Sashe 101
Masifaffiyar Kauna Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
_Dankuma magana da ita directly a watsapp zaku iya samunta ta hanyar danna wanan link din.👇_
https://wa.me/+2348160472711
_danyin Yosarin kaya awajenta da sallan nan, just chat her up_ https://wa.me/+2348160472711
7/20/21, 10:27 PM - My Mtn Number: 8ï¸âƒ£0ï¸âƒ£
Parking shima Imam yayi yafito rikeda ledan magungunan, da papers na test results dinta, ganin Mota dama yasa Tobi ya tsaya dan yadauka Dad ne yagaisa saisu shiga ciki tare dan babu wanda yasan da zuwanshi ganin Dr Imam yasa ahankali yacire glasses din idanunshi yana kokarin tuno inda yataba ganin this face hakan yasa yakasa motsi, karasowa Imam yayi ahankali yamikamai hannu yace "OluwaTobi" hannu Tobi yamikamai bakinshi na motsi trying to mention Imam name daya shigemai hakan yasa Imam yaydan murmushi yace "Dr Imam, you helped me with my bag back then at Lagos" "OMG!" Tobi yafadi surprisingly, saikuma with a very clean heart kawai ya rungumeshi yanda yaran yan gayu keyi yace "Hi Dr Imam, longest time, how have u been" karan buga abu dasukaji yasa dukansu suka juyo, Zarane take kokarin fasa window tafito sabida hango Tobi datayi, dasauri Tobi yakalleta saima yamanta da Imam yay wajen da sauri yace "Jewel"! Daidainan su Dad suka kamota tana ihu sosai hakan yasa yay hanyar shiga flat din Granny, Imam biyedashi, suna budewa su Rahma yagani da masu gadin gidan na tattare glasses da TV daya fashe yayi akasa, hakan yasa ya tsaya turus, Imam yawuce shi yay corridor, inda Granny ke tsaye tana kuka sosai, Mum na Ammi na lallashinta, dan haukan da Zara keyi yawuce tunani, Imam yawucesu yabude dakin datake ciki yashiga, ahankali yakarasa batare daya shiga corridor ba ya tsaya turus yana kallon Granny dake kuka sosai da kowana wajen, bude kofan da Imam yayi yasa yay ido hudu da Zara dake kallonshi da kwayan idanunta dayaga sun chanza mai tana ihu tana I will kill you Tobi! Yakasa motsi yakasa magana, yama kasa tunanin komi, ganin haka yasa Mum tabar Granny da Ammi tazo wajen Tobi tace "saukan yaushe inlaw" kasa bata amsa yayi, ahankali yace "whats wrong with My wife Mum"? Kafinma Mum tai magana sukaji anbude kofan Zara ne tafito da gudu tai kitchen Allah yasa anshare glasses din wajen da wlh taji ciwo akafa, wuka ta dauko tadawo tafito, tayo kan Tobi dayajuyo yazuba mata idanu, dasauri Mum dakowa sukai ihu zasu tareta Tobi yadaga musu hannu alamun sun barta, har gabanshi tazo tadaga wukan daidai tadaura a chest dinshi Imam yawani irin fizge, juyawa tayi ta kalli Imam saikuma tajuyo ta kalli Tobi ahauce, tace "I hate you Tobi! I hate anything that has to do with you, I am not going to marry you, I swear by Allah I will not leave or stay with you, bazan aureka ba, kuma wlh idan basu raba auren mu ba saina illata kowa nagidan nan, I hate you with passion OluwaTobi" cikin wata irin kalan murya datai rauni sosai yana kallon kwayan idanunta sa hatred din yake gani aciki yace "Jewel stop saying this words to me, it hurts, I love yo..........." bai karasa maganan ba tadaga hannu ta tsinkamai wani irin mahaukacin mari, jikake pau!!!!! Yakauda kanshi gefe, dakin akai tsit kowa mamaki ya cinyeshi, zabura Granny tayi tatashi tazo zatai magana yarike mata hannu yace "please Granny! This is an issue between me and my wife, don't interfere" sanan yajuyo ahankali ya kalli Zara dake zufa tako'ina tana kallonshi