Sashe 7
Mayrah Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Har na fara hango maku littafin nan fans, baza ku gane ba*😁
07087865788✍🏻
Pls no phone call
[5/27, 8:25 PM] Khaleesat Haiydar💖: 💖💖 *MAYRAAH*💖💖
By _Khaleesat Haiydar_📚✍🏻
3....
Musharraf ya ajiye glass din parfait din hannunsa yana kallon dattijuwar matar dake zaune opposite dinsa a parlon yace "But Mami is that really necessary? Ni kin san i know nothing about kayan amfanin mace" Mami dake danna wayarta tace "Ai kai da ita za ku tafi, ta fi kowa sanin abinda zata fi bukata, kaga kuwa it's necessary..." Musharraf yace "For how many days kenan za ayi siyayyan, naga ba abu kadan ake siya ba, gaskiya Mami ni kin san fa...." Sai kuma yayi shiru ya jinginar da kansa da kujera yana kallon mahaifiyar tasa ganin kamar she isn't even listening to him, Mami ta daga kai ta kallesa ta cikin glasses din idonta tace "Na san me?" Yace "Mami why not taje da driver din gidan nan su yi siyayyar sai ta sa Nikab" Mami tace "Saboda a garin gaɓa gaɓa ake ai da iyayenta za su bari ta bi driver siyayyan lefe" Ya sauke wani ajiyar zuciya yace "Mami kinsan every nook and cranny din kano akwai frnds dina bana son a gane min mata tun before marriage" Mami ta masa wani kallo tace "To sannu me mata, shopping din da a kwana daya duk za a yi a gama shine za ka hadu da each and every frnd dinka na cikin kano?" Yayi kasa da murya yace "Mami amma me yasa su Aunty Ruma'isa baza su hada kayan akwatin ba? Naga ai duty dinsu ne yin hakan" Mami tace "A yanda ka ki zabinsu shine za su hada maka lefe? Or are you dreaming? Yaushe rabon da ka ga Ruma'isa ko Sajida a gidan nan? Hatta Aunty Halima ta dauke kafa a gidan nan ai for long" Musharraf dake ta kallonta da mamaki yace "Oh really?" Mami tace "Don haka ka sanar ma yarinyar ranan asabar sai ku je ku siya abinda duk take so na kayan akwatin ta, dama da Baby ko Fatima suna nan su za su yi, ni kuma bana son stressing any of my frnds in daura masu wahala" Musharraf yayi shiru, can ya ɗan kalli Mami da har ta maida hankalinta kan abinda take a wayarta yace "Mami or should i send her the money su hada lefen a can gidansu?" Mami ta mike tace "Do what suit you sweetheart" Daga haka ta bar parlon, ya bi ta da kallo....
Mayraah ta ajiye wayar hannunta a gefen gado, lokaci daya duk mood dinta ya canza, bayan kusan minti biyu ta kalli Maheer dake kallo cikin system din sa, kamar zata yi kuka tace "Yaya" Ya daga kai ya kalleta yace "Oh har kin gama wayan" Tace "Wai kasan me yake ce min?" Maheer yayi pausing kallon da yake paying attention to her yace "No" tace "Wai za mu je siyayyan lefe tare, is it done that way plss?" Maheer ya buda ido yace "Of course, ko Haseenah tare muke zuwa siyayyan lefe ai...." Mayraah ta kara hade rai ta jingina da gadon ta rungume hannunta tace "Ni dai bazan iya bin sa ba" Maheer yace "Why?" Tace "kunya nake ji" Maheer ya buda baki, sai kuma yace "Ke fa bush gal ce Mimi, ai yanzu haka ake yi, kinga u will be privileged to chose whatever u want, komai na box din choice dinki zai zama ne" Ta marairaice tace "Yaya baza ka gane ba wllh kunya nake ji" Yace "To ki tafi tare da wata kawarki mana idan har ya amince" A hankali Mayraah tace "Hamidah?" yace "Good, ku je tare da ita" Tayi shiru, can kuma tace "Ohk i will tell him, sannan kuma wai zai kai ni in gaida Maminsa next week, is it done that way?" Maheer yayi dariya yace "Ni ba ranan friday din nan zan kawo Haseenah ta gaida Ammi ba" Mayraah tace "Yaya wllh ni dai kunya nake ji, i can't face his mum" Maheer yace "You have to my dear, it's