Sashe 68
Masifaffiyar Kauna Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Shadaya saura ya shigo gidan da katon ledan magani, Babanshi yagani da Granny dakuma Ammin shi afalo hakan yasa yadan tsaya yana kallon mahaifin nashi. "Are you standing there kozakaje kasaka mata abinda yakamata" Baban yay magana hakan yasa yawuce sama, adakin Granny yaganta kan gado an mata wanka ansaka mata doguwan rigan atampa light mara nauyi na Rayyana tana kwance kan gado idanunta biyu sai kallo su Rahma take har lokacin batace musu uppan ba, karasowa yayi yana kallonsu yace "tasha tea"? Rahma ce tace "kadan tasha bada yawaba amman" gyadamusu kai yayi ya shiga saka mata ruwa yay allurai a ruwan sanan yamata wani allura a vein ya tsaya chak yazuba hannu a aljihu yana kallonta kaman yanda yaga tana kallonshi da idanuwanta dake rufewa sanan idanun suka rufe tass bacci mai karfi ya kwasheshi yawuce ya sauka kasa kannenshi suka biyoshi, waje yasamu kusada Granny shi yazauna yace "when did you come back from UK Granny"? Murmushi tayi tashafa kanshi tace "nagaji da zama dasu wlh, ni nafison kasata Nigeria, abeg ciwo bata kisa sai in lokaci yayi nadai kwaso magungunana zanyi kwana biyu jibi zantafi Abuja gidan kanin Babanka achan zan zauna sabida consultant dina yahadani dawani abokinshi shima baturene dazai dinga dubani a anan Abujan" gyadamata kai yayi, sanan ahankali tace "muna jinka Imamu a ina kasamu diyata"? Dasauri yace "wai Granny itace Fatimar da idan nazo UK kike cemin kinyi kewa har kikasa naje wani gida anan kano dana dawo nadubo mikisu sabida you lost her father's contact akacemin sun tashi" gyadamaikai tayi tace "itace Fatima Zara diya ga Muhammad, a ina kasanta"? Nan yafara koromusu bayani right from ranan da aka kawota hospital dinsu tana rashin lpy yay admitting nasu har zuwa ranako irintayau. Sosai suka girgiza da Al'amarin, Abba yace "natausayama yarinyarnan wlh, Allah ne yaturaka exam dinan a lagos kawai sabida ka cetota amman cousil exam yawanci ma anfiyinshi a Abuja wanan karanne naga anyi a Lagos, am proud of you Son, shikuma Babanta! Hmm akwai Allah kawai" cikin fushi sosai Granny tace "wani irin akwai Allah Abubakar? First thing tomorrow in the morning tunda Allah yasa kasan gidan Imam zaka tukani nida ubanka ka kaimu gidan inaso naga Muhammad ido da ido ya maimaitamin abinda yafadin maka na gasgatar danni nasan yanda yaeson yarinyar nan tun tana yar karama, inyaso Maryam kesaiki zauna da ita anan gida" gyadamusu kai Ammi tayi tace "In sha Allah" nan suka cigaba da hirarrakin duniya daga baya Imam yatashi yahsiga yadubata har lokacin tana bacci sanan yawuce yasauko yamasu Dad saida safe yawuce yakoma flat dinshi.
WASHEGARI!!!
Karfe takwas Granny tashiga dannamai kira awaya, kiran wayan yasa yabude ido da kyar danyagaji yana dawowa daga sallan asubahi yakoma bacci, wayan yajawo yakara a kunnenshi ahankali yace "Granny" cikeda Masifa dan tanada fama sanan bata tolerating nonsense tace "kasandai kai nida father ka muke jirako" ijiye wayan yayi da sauri yasauka kasa sake dauro wani sabon wanka yayi yafito ya shirya cikin wata ash shadda bugagga yadauki hula yakafa aka yasanya takalmi yafito yana rikeda car key dinshi datun asubahi yacema gateman dinsu ya wankemai.
Flat dinsu ya shiga yaga daga Ammi sai Granny su awajen da alamun sun gaka break harsun watse, gaidasu yayi, Ammi tace "kajeka dubata ta tashi amman bata kula kowaba tea kadai tasha" gyadama Ammi kai yayi yazo zai mota ya shafa fuskar kakan tashi yace "Smile now Granny" hararanshi tayi takalli Ammi dake musu murmushi tace "danki yagama rainani wlh" cikeda wasa Ammi tace "ba'a shiga tsakaninku, keda jikokinki mu namu ido" hararan Ammi tayi tace "ai dama bamuce ku sakaba" dariya Ammi tayi tace "mezakici da dara" ahankali tace "fruits nakesha darana, da daddare kuma tuwon accha zakimin da miyan kubewa danya" gyadamata kai Ammi tayi.
