuma ban taba bora ba, shi kanshi Babanku da matar sa na same shi amma wallahi da kanta ta nemi saki tayi gaba, ba zata iya ba."

"Yanzu Jiddan ma zata tafi?"

"Dolen ta, ai barewa ba zatayi gudu dan ta yayi rarrafe ba, duk abinda ake dan su wa ma tukunna ake yi? Dan 'yaya ne dama."

"Shiyasa nake son ki Mami na."

"Ki saki jikinki kamar anyi an gama, sannan ki cigaba da acting din da nace miki dan hankalin Maman ya cigaba da tashi, idan yaso kinga zata fi daukar mataki dan tana tsoron magaanar ta kai wajen Baban."

"zan cigaba kuwa."

"Good, haka nake son ji."

Da sauri Mama ta bar jikin kofar bayan ta gama jin komai, dama chan bata yarda da maganar ba dan tasan halin Nafi sarai zata iya shirya komai, kuma dama bata taba sha'awar Tariq din ya auri Salma dan sak halin uwarta take dashi, duk da bata son Jidda amma a yanzu sai take jin gwara Jiddan sau dubu akan Salmar.
    Zama tayi tana tunanin mafita, sai ga Fauwaz ya shigo, dakin ta suka shiga ya zauna sannan ta karanta masa komai da taji.

"Mah wai dama kin yarda ne?"

"A ah Fauwaz, kawai bansan wanne irin tunani zanyi ba."

"Toh wallahi ko kaffara ba zan ba Ya Tariq ko kallo bata ishe shi ba, bare har akai ga haka, kawai dai sharri suke son masa, muka mah ba dan ke ba nasan Ya Tariq sai ya rufe su wallahi."

"Naga yadda ransa ya baci sosai wallahi, shiyasa da yace su fita nace muje dan nima zama na bashi da amfani."

"Amma me yasa bakya son Jidda Mama? Wallahi Jidda bata da matsala kuma nasan zata chanja Ya Tariq fiye da yadda muke tunani,."

"Kawai bana son ta ne, a bar maganar."

"Yanzu toh me ya kamata ayi?"

"Nasan me zanyi."

"Shikenan, Umaima ta kira wai aakai mata wasu kayan ta."

"Eh Amira ta fada min, sai suje anjima da Maryam driver ya kaisu."

"Ok."

Wayar ta ce tayi kara Fauwaz dake gefen ta, ya miko mata.

"Baba ne, ko sun sauka?"

Tace tana daga wayar. Gajeriyar magana sukayi yace yana daf da shigowa gidan, tashi tayi tabi ta kofar baya zuwa shashen shi kuma Fauwaz yayi relazing a cikin kujerar yana karo volume din TV. Salma ce ta fito tazo ta zauna tana kin kallon sa, tashi yayi ya zauna yana ajiye wayar hannun sa a gefen sa

"Amaryar Ya Tariq."

Da sauri ta waigo ta kalle shi, ya kashe mata ido daya yana dariya

"Ashe kinsan sunan ki, sunan kuma yayi daidai dake fa."

"Ya Fauwaz banda tsokana."

"Kai I'm serious fa, Amma kinsan me?"

"A ah sai ka fada."

"Ki kyale shi kawai ki dawo kaina gani handsome guy ga naira gani single."

Tsuke bakin ta, tayi ganin kamar raina mata wake son yi

"Allah kuwa, gwara ki kama saurayi kamar ni bashi da yake da mata ba, kuma wallahi baya son ki..."

"Kuma ba zai taba son ki ba, kinsan mu maza mun fi son mace me aji ba wanda take tura mana kanta ta karfi da yaji ba, sam ba aji bare daraja! Darajeless wallahi."
Chapter 60 · 0% Book details