good ya kai ki ki gaisheta, ta san surkarta tun ma kan ayi biki" Mayraah tace "Amma fa ina ga Ammi bazata bari inje siyayyan lefe da shi ba" Maheer yace "Haba zata bari mana, ai ana yin haka yanxu" Wayarsa ce ta fara ring ya dauka yana kallon me kiransa don rabonsa da ita tun da ya baro gidansu tare da Mayraah shekaranjiya, Mayraah da duk abun duniya ya dameta ta mike ta dau wayarta tace "Sai da safe yaya" Daga haka ta fita daga dakinsa ta koma nata... Bayan ta gama shirin kwanciya tayi dialing number Musharraf, katsewa yayi ya kirata, a hankali tace "Sir i have come up with an idea" yace "Ohk, i am all ears..." Tace "Pls za mu iya zuwa siyayyan kayan da Hamidah?" A takaice yace "No" zaro ido tayi tace "But why? She is my close frnd" Yace "I said No" ta wani turo baki tace "sai da safe" Yace "Sleep tight" Ko amsa masa bata yi ba ta katse wayar ta shige cikin duvet dinta. Washegari da safe har Mayraah ta tafi makaranta bata da walwala, kawai zulumin yanda za ta fita ita da Musharraf zuwa shopping din lefe ne ya cika zuciyarta, ko baccin kirki bata yi da daddare ba don abu kadan take sa wa a rai ya dameta, bayan sun fito daga second lectures dinsu na ranan wajen karfe daya da rabi Hamidah na kallonta da damuwa tace "Lafiyarki kuwa Mayraah, naganki duk wani iri yau" Mayraah ta kalleta ta ɗan yi murmushi tace "Kaina ke ciwo, yanzu ma gida zan tafi bazan iya jiran lectures din karfe 4 ba" Hamidah tace "Subhanallahi, Allah ya sauwake, mu je in raka ki, Allah sa mu samu Napep nan kusa, the sun is scorching" A haka suka fita daga department din, wani Coursemate dinsu ne ya nufo su yana kallon Mayraah yace "Dr Musharraf yace ki samesa a karkashin wancan bishiyar" Sosai gaban Mayraah ya fadi ta kalli direction din da Coursemate din ke nuna mata, da ɗan tafiya daga department dinsu amma ba sosai ba, Hamidah tace "To Alhamdulillah kin ga babu rabon mu yi dogon trekking zuwa gate, shikenan ki gaida su Ammi Allah ya sauwake" Mayraah ta kalleta tace "Ameen nagode Hamidah" daga haka Hamidah ta koma cikin department Mayraah kuma ta nufi inda ta hango motar Musharraf tana tafiya a hankali, tasan ya kikkira wayarta ita kuma a gida ta bar wayar.... Tana isowa gun motar ta bude front seat ta shiga ta kulle motar, kallo daya tayi masa ganin yanda yake kallonta ta dauke kai tace "Ina yini" yace "Why are ain't you picking ur calls?" Tana wasa da zoben hannunta tace "A gida na bar wayan" yace "Saboda me?" Tace "Manta sa nayi" ganin yana reverse tace "I am not done with today's lectures" Yace "Ko ba Dr Nura ba?" Ta ɗan kallesa bata ce komai ba, yace "To baza kiyi attending ba" Har suka fita daga school din bata ce komai ba, yana driving calmly yace "Saboda baki son mu fita mu biyu kadai shine kika yi introducing frnd dinki a fitan namu?" Ta ɗan daure fuska tace "Fitan mu? To ai ban gaya ma Ammi ba har yanzu, kuma idan tace bazan bi ka ba ai bazan bi ka ba no matter what, so i only suggested ko za mu je da kawata ba tare da nayi shawara da Ammina ba, in kuma Ammi ta hanani ai kaga babu inda zan je" Lokaci lokaci yake kallonta har ta kai aya tayi shiru, ya gyada kai yace "Ashe bayan shiru shiru har da rashin kunya kika iya ban sani ba" Ita dai bata sake cewa komai ba kuma bata kallesa ba, sai da suka kusa gida yace "Me za ki ci?" Ta juya suka hada ido sai kuma ta sauke idonta kasa tace "Nothing, thank you" Fruits ya tsaya ya siya a wani wajen masu fruit, suna isa kofar gidansu yayi parking yana kallonta ta dau jakarta tace "Kayi hakuri idan abinda na fada ya bata maka rai..." jin bai ce komai ba