Sashe 15
Sanadin Labarina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Sannu da zuwa." Tace tana kallon shi, shima ita yake kallo, ta rame sosai tayi haske,
"Kin ganki ko Halima?"
Sunkuyar da kanta tayi k'asa, ya girgiza kai yana daga tsayen yace
"Idan fa baki cire damuwr komai ba fa zamu bata gaskiya."
"Na cire, kai na ne yake ciwo."
"Ehen, kinji ko? So kike sai kin kwanta zaki ji dadi ko?"
" A'ah." Ta girgiza kanta tana jin wasu hawaye masu zafi na neman zubo mata
"Toh bana so, ki dawo yadda kike kiyi rayuwarki yadda Allah ya tsara miki, bakya bukatar fahimtar da kowa baki da hannu a abinda ya faru,duk wanda ma ya zarge ki kansa, ke dai ki tsarkake zuciyar ki."
"In sha Allah, Nagode."
"Madallah, a taimaka min na watsa ruwa na dauko gajiya, sannan a dan bani Lipton kadan."
"Tohm." Tace ya juya ya bar part din, turare ta dan fesa a jikinta tabi bayan sa zuwa part din sa.
***Hannun sa dauke da ledoji niki-niki ya shiga part din Yayan, tana ganin shi ta dalla masa harara, kafin idanun ta su sauka akan hannun sa, daga mata ledar ya dinga yi ta washe bakin ta bayan ta hango ayaba, a gabanta ya ajiye ledojin sannan yace
"Gimbiya Yaya ga shi inji sabon angonki, wato ni."
"Me karya?"
"Dan aljanna."
"Kai tafi chan, d'ana ne ya siya min ba kai ba, mai alkawarin da baya cikawa tir!"
"Toh ai Yaya kece da rowar tsiya, kinga ai kin bani ba dan Allah na."
Jefa masa pillow din kujera tayi ya chafe yana dariya.
"Bari na dauko mana plate mu bajeshi mu kwashi dadi."
"Naga uban da ya isa ya taba min, wallahi baka isa ba."
"Ni fa na siyo, naji kamshi amma kice ba zaki bani ba?"
"Ai ba dan Allah ka siyo ba."
"Ai shikenan, aci lafiya."
"Ka ja min kofa idan ka fita." Tace tana tattare kayanta, ta shige uwar daki ta bar shi yana dariya.
***Da safe Tariq ya gama shiryawa cikin kananan kaya bakar long sleeve shirt da black trouser ya dora brown katotuwar rigar sanyi akai,hannun sa sanye da handsocks me kauri, sai kafarsa da ya saka socks wajen hudu ya dora brown takalmi. sake gwada kiran wayar Auntyn yayi hannun sa daya rike da cup din tea me zafi, har ta gama ringing ba'a dauka ba, a aljihun wandon sa ya saka wayar ya goya jakar da tarkacen takardun sa hade da system ke cika, ka fito ya hau lift ya sauka kasan building din, ya shiga takawa a kafa zuwa cikin makarantar da basu da nisa da gida, pcap ce akan sa da ta sauko har wajn girar sa, baya kallon kowa tafiyar sa kawai yake yana shirya abinda zai gudanar a ranar.
"Hi."
Ta tsaida shi ganin kamar be lura da ita ba, dagowa yayi ya kalle ta, ta sakar masa murmushi tana kallon fuskar sa
"Hi." Shima ya maida mata kafin ya cigaba da tafiyar sa, da dan saurin ta, ta cimmasa, ta sake tsaida shi
"Baka gane ni ba?"
Ta tambaya ganin yana mata kallon wacece ke? Girgiza kansa yayi, sannan yace mata
"Ban gane ba."
"Okh, mun hadu a library last week har na karba pen dinka nayi signing, ka tuna?"
"Oh yeah, na tuna. Sannu."
"Yawwa, thank you."
"Amm...sauri nake ina da meeting da supervisor dina, bye."
"Bye!" Ta daga masa hannu, ya juya ya cigaba da tafiya, ta tsaya a wajen tana kallon sa har ya shige cikin building din.
"Perfect!"
Ta furta tana jan ajiyar zuciya.
Apartment dinsu daya tun ranar da suka hadu a library ta bishi sai ta ga ashe gida daya suke shi amma yana 5th floor ita kuma tana 2nd, tun daga ranar take min duk wani moves dinsa,shi kadai yake rayuwar sa, sai abokan sa biyu daya shima dan Nigeria ne sai wani dan China, sosai yayi mata har ya zama kullum sai ta makale ta leka shi da safe idan ya fito zai tafi exercise, wani lokacin har chan take bin shi ya gama ta sake biyo bayansa su dawo tare amma bata taba bari ya gane ba.