tana huci kaman macijiya, cikin muryan so da asalin tausasawa da sanyin murya dakuma lallabawa kaman bashita mara ba yace "have I wrong you Jewel? Why are you so angry Baby? What's the matter am here, your Tobi is here talk to me okay, Zaraaaa!!" Yakirata ahankali ataushashe kana ganin yanda yake mata zakasan bakaramin son yarinyar nan nakeba, ido acikin ido tace "I hate you, I don't want the marriage again, I want you out of my life, Divorce me, leave me alone or I will kill you wlh, I hate you Tobi, anytime I see you I will like ending you life, I hate you with passion" tai maganan hannunta narawa kaman ta shakeshi, jiyayi abuya tokaremishi wuya, ahankali yace "you hate me, your husband?" Wani tsawa tadakamai tace "don't ever call yourself my husband again, I hate you! Nace na tsaneka da duka raina, I hate you OluwaTobi, and i will never marry you" haba sharrrrr hawayen dayake rikewa yazubo, zaiyi magana da sauri Imam ya girgizamai kai saikuma yakama kafadarshi yay wajen dakin dashi yana share hawaye jikin kowa yay sanyi, side dinshi Imam yayi dashi yabude falo yashiga, sanan yazaunar da Tobi akan kujera dake share fuska da hannu dan hawaye sai zubomai suke shar shar shar, ahankali Imam yasa hannu yaciro handky yabashi, dagokai Tobi yayi yakarba murya chan kasa yace "thank you" sanan yashiga share fuskanshi Imam kuma yazauna, saida yaga yadan natsu yarage hawayen sanan yace "did you guys had any issue or quarrel ne"? Girgizamai kai yayi yabude baki zaiyi magana saiga wani hawayen, hakan yasa Imam yadaukekai da sauri, cikin muryanshi dake rawa sosai yace "we don't have any issue, the last time I spoke to her was yesterday datamin complain kanta naciwo ninama gayamata tace ta kwanta tai bacci tunda Granny tabata magana, I love Zara sosai, I can't even begin to imagine my life without her" yacigaba da share hawayen, danjim Tobi yayi sanan yaciro result din cikinta ahankali yace "I think you should know this before anyone else" dago jajayen idanunshi yayi ya kalli Imam da takardan dayake bashi, saikuma ahankali yasa hannu yakarba ganin sunan Zara akai, murmushi Imam yayi yace "Zara is 4 weeks pregnant" wani irin zaro ido yayi yakara kallon paper yatabbatae da hakane baisan lokacin dayayarda handky yafashe dawani irin kukan murna da dariya ba, sakawai yatashi yazo kujeran da Imam yake ya rungumeshi tsam tsam, yace "am going to be a father Omg, is that what you just say Dr? Zara is pregnant with My child" saikuka da dariya, abinma yabama Imam mamaki, from what he see koshi baijin yanama Zara son da wanan yaron yarbawan kema yarinyar nanba.
Tashi yayi yace "lemme go and give her drugs with injection she need rest" yana murmushi yabishi da kallo yafita. Har dare suna gidan Zara hauka take sosai, kowa rashin kunya tamai, sai wajajen 9 yamata alluran bacci tayi sanan Imam ya shigo da Tobi, Abba ya tambayeshi akwai wani abune yace babu, anyi bincike babu abinda yahadasu, Ammi tanisa tace "nifa nagoyi bayan abinda Granny tace, Allah aljanu sun shafeta a makaranta ne gaskiya asan abinda za'ayi" jim Abba yayi yace "shikenan gobe zanje gidan zuma na dauko malam yazo yamata rukiya" ahaka akai na'am da xancen, akai akai da Tobi yatafi yace anan zai kwana, babu yanda zasuyi haka suka barshi sunga surukin zamani, abangaren Imam ya kwana, tun Imam na avoiding nashi harya sakemai sosai dan yasan baisan komi kan son dayama Zara ba.