Ahankali tabude dakin datake ciki yashiga babu kowa ita kadaine dansun tafi makaranta su Rayyana, idanunta biyu tana kallon hannunta kawai tai lamo kaman mara lafiya, karasawa bakin gadon yayi yazauna ahankali, saikuma yadauki stethoscope dinshi dake gefen gadon ya sanya sanan yadubata, tareda cire drip din yamakala mata wani har lokacin hannunta take kallo ko motsi batayi da ido yay allurai cikin ruwan sanan ya tsaya jim yana kallonta saikuma ahankali ya tsugunna ta yanda fuskanshi zai dinga ganin kwayan idanunta, murya chan kasa yace "Hey Fatima" saikuma yay shiru ganin batabar kallon hannunta datake kalloba hakan yasa yadaura hannunshi ahankali kan inda take kallo ahannunta, ahankali yace "nasan you can hear me perfectly fine dan yanzu fine, and u can see me, I want you to know that all of us here will support you, you have a full family anan yan uwanki yarenki dazasu taimaka miki, kin dawo daya daga cikinmu, Baabarki is here as well am sure kinganta, just take your time process all this emotions ki manta da duk wani abu dayasameki abaya ki daukeshi amatsayin kaddara sanan kigodema Allah and move on kema kifara makaranta kaman su Rayyana and Rahma, you are free now Fatima u can do anything you want, you have your life, so own it kitashi and be free you have three sisters already anan and let go off the past, now dayakamata kina farinciki karki bari emotions yarikeki na past dinki okay" yay maganan yana kallonta har lokacin tana nan yanda take batare datai motsi ba, gently yajanye hannunshi dagakan hannun nata yajuya yafita ahankali tareda rufomata kofa.
WASHEGARI!!!
Karfe takwas Granny tashiga dannamai kira awaya, kiran wayan yasa yabude ido da kyar danyagaji yana dawowa daga sallan asubahi yakoma bacci, wayan yajawo yakara a kunnenshi ahankali yace "Granny" cikeda Masifa dan tanada fama sanan bata tolerating nonsense tace "kasandai kai nida father ka muke jirako" ijiye wayan yayi da sauri yasauka kasa sake dauro wani sabon wanka yayi yafito ya shirya cikin wata ash shadda bugagga yadauki hula yakafa aka yasanya takalmi yafito yana rikeda car key dinshi datun asubahi yacema gateman dinsu ya wankemai.
Flat dinsu ya shiga yaga daga Ammi sai Granny su awajen da alamun sun gaka break harsun watse, gaidasu yayi, Ammi tace "kajeka dubata ta tashi amman bata kula kowaba tea kadai tasha" gyadama Ammi kai yayi yazo zai mota ya shafa fuskar kakan tashi yace "Smile now Granny" hararanshi tayi takalli Ammi dake musu murmushi tace "danki yagama rainani wlh" cikeda wasa Ammi tace "ba'a shiga tsakaninku, keda jikokinki mu namu ido" hararan Ammi tayi tace "ai dama bamuce ku sakaba" dariya Ammi tayi tace "mezakici da dara" ahankali tace "fruits nakesha darana, da daddare kuma tuwon accha zakimin da miyan kubewa danya" gyadamata kai Ammi tayi.
Ahankali tabude dakin datake ciki yashiga babu kowa ita kadaine dansun tafi makaranta su Rayyana, idanunta biyu tana kallon hannunta kawai tai lamo kaman mara lafiya, karasawa bakin gadon yayi yazauna ahankali, saikuma yadauki stethoscope dinshi dake gefen gadon ya sanya sanan yadubata, tareda cire drip din yamakala mata wani har lokacin hannunta take kallo ko motsi batayi da ido yay allurai cikin ruwan sanan ya tsaya jim yana kallonta saikuma ahankali ya tsugunna ta yanda fuskanshi zai dinga ganin kwayan idanunta, murya chan kasa yace "Hey Fatima" saikuma yay shiru ganin batabar kallon hannunta datake kalloba hakan yasa yadaura hannunshi ahankali kan inda take kallo ahannunta, ahankali yace "nasan you can hear me perfectly fine dan yanzu fine, and u can see me, I want you to know that all of us here will support you, you have a full family anan yan uwanki yarenki dazasu taimaka miki, kin dawo daya daga cikinmu, Baabarki is here as well am sure kinganta, just take your time process all this emotions ki manta da duk wani abu dayasameki abaya ki daukeshi amatsayin kaddara sanan kigodema Allah and move on kema kifara makaranta kaman su Rayyana and Rahma, you are free now Fatima u can do anything you want, you have your life, so own it kitashi and be free you have three sisters already anan and let go off the past, now dayakamata kina farinciki karki bari emotions yarikeki na past dinki okay" yay maganan yana kallonta har lokacin tana nan yanda take batare datai motsi ba, gently yajanye hannunshi dagakan hannun nata yajuya yafita ahankali tareda rufomata kofa.