Bata da abinda zatayi a cikin school sai kawai ta koma gida ta kwanta sai da rana take da lectures dama dan kawai su hadu ya sakata fitowa a lokacin. Yau da taji muryar sa sosai sai take jin kamar an saka ta a aljanna, he has something a cikin voice dinsa da ya sakata kusan suman tsaye, very deep and sweet.
****Shigowar aunty kenan daga part din Baba ta dau wayarta, taga missed calls dinsa, ta tuna jidda ma tace ya kira shaf ta manta bata kira shi ba, yanzu kuma ya sake kira bata kusa, tasan shi da naci akan abu ta kuma tabbata magana zai mata akan wani abun tunda har ya sake kira. Kiran sa tayi tana fatan koma menene dai yasa ba babban abu bane, shigar sa kenan library yaji wayar sa da take a vibration na motsi, dubawa yayi yaga Auntyn ce, sai ya tashi ya fito daga ciki dan kar ya damu masu karatu ya sako kasan ya bi ta kofar baya zuwa wani dan karamin garden da yake cikin library din, ya zauna a cikin daya daga cikin kujerun wajen ya kira dan dama katse kiran nata yayi. Yana kira ta daga,
"Tariq?"
"Na'am, barka da safiya Aunty."
"Barka dai, ya karatu?"
"Alhamdulillah, ya karin hakuri?"
"Da godiya, alhamdulillah." Ta fada a sanyaye
"Na kira ranar nayi miki gaisuwa yarinyar nan ta daga."
"Jiddah, eh tafada min sai na manta ban kira ba."
"Mmm... Dama Aunty magana ce nake so muyi."
"Toh ina jinka.*
"Akan maganar abinda ya faru ne, da abinda su Mama suke cewa, kiyi hakuri pls."
"Ba komai ai Tariq, ba komai wallahi."
Shiru yayi kamar zai sake magana sai kuma yace
"Shikenan toh, sai anjima."
"Okh sai anjima."
A sanyaye ta rike wayar, a kasan ranta tana godiya wa Aallah da ya saka akwai mutanen da suka fahimce ta, suka fuskanci halin da take ciki. Mutanen kuma da suke da kusanci da Muhammad idan ka dauke mahaifiyar sa.
[03/10, 21:27] Mss Xoxo: ❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥
*_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_*
*_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_*
*_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_*
😄😄😄😄😄😄😄
*YA KUKAJI SALON MASU KARATU?*
*YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA*
INAYA(riba biyu)___mamughee
SANADIN LABARINA___Rano
BABU SO___Billynabdul
FARHATUL K'ALB___Miss xoxo
GURBIN IDO____Huguma
*ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?*
*_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_*
Biyar:::1k
Hudu:::700
Uku::::500
Biyu::::400
Daya:::300
*_zaki saka kudin ta wannan account number din_*
HAFSAT UMAR KABIR
2270637070
Zenith bank
*Saiku tura shaidar biya zuwa ga*
07040727902
*IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR*
09134848107
*_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰
[05/10, 16:20] Billyn Abdul 2: *_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_*
*ZAFAFA BIYAR BACTH A*
1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350
*(Bilyn Abdul)*
2.. _KAI MIN HALACCI_ 350
*(Miss xoxo)*
3.. _BURI DAYA_ 350
*(Mamu gee)*
4... _DAURIN BOYE_ 350
*(Huguma)*
5... _SAUYIN KADDARA_ 350
*(Hafsat Rano)*
_Duka biyar 1500_
*___________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH B_*
1... _DAURIN GORO_ 350
*(Hafsat Rano)*
2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350
*(Huguma)*
3... _QAUNAR MU_ 350
*(Mamu gee)*
4... _IGIYAR ZATO_ 350
*(Miss xoxo)*
5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH C_*
1... _MIN QALB_ 350
*(Mamu gee)*
2... _SARAN ƁOYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _KIBIYAR AJALI_. 350
*(Miss xoxo)*
4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH D_*
1... _ALKIBLA_ 350
*(Huguma)*
2... _DALAAL_ 350
*(Miss xoxo)*
3... _UBAYD MALEEK_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH E_*
1... _SO DA ZUCIYA_ 350