ta ɗan kallesa, murmushi yayi yana shafa beard dinsa a hankali yace "Ki shiga ki sanar ma Ammi zan shiga in gaisheta da jiki" Da sauri tace "Ai ta samu sauki" Yace "I know, shi yasa ma nake son shiga in gaisheta" Ta kasa ce masa komai, sai kuma tace "But..." Yayi kasa da murya yace "Do as i say Mayraah" Ta kauda kanta, bayan few seconds ta bude motar ta sauka ya bi ta da kallo har ta shiga cikin gida. Bayan kusan minti biyar ta dawo tana kallonsa tace "Ka shigo" Kashe motar yayi ya sauka yana rike da ledan fruits din ya bi bayanta zuwa cikin gidan, a main parlor din gidan ya zauna, Mayraah ta tafi kitchen tana kallon Sabeera tace "Aunty Sabeera ki kai masa ruwa da lemo don Allah" Sabeera tace "To Hajiya" juyawa tayi ta fito daga kitchen din ta wuce sama ya bi ya da ido, ba a dau lokaci ba Ammi ta shigo parlon bayan sun gaisa da fara'a take tambayarsa mutanen gida, yace "Suna lafiya Ammi, ya jiki?" Ammi tace "Ai naji sauki Alhamdulillah" Yace "To Allah ya kara lafiya" Ammi tace "Ameen" yace "To zan koma, dama zuwa nayi in gaisheki" Ammi tace "To ko ruwan ma baka sha ba ai" Yace "Aa nagode Ammi, ana jirana ne" Ammi ta mike tace "Bari in mata magana, don Allah ka gaida umman ka, ina gaisheta sosai" Yace "In sha Allah" Ammi tayi masa godiya sannan ta wuce sama, fita yayi daga parlon, ko da Mayraah ta fita kofar gida bayan Ammi ta sanar mata zai wuce bata ga motarsa ba don har yayi wucewarsa, ta juya ta koma cikin gida.
07087865788✍🏻
Pls no phone call
[5/27, 8:25 PM] Khaleesat Haiydar💖: 💖💖 *MAYRAAH*💖💖
By _Khaleesat Haiydar_📚✍🏻
3....
Musharraf ya ajiye glass din parfait din hannunsa yana kallon dattijuwar matar dake zaune opposite dinsa a parlon yace "But Mami is that really necessary? Ni kin san i know nothing about kayan amfanin mace" Mami dake danna wayarta tace "Ai kai da ita za ku tafi, ta fi kowa sanin abinda zata fi bukata, kaga kuwa it's necessary..." Musharraf yace "For how many days kenan za ayi siyayyan, naga ba abu kadan ake siya ba, gaskiya Mami ni kin san fa...." Sai kuma yayi shiru ya jinginar da kansa da kujera yana kallon mahaifiyar tasa ganin kamar she isn't even listening to him, Mami ta daga kai ta kallesa ta cikin glasses din idonta tace "Na san me?" Yace "Mami why not taje da driver din gidan nan su yi siyayyar sai ta sa Nikab" Mami tace "Saboda a garin gaɓa gaɓa ake ai da iyayenta za su bari ta bi driver siyayyan lefe" Ya sauke wani ajiyar zuciya yace "Mami kinsan every nook and cranny din kano akwai frnds dina bana son a gane min mata tun before marriage" Mami ta masa wani kallo tace "To sannu me mata, shopping din da a kwana daya duk za a yi a gama shine za ka hadu da each and every frnd dinka na cikin kano?" Yayi kasa da murya yace "Mami amma me yasa su Aunty Ruma'isa baza su hada kayan akwatin ba? Naga ai duty dinsu ne yin hakan" Mami tace "A yanda ka ki zabinsu shine za su hada maka lefe? Or are you dreaming? Yaushe rabon da ka ga Ruma'isa ko Sajida a gidan nan? Hatta Aunty Halima ta dauke kafa a gidan nan ai for long" Musharraf dake ta kallonta da mamaki yace "Oh really?" Mami tace "Don haka ka sanar ma yarinyar ranan asabar sai ku je ku siya abinda duk take so na kayan akwatin ta, dama da Baby ko Fatima suna nan su za su yi, ni kuma bana son stressing any of my frnds in daura masu wahala" Musharraf yayi shiru, can ya ɗan kalli Mami da har ta maida hankalinta kan abinda take a wayarta yace "Mami or should i send her the money su hada lefen a can gidansu?" Mami ta mike tace "Do what suit you sweetheart" Daga haka ta bar parlon, ya bi ta da kallo....