https://wa.me/+2348160472711
_danyin Yosarin kaya awajenta da sallan nan, just chat her up_ https://wa.me/+2348160472711
7/20/21, 10:27 PM - My Mtn Number: 8ï¸âƒ£0ï¸âƒ£
Parking shima Imam yayi yafito rikeda ledan magungunan, da papers na test results dinta, ganin Mota dama yasa Tobi ya tsaya dan yadauka Dad ne yagaisa saisu shiga ciki tare dan babu wanda yasan da zuwanshi ganin Dr Imam yasa ahankali yacire glasses din idanunshi yana kokarin tuno inda yataba ganin this face hakan yasa yakasa motsi, karasowa Imam yayi ahankali yamikamai hannu yace "OluwaTobi" hannu Tobi yamikamai bakinshi na motsi trying to mention Imam name daya shigemai hakan yasa Imam yaydan murmushi yace "Dr Imam, you helped me with my bag back then at Lagos" "OMG!" Tobi yafadi surprisingly, saikuma with a very clean heart kawai ya rungumeshi yanda yaran yan gayu keyi yace "Hi Dr Imam, longest time, how have u been" karan buga abu dasukaji yasa dukansu suka juyo, Zarane take kokarin fasa window tafito sabida hango Tobi datayi, dasauri Tobi yakalleta saima yamanta da Imam yay wajen da sauri yace "Jewel"! Daidainan su Dad suka kamota tana ihu sosai hakan yasa yay hanyar shiga flat din Granny, Imam biyedashi, suna budewa su Rahma yagani da masu gadin gidan na tattare glasses da TV daya fashe yayi akasa, hakan yasa ya tsaya turus, Imam yawuce shi yay corridor, inda Granny ke tsaye tana kuka sosai, Mum na Ammi na lallashinta, dan haukan da Zara keyi yawuce tunani, Imam yawucesu yabude dakin datake ciki yashiga, ahankali yakarasa batare daya shiga corridor ba ya tsaya turus yana kallon Granny dake kuka sosai da kowana wajen, bude kofan da Imam yayi yasa yay ido hudu da Zara dake kallonshi da kwayan idanunta dayaga sun chanza mai tana ihu tana I will kill you Tobi! Yakasa motsi yakasa magana, yama kasa tunanin komi, ganin haka yasa Mum tabar Granny da Ammi tazo wajen Tobi tace "saukan yaushe inlaw" kasa bata amsa yayi, ahankali yace "whats wrong with My wife Mum"? Kafinma Mum tai magana sukaji anbude kofan Zara ne tafito da gudu tai kitchen Allah yasa anshare glasses din wajen da wlh taji ciwo akafa, wuka ta dauko tadawo tafito, tayo kan Tobi dayajuyo yazuba mata idanu, dasauri Mum dakowa sukai ihu zasu tareta Tobi yadaga musu hannu alamun sun barta, har gabanshi tazo tadaga wukan daidai tadaura a chest dinshi Imam yawani irin fizge, juyawa tayi ta kalli Imam saikuma tajuyo ta kalli Tobi ahauce, tace "I hate you Tobi! I hate anything that has to do with you, I am not going to marry you, I swear by Allah I will not leave or stay with you, bazan aureka ba, kuma wlh idan basu raba auren mu ba saina illata kowa nagidan nan, I hate you with passion OluwaTobi" cikin wata irin kalan murya datai rauni sosai yana kallon kwayan idanunta sa hatred din yake gani aciki yace "Jewel stop saying this words to me, it hurts, I love yo..........." bai karasa maganan ba tadaga hannu ta tsinkamai wani irin mahaukacin mari, jikake pau!!!!! Yakauda kanshi gefe, dakin akai tsit kowa mamaki ya cinyeshi, zabura Granny tayi tatashi tazo zatai magana yarike mata hannu yace "please Granny! This is an issue between me and my wife, don't interfere" sanan yajuyo ahankali ya kalli Zara dake zufa tako'ina tana kallonshi tana huci kaman macijiya, cikin muryan so da asalin tausasawa da sanyin murya dakuma