← Book details Masifaffiyar Kauna Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 64 OF 104

Sashe 64

Masifaffiyar Kauna Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read

Ahankali ya ciro kanta daga kirjinshi tana wani irin kuka gently ya daura goshinshi kan nata, cikin muryan da only him da ita zasuji yace "I promise to protect you till my last breath Zaaara, I promise to stand by you harsai inda karfina yagaza, stop crying Jewel"
yay maganan awani irin hankali yakai hannayenshi two kan fuskarta batare daya raba goshinsu ba yana sharemata hawayen dake zubowa yana kallon idanunta dasukai jajir suka cika da hawaye itama tana kallonssanan gently kaman mai koyan abinda zaiyi yadaura lips dinshi kan nata dake rawa sosai sabida kukan datayi, awani irin hankali kaman karamin yaron dake koyan magana yace "I love you Jewel" sanan yay grabbing lips dinta ahankali ya shiga kissing yasauke hannunshi daga kan fuskarta yamata runfa gabaki daya da hannayenshi putting her inside him yana mata wani hadadden kiss dake dauke da sakonni taji zuciyanta na amsa, kamo tongue dinta yayi yana kissing din yana shafa bayanta, tun tana kuka samin kanta tayi da dena kukan dan wani irin natsuwa ne taji yana shiganta, yakai almost 15min kissing dinta yake sanan yasaki bakinta ahankali tareda saka kanta akirjinta ya kankameta yace "I got you for life, kome zai sameki yasemu tare I will always stand by you, support you and love you till my last breath" batasan mesaba samin kanta tayi da kara shiga jikinshi ta kankameshi sosai kaman someone is trying to kwace matashi daga hannunta, cigaba da shafamata baya yayi sai ijyan zuciya take saukewa ahaka daga ita harshi bacci ya kwashesu awurin da uban berayen nan da giza gizai da kwari dakomiba, kuma wani ikon Allah ko kwaro daya bai cijesu ba.

_Erotic Ideas group na matan aure zalla ne, group ne damuke program guda HUDU aduk sati, ranakun sune ALHAMIS, JUMMA'A ASABAR da LAHADI._

_Duk ranan Alhamis munayin program mai suna MARRIAGE LIFESTYLE, wato ZAMANTAKEWAN AURE, inda nakema mata lectures kan yanda ake zama da miji dakuma dabarun zama da miji, ranan jumma'a kuma muna program din damuke kirada TALK & HEAL wato yi magana ka warke, inda matan aure zasu gayamana matsalolin dasuke fuskanta agidajen mazajen su, zasu iya turamin ta pc idan basuson asansu nisainai forwarding group mu taimaka musu da shawarwari dakuma dabarun dazasubi su magance wanan matsalolin, sai ranan asabar shine ranan LECTURES, inda zan dauki darasi dake dauke da dombin ilimi abu wanda ya dace mata su iya dangane da aurensu, mu koya musu ayi magana akai sosai, sai ranan Lahadi zamuyi lectures akan ilimin daya danganci yanda zaki gamsar da mijinki sanan ki gamsar da kanki, kisaka mijinki ihu agado yana kururuwa yana sambatu, mukoyar dake yanda zakiyi spicing up sexlife dinki, and yanda zaki dinga rayuwa da mijinki kullum kaman sababbin aure._

_Idan kinason shiga wanan group din zaki turo 2000 to 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding naki a group din, wata daya ne group din, idan kinason ki cigaba da zama duk wata dubu dayane 1500 ne subscription, sababbin zuwa kuma new member zakiyi register is 2k ne, don karin bayani zaki iya tuntubata a number ta 07012181461_
M Shakur ❤️
7/5/21, 8:51 PM - My Mtn Number: 💫 _DISASTROUS LOVE_ 💫

_MASIFAFFIYAR KAUNA_

✍🏾M SHAKUR

EPISODE 5️⃣0️⃣

Wani irin taku da sahun da alamun tafiya na kafa daban daban dayakeji sama sama yasa ahankali yashiga bude idanunshi dasuke budunmai da kyar, kafin yabudesu tass jin dagaske alamun tafiyan mutane yakeji suna tahowa ta saitinsu kallonta yayi da sauri yaga sosai take kan jikinshi fuskanta nakan kirjinshi tana bacci sosai daga gani baccin ya shigeta yakuma mata dadi a fadadden kirjinshi daya albarkatu da taushi kaman gado, duko da kanshi yayi ahankali ya manna mata peck a goshi dan she looks damn cute yakara kankameta ajikinshi daidai lokacin mutanen sun iso wajen, wasu sababbin guards ne dabaima sansu ba suna zuwa wurin suka tsaya Ogansu wanda shine agaba yace da yarbanci "let's take them out" suka wani tura kofan dayasa ta firgita da sauri tadago kanta daga jikinshi da idanunta dake cikeda bacci ta kalleshi saikuma ta daga kanta ta kalli mutanen dasuka shigo saita fashe da kuka sosai tana kara kankameshi da kyau, guards biyar sukayi kansu zasu dauketa tashi Tobi yayi yasata abayanshi, cikeda girmamawa Babansu yace "Ooluwo ask us to bring her and you to the palace, allow us to do our Job Aremo" kankame bayanshi tayi itama tana kuka tana rokanshi karya bari atafi da ita, suka kara yo kansu Prince yashiga barar dasu, saida suka hadu gabaki dayansu suka rikeshi sanan aka fizgeta daga bayanshi aka suka wuce suka tafida ita shima suka rikeshi suka fitada shi har zuwa fadan, saida suka shiga fadan da kowa na mukarraban fada suka halatta dan tuni news yacika gari, aka cika fada makil sanan suka zubar dasu a falon da sauri Tobi yaje yasake saka kanta akirjinshi yana mata maganganun da babu wanda zai iyaji cikin kowa dake falon.

Wani irin kallo uban nashi kemai da Maman shi da yayyinshi, da Ayoka data kasa daina kuka numfashinta har sama sama yake sabida kishi da bakin ciki, Ooluwo ya girgiza kai sanan yaciro cowries dinshi yazuba akasa.
Chapter 64 · 0% Book details