Mayraah ta ajiye wayar hannunta a gefen gado, lokaci daya duk mood dinta ya canza, bayan kusan minti biyu ta kalli Maheer dake kallo cikin system din sa, kamar zata yi kuka tace "Yaya" Ya daga kai ya kalleta yace "Oh har kin gama wayan" Tace "Wai kasan me yake ce min?" Maheer yayi pausing kallon da yake paying attention to her yace "No" tace "Wai za mu je siyayyan lefe tare, is it done that way plss?" Maheer ya buda ido yace "Of course, ko Haseenah tare muke zuwa siyayyan lefe ai...." Mayraah ta kara hade rai ta jingina da gadon ta rungume hannunta tace "Ni dai bazan iya bin sa ba" Maheer yace "Why?" Tace "kunya nake ji" Maheer ya buda baki, sai kuma yace "Ke fa bush gal ce Mimi, ai yanzu haka ake yi, kinga u will be privileged to chose whatever u want, komai na box din choice dinki zai zama ne" Ta marairaice tace "Yaya baza ka gane ba wllh kunya nake ji" Yace "To ki tafi tare da wata kawarki mana idan har ya amince" A hankali Mayraah tace "Hamidah?" yace "Good, ku je tare da ita" Tayi shiru, can kuma tace "Ohk i will tell him, sannan kuma wai zai kai ni in gaida Maminsa next week, is it done that way?" Maheer yayi dariya yace "Ni ba ranan friday din nan zan kawo Haseenah ta gaida Ammi ba" Mayraah tace "Yaya wllh ni dai kunya nake ji, i can't face his mum" Maheer yace "You have to my dear, it's good ya kai ki ki gaisheta, ta san surkarta tun ma kan ayi biki" Mayraah tace "Amma fa ina ga Ammi bazata bari inje siyayyan lefe da shi ba" Maheer yace "Haba zata bari mana, ai ana yin haka yanxu" Wayarsa ce ta fara ring ya dauka yana kallon me kiransa don rabonsa da ita tun da ya baro gidansu tare da Mayraah shekaranjiya, Mayraah da duk abun duniya ya dameta ta mike ta dau wayarta tace "Sai da safe yaya" Daga haka ta fita daga dakinsa ta koma nata... Bayan ta gama shirin kwanciya tayi dialing number Musharraf, katsewa yayi ya kirata, a hankali tace "Sir i have come up with an idea" yace "Ohk, i am all ears..." Tace "Pls za mu iya zuwa siyayyan kayan da Hamidah?" A takaice yace "No" zaro ido tayi tace "But why? She is my close frnd" Yace "I said No" ta wani turo baki tace "sai da safe" Yace "Sleep tight" Ko amsa masa bata yi ba ta katse wayar ta shige cikin duvet dinta. Washegari da safe har Mayraah ta tafi makaranta bata da walwala, kawai zulumin yanda za ta fita ita da Musharraf zuwa shopping din lefe ne ya cika zuciyarta, ko baccin kirki bata yi da daddare ba don abu kadan take sa wa a rai ya dameta, bayan sun fito daga second lectures dinsu na ranan wajen karfe daya da rabi Hamidah na kallonta da damuwa tace "Lafiyarki kuwa Mayraah, naganki duk wani iri yau" Mayraah ta kalleta ta ɗan yi murmushi tace "Kaina ke ciwo, yanzu ma gida zan tafi bazan iya jiran lectures din karfe 4 ba" Hamidah tace "Subhanallahi, Allah ya sauwake, mu je in raka ki, Allah sa mu samu Napep nan kusa, the sun is scorching" A haka suka fita daga department din, wani Coursemate dinsu ne ya nufo su yana kallon Mayraah yace "Dr Musharraf yace ki samesa a karkashin wancan bishiyar" Sosai gaban Mayraah ya fadi ta kalli direction din da Coursemate din ke nuna mata, da ɗan tafiya daga department dinsu amma ba sosai ba, Hamidah