lallabawa kaman bashita mara ba yace "have I wrong you Jewel? Why are you so angry Baby? What's the matter am here, your Tobi is here talk to me okay, Zaraaaa!!" Yakirata ahankali ataushashe kana ganin yanda yake mata zakasan bakaramin son yarinyar nan nakeba, ido acikin ido tace "I hate you, I don't want the marriage again, I want you out of my life, Divorce me, leave me alone or I will kill you wlh, I hate you Tobi, anytime I see you I will like ending you life, I hate you with passion" tai maganan hannunta narawa kaman ta shakeshi, jiyayi abuya tokaremishi wuya, ahankali yace "you hate me, your husband?" Wani tsawa tadakamai tace "don't ever call yourself my husband again, I hate you! Nace na tsaneka da duka raina, I hate you OluwaTobi, and i will never marry you" haba sharrrrr hawayen dayake rikewa yazubo, zaiyi magana da sauri Imam ya girgizamai kai saikuma yakama kafadarshi yay wajen dakin dashi yana share hawaye jikin kowa yay sanyi, side dinshi Imam yayi dashi yabude falo yashiga, sanan yazaunar da Tobi akan kujera dake share fuska da hannu dan hawaye sai zubomai suke shar shar shar, ahankali Imam yasa hannu yaciro handky yabashi, dagokai Tobi yayi yakarba murya chan kasa yace "thank you" sanan yashiga share fuskanshi Imam kuma yazauna, saida yaga yadan natsu yarage hawayen sanan yace "did you guys had any issue or quarrel ne"? Girgizamai kai yayi yabude baki zaiyi magana saiga wani hawayen, hakan yasa Imam yadaukekai da sauri, cikin muryanshi dake rawa sosai yace "we don't have any issue, the last time I spoke to her was yesterday datamin complain kanta naciwo ninama gayamata tace ta kwanta tai bacci tunda Granny tabata magana, I love Zara sosai, I can't even begin to imagine my life without her" yacigaba da share hawayen, danjim Tobi yayi sanan yaciro result din cikinta ahankali yace "I think you should know this before anyone else" dago jajayen idanunshi yayi ya kalli Imam da takardan dayake bashi, saikuma ahankali yasa hannu yakarba ganin sunan Zara akai, murmushi Imam yayi yace "Zara is 4 weeks pregnant" wani irin zaro ido yayi yakara kallon paper yatabbatae da hakane baisan lokacin dayayarda handky yafashe dawani irin kukan murna da dariya ba, sakawai yatashi yazo kujeran da Imam yake ya rungumeshi tsam tsam, yace "am going to be a father Omg, is that what you just say Dr? Zara is pregnant with My child" saikuka da dariya, abinma yabama Imam mamaki, from what he see koshi baijin yanama Zara son da wanan yaron yarbawan kema yarinyar nanba.
Tashi yayi yace "lemme go and give her drugs with injection she need rest" yana murmushi yabishi da kallo yafita. Har dare suna gidan Zara hauka take sosai, kowa rashin kunya tamai, sai wajajen 9 yamata alluran bacci tayi sanan Imam ya shigo da Tobi, Abba ya tambayeshi akwai wani abune yace babu, anyi bincike babu abinda yahadasu, Ammi tanisa tace "nifa nagoyi bayan abinda Granny tace, Allah aljanu sun shafeta a makaranta ne gaskiya asan abinda za'ayi" jim Abba yayi yace "shikenan gobe zanje gidan zuma na dauko malam yazo yamata rukiya" ahaka akai na'am da xancen, akai akai da Tobi yatafi yace anan zai kwana, babu yanda zasuyi haka suka barshi sunga surukin zamani, abangaren Imam ya kwana, tun Imam na avoiding nashi harya sakemai sosai dan yasan baisan komi kan son dayama Zara ba.