*(Mss xoxo)*
2... _TAKUN SAAKA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _HALIN GIRMA_ 350
*(Hafsat Rano)*
4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350
*(Huguma)*
5... _DEEN MARSHALL_ 350
*(Mamu gee)*
_Duk biyar 1500_
*______________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH F_*
1... _BAKAR INUWA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
2... _RAYUWAR MACE_ 350
*(Hafsat Rano)*
3... _NOOR ALB_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MASARAUTA_ 350
*(Mss xoxo)*
5... _KUFAN WUTA_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_*
1... _FARHATAL QALB_
*(mss xoxo)*
2... _GURBIN IDO_
*(Huguma)*
3... _SANADIN LABARINA_
*(Hafsat Rano)*
4... _INAYAH_
*(Mamu gee)*
5... _BABU SO_
*(Bilyn Abdull)*
_Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_
*YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:*
_ACCOUNT NAME:_
*HAFSAT UMAR KABIR*
_BANK NAME:_ *ZENITH BANK*
_ACCOUNT NUMBER;_
*_2270637070_*
_SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_
*_07040727902_*
_IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_
*_09134848107_*
*_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_*
[11/25, 3:54 PM] Rano2: __SL__**
©®*_*_Hafsat Rano_*_*
Page (13)
***Wakar perfect wadda Ed Sheeran yayi wadda ake cewa I found a love, for me... ce take tashi a motar tasa a hankali wadda ta saukar masa da yanayin shauki, bi ya shiga yi a hankali tamkar dan shi da ita akayi wakar zuciyar sa fes har yaa isa gida. Yayi parking a tsanake yana cigaba da rera baitin
_ "Cause we were just kids when we fell in love, not knowing what is was,I will not give you up this time.... Darling just kiss slow, your heart is all I own,and in your eyes, you're holding mine... Baby...."_
Sakin murfin motar yayi ya rufe sanda sukayi ido hudu da Daddy yana tsaye yana jin shi yana rera waka, kunya ce ta kama shi, ya hau sosa keyar sa kafin yace
"Good morning Daddy.
"Morning Son, daga ina haka?"
"Nayi dropping Safee a school ne."
"You...?" Ya nuna shi da hannu
"Yaushe ka fara kai ta school ban da labari."
"Kin ganki ko Halima?"
Sunkuyar da kanta tayi k'asa, ya girgiza kai yana daga tsayen yace
"Idan fa baki cire damuwr komai ba fa zamu bata gaskiya."
"Na cire, kai na ne yake ciwo."
"Ehen, kinji ko? So kike sai kin kwanta zaki ji dadi ko?"
" A'ah." Ta girgiza kanta tana jin wasu hawaye masu zafi na neman zubo mata
"Toh bana so, ki dawo yadda kike kiyi rayuwarki yadda Allah ya tsara miki, bakya bukatar fahimtar da kowa baki da hannu a abinda ya faru,duk wanda ma ya zarge ki kansa, ke dai ki tsarkake zuciyar ki."
"In sha Allah, Nagode."
"Madallah, a taimaka min na watsa ruwa na dauko gajiya, sannan a dan bani Lipton kadan."
"Tohm." Tace ya juya ya bar part din, turare ta dan fesa a jikinta tabi bayan sa zuwa part din sa.
***Hannun sa dauke da ledoji niki-niki ya shiga part din Yayan, tana ganin shi ta dalla masa harara, kafin idanun ta su sauka akan hannun sa, daga mata ledar ya dinga yi ta washe bakin ta bayan ta hango ayaba, a gabanta ya ajiye ledojin sannan yace
"Gimbiya Yaya ga shi inji sabon angonki, wato ni."
"Me karya?"
"Dan aljanna."
"Kai tafi chan, d'ana ne ya siya min ba kai ba, mai alkawarin da baya cikawa tir!"
"Toh ai Yaya kece da rowar tsiya, kinga ai kin bani ba dan Allah na."
Jefa masa pillow din kujera tayi ya chafe yana dariya.
"Bari na dauko mana plate mu bajeshi mu kwashi dadi."
"Naga uban da ya isa ya taba min, wallahi baka isa ba."
"Ni fa na siyo, naji kamshi amma kice ba zaki bani ba?"
"Ai ba dan Allah ka siyo ba."
"Ai shikenan, aci lafiya."
"Ka ja min kofa idan ka fita." Tace tana tattare kayanta, ta shige uwar daki ta bar shi yana dariya.