tace "To Alhamdulillah kin ga babu rabon mu yi dogon trekking zuwa gate, shikenan ki gaida su Ammi Allah ya sauwake" Mayraah ta kalleta tace "Ameen nagode Hamidah" daga haka Hamidah ta koma cikin department Mayraah kuma ta nufi inda ta hango motar Musharraf tana tafiya a hankali, tasan ya kikkira wayarta ita kuma a gida ta bar wayar.... Tana isowa gun motar ta bude front seat ta shiga ta kulle motar, kallo daya tayi masa ganin yanda yake kallonta ta dauke kai tace "Ina yini" yace "Why are ain't you picking ur calls?" Tana wasa da zoben hannunta tace "A gida na bar wayan" yace "Saboda me?" Tace "Manta sa nayi" ganin yana reverse tace "I am not done with today's lectures" Yace "Ko ba Dr Nura ba?" Ta ɗan kallesa bata ce komai ba, yace "To baza kiyi attending ba" Har suka fita daga school din bata ce komai ba, yana driving calmly yace "Saboda baki son mu fita mu biyu kadai shine kika yi introducing frnd dinki a fitan namu?" Ta ɗan daure fuska tace "Fitan mu? To ai ban gaya ma Ammi ba har yanzu, kuma idan tace bazan bi ka ba ai bazan bi ka ba no matter what, so i only suggested ko za mu je da kawata ba tare da nayi shawara da Ammina ba, in kuma Ammi ta hanani ai kaga babu inda zan je" Lokaci lokaci yake kallonta har ta kai aya tayi shiru, ya gyada kai yace "Ashe bayan shiru shiru har da rashin kunya kika iya ban sani ba" Ita dai bata sake cewa komai ba kuma bata kallesa ba, sai da suka kusa gida yace "Me za ki ci?" Ta juya suka hada ido sai kuma ta sauke idonta kasa tace "Nothing, thank you" Fruits ya tsaya ya siya a wani wajen masu fruit, suna isa kofar gidansu yayi parking yana kallonta ta dau jakarta tace "Kayi hakuri idan abinda na fada ya bata maka rai..." jin bai ce komai ba ta ɗan kallesa, murmushi yayi yana shafa beard dinsa a hankali yace "Ki shiga ki sanar ma Ammi zan shiga in gaisheta da jiki" Da sauri tace "Ai ta samu sauki" Yace "I know, shi yasa ma nake son shiga in gaisheta" Ta kasa ce masa komai, sai kuma tace "But..." Yayi kasa da murya yace "Do as i say Mayraah" Ta kauda kanta, bayan few seconds ta bude motar ta sauka ya bi ta da kallo har ta shiga cikin gida. Bayan kusan minti biyar ta dawo tana kallonsa tace "Ka shigo" Kashe motar yayi ya sauka yana rike da ledan fruits din ya bi bayanta zuwa cikin gidan, a main parlor din gidan ya zauna, Mayraah ta tafi kitchen tana kallon Sabeera tace "Aunty Sabeera ki kai masa ruwa da lemo don Allah" Sabeera tace "To Hajiya" juyawa tayi ta fito daga kitchen din ta wuce sama ya bi ya da ido, ba a dau lokaci ba Ammi ta shigo parlon bayan sun gaisa da fara'a take tambayarsa mutanen gida, yace "Suna lafiya Ammi, ya jiki?" Ammi tace "Ai naji sauki Alhamdulillah" Yace "To Allah ya kara lafiya" Ammi tace "Ameen" yace "To zan koma, dama zuwa nayi in gaisheki" Ammi tace "To ko ruwan ma baka sha ba ai" Yace "Aa nagode Ammi, ana jirana ne" Ammi ta mike tace "Bari in mata magana, don Allah ka gaida umman ka, ina gaisheta sosai" Yace "In sha Allah" Ammi tayi masa godiya sannan ta wuce sama, fita yayi daga parlon, ko da Mayraah ta fita kofar gida bayan Ammi ta sanar mata zai wuce bata ga motarsa ba don har yayi wucewarsa, ta juya ta koma cikin gida.