***Da safe Tariq ya gama shiryawa cikin kananan kaya bakar long sleeve shirt da black trouser ya dora brown katotuwar rigar sanyi akai,hannun sa sanye da handsocks me kauri, sai kafarsa da ya saka socks wajen hudu ya dora brown takalmi. sake gwada kiran wayar Auntyn yayi hannun sa daya rike da cup din tea me zafi, har ta gama ringing ba'a dauka ba, a aljihun wandon sa ya saka wayar ya goya jakar da tarkacen takardun sa hade da system ke cika, ka fito ya hau lift ya sauka kasan building din, ya shiga takawa a kafa zuwa cikin makarantar da basu da nisa da gida, pcap ce akan sa da ta sauko har wajn girar sa, baya kallon kowa tafiyar sa kawai yake yana shirya abinda zai gudanar a ranar.
"Hi."
Ta tsaida shi ganin kamar be lura da ita ba, dagowa yayi ya kalle ta, ta sakar masa murmushi tana kallon fuskar sa
"Hi." Shima ya maida mata kafin ya cigaba da tafiyar sa, da dan saurin ta, ta cimmasa, ta sake tsaida shi
"Baka gane ni ba?"
Ta tambaya ganin yana mata kallon wacece ke? Girgiza kansa yayi, sannan yace mata
"Ban gane ba."
"Okh, mun hadu a library last week har na karba pen dinka nayi signing, ka tuna?"
"Oh yeah, na tuna. Sannu."
"Yawwa, thank you."
"Amm...sauri nake ina da meeting da supervisor dina, bye."
"Bye!" Ta daga masa hannu, ya juya ya cigaba da tafiya, ta tsaya a wajen tana kallon sa har ya shige cikin building din.
"Perfect!"
Ta furta tana jan ajiyar zuciya.
Apartment dinsu daya tun ranar da suka hadu a library ta bishi sai ta ga ashe gida daya suke shi amma yana 5th floor ita kuma tana 2nd, tun daga ranar take min duk wani moves dinsa,shi kadai yake rayuwar sa, sai abokan sa biyu daya shima dan Nigeria ne sai wani dan China, sosai yayi mata har ya zama kullum sai ta makale ta leka shi da safe idan ya fito zai tafi exercise, wani lokacin har chan take bin shi ya gama ta sake biyo bayansa su dawo tare amma bata taba bari ya gane ba.
Bata da abinda zatayi a cikin school sai kawai ta koma gida ta kwanta sai da rana take da lectures dama dan kawai su hadu ya sakata fitowa a lokacin. Yau da taji muryar sa sosai sai take jin kamar an saka ta a aljanna, he has something a cikin voice dinsa da ya sakata kusan suman tsaye, very deep and sweet.
****Shigowar aunty kenan daga part din Baba ta dau wayarta, taga missed calls dinsa, ta tuna jidda ma tace ya kira shaf ta manta bata kira shi ba, yanzu kuma ya sake kira bata kusa, tasan shi da naci akan abu ta kuma tabbata magana zai mata akan wani abun tunda har ya sake kira. Kiran sa tayi tana fatan koma menene dai yasa ba babban abu bane, shigar sa kenan library yaji wayar sa da take a vibration na motsi, dubawa yayi yaga Auntyn ce, sai ya tashi ya fito daga ciki dan kar ya damu masu karatu ya sako kasan ya bi ta kofar baya zuwa wani dan karamin garden da yake cikin library din, ya zauna a cikin daya daga cikin kujerun wajen ya kira dan dama katse kiran nata yayi. Yana kira ta daga,
"Tariq?"
"Na'am, barka da safiya Aunty."
"Barka dai, ya karatu?"
"Alhamdulillah, ya karin hakuri?"
"Da godiya, alhamdulillah." Ta fada a sanyaye
"Na kira ranar nayi miki gaisuwa yarinyar nan ta daga."
"Jiddah, eh tafada min sai na manta ban kira ba."
"Mmm... Dama Aunty magana ce nake so muyi."
"Toh ina jinka.*
"Akan maganar abinda ya faru ne, da abinda su Mama suke cewa, kiyi hakuri pls."
"Ba komai ai Tariq, ba komai wallahi."
Shiru yayi kamar zai sake magana sai kuma yace
"Shikenan toh, sai anjima."
"Okh sai anjima."
A sanyaye ta rike wayar, a kasan ranta tana godiya wa Aallah da ya saka akwai mutanen da suka fahimce ta, suka fuskanci halin da take ciki. Mutanen kuma da suke da kusanci da Muhammad idan ka dauke mahaifiyar sa.
[03/10, 21:27] Mss Xoxo: ❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥❤🔥
*_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_*
*_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_*
*_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_*
😄😄😄😄😄😄😄
*YA KUKAJI SALON MASU KARATU?*
*YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA*
INAYA(riba biyu)___mamughee
SANADIN LABARINA___Rano
BABU SO___Billynabdul
FARHATUL K'ALB___Miss xoxo
GURBIN IDO____Huguma
*ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?*
*_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_*
Biyar:::1k
Hudu:::700
Uku::::500
Biyu::::400
Daya:::300
*_zaki saka kudin ta wannan account number din_*
HAFSAT UMAR KABIR
2270637070
Zenith bank
*Saiku tura shaidar biya zuwa ga*
07040727902
*IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR*
09134848107
*_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰
[05/10, 16:20] Billyn Abdul 2: *_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_*
*ZAFAFA BIYAR BACTH A*
1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350
*(Bilyn Abdul)*
2.. _KAI MIN HALACCI_ 350
*(Miss xoxo)*
3.. _BURI DAYA_ 350
*(Mamu gee)*
4... _DAURIN BOYE_ 350
*(Huguma)*
5... _SAUYIN KADDARA_ 350
*(Hafsat Rano)*
_Duka biyar 1500_
*___________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH B_*
1... _DAURIN GORO_ 350
*(Hafsat Rano)*
2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350
*(Huguma)*
3... _QAUNAR MU_ 350
*(Mamu gee)*
4... _IGIYAR ZATO_ 350
*(Miss xoxo)*
5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH C_*
1... _MIN QALB_ 350
*(Mamu gee)*
2... _SARAN ƁOYE_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _KIBIYAR AJALI_. 350
*(Miss xoxo)*
4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH D_*
1... _ALKIBLA_ 350
*(Huguma)*
2... _DALAAL_ 350
*(Miss xoxo)*
3... _UBAYD MALEEK_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350
*(Hafsat Rano)*
5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
_Duk biyar 1500_
*____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH E_*
1... _SO DA ZUCIYA_ 350
*(Mss xoxo)*
2... _TAKUN SAAKA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
3... _HALIN GIRMA_ 350
*(Hafsat Rano)*
4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350
*(Huguma)*
5... _DEEN MARSHALL_ 350
*(Mamu gee)*
_Duk biyar 1500_
*______________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BACTH F_*
1... _BAKAR INUWA_ 350
*(Bilyn Abdull)*
2... _RAYUWAR MACE_ 350
*(Hafsat Rano)*
3... _NOOR ALB_ 350
*(Mamu gee)*
4... _MASARAUTA_ 350
*(Mss xoxo)*
5... _KUFAN WUTA_ 350
*(Huguma)*
_Duk biyar 1500_
*_____________________________*
*_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_*
1... _FARHATAL QALB_
*(mss xoxo)*
2... _GURBIN IDO_
*(Huguma)*
3... _SANADIN LABARINA_
*(Hafsat Rano)*
4... _INAYAH_
*(Mamu gee)*
5... _BABU SO_
*(Bilyn Abdull)*
_Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_
*YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:*
_ACCOUNT NAME:_
*HAFSAT UMAR KABIR*
_BANK NAME:_ *ZENITH BANK*
_ACCOUNT NUMBER;_
*_2270637070_*
_SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_
*_07040727902_*
_IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_
*_09134848107_*
*_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_*
[11/25, 3:54 PM] Rano2: __SL__**
©®*_*_Hafsat Rano_*_*
Page (13)
***Wakar perfect wadda Ed Sheeran yayi wadda ake cewa I found a love, for me... ce take tashi a motar tasa a hankali wadda ta saukar masa da yanayin shauki, bi ya shiga yi a hankali tamkar dan shi da ita akayi wakar zuciyar sa fes har yaa isa gida. Yayi parking a tsanake yana cigaba da rera baitin
_ "Cause we were just kids when we fell in love, not knowing what is was,I will not give you up this time.... Darling just kiss slow, your heart is all I own,and in your eyes, you're holding mine... Baby...."_
Sakin murfin motar yayi ya rufe sanda sukayi ido hudu da Daddy yana tsaye yana jin shi yana rera waka, kunya ce ta kama shi, ya hau sosa keyar sa kafin yace
"Good morning Daddy.
"Morning Son, daga ina haka?"
"Nayi dropping Safee a school ne."
"You...?" Ya nuna shi da hannu
"Yaushe ka fara kai ta school ban da labari."