Sashe 65
Haske Biyu Complete Hausa Novel · about 7 min read
a hankali ya kai hannu ya goge hawayen shi ya na cewa " wannan shi ne son da ki ke yi mata ? na san ke ce ki ka kira Ali ki ka ce mishi kar ya bar Safa ta tafi ganin Aryan , burin ki ya cika , ba ta je ganin shi ba , yanzu haka maganar da na ke miki ta na cikin kassa tare da uncle Abdoul Karim , za ki iya cin moriyar dukiyar ta ta bar miki , kuma ki saurare ni , wlh sai Allah ya fidda mata hakin ta abun da ku ka yi mata , na bar ki lafiya , Snoopy let's go ! "
ya na gama fadar haka ya juya ya fice parlourn ya bar ta nan tsaye ta yi sumar tsaye
a hankali hawaye su ka fara zubo mata ta na girgiza kai ta na fadin " no , no , no , Safata ba ta mutu ba , ba ta mutu ba , Ali why za ka min haka ? na shiga uku yau ni Aziza ? " ta na gama fadar haka ta saki kuka kamar wata karamar yarinya ta daura hannayan ta biyu a kai
bangaran Sami kuma ya na fitowa gidan su Assad ya shiga
bakin shi da sallama ya shigo parlourn gidan , nan ya tardo Sohan rungume da Rahaf da ke ta faman kuka
sun ji shigowar Sami , amma ba su ce mishi komai ba
shi ma bai kawo komai a ranshi ba , ya cewa Sohan " please ku shirya kayan ku , za ku koma RUSSIA cikin daren nan , sannan wannan sunnan shi Snoopy , abokin Safa ne tare da shi za ku tafi "
ya na gama fadar haka ya juya ya kali Snoopy da ke bayan shi ya ce " Snoopy , tare da su za ka tafi , kar ka damu ba abun da ya samu momyn ka , yanzu haka ta na cen ta na jiran ka "
wani haushi mai karfi Snoopy ya yi jin an ce Safa ta na jiran shi
da gudu ya nufi stair ya Haye , ya tafi wajen Rex
Sami na ganin Haka ya juya ya fice parlourn ya shiga motar shi ya bar gidan ya koma Hospital wajen su Musadeeq
▪AFTER SOME HOURS
▪KUJE PRISON ( ABUJA )
zaune Sami ya ke cikin dakin da a ke kawo ziyara ya na jiran Marwan
ya dauki wajen good ten minutes a haka kafin Marwan ya shigo dakin babu ko sallama , ya yi tsaye waje guda idanun shi sun koma jazir
a hankali ya bude baki Muryar shi har ta shake ya ce wa Sami " where is Safa ? "
wani dan karamin murmushi Sami ya sakin mishi kafin ya ce " don't worry , yanzu haka da ga airport na ke , sun koma RUSSIA tare da ahalin Assad "
wata irin nanauyar ajiyar zuciya Marwan ya sauke cikin zuciyar shi ya na godewa Allah da babu abun da ya samu kanwar shi
a hankali ya karaso cikin dakin ya janyo chair ya zauna ya na kallon Sami
cikin nitsuwa Sami ya shiga ba shi labarin abun da ya faru bayan fitar shi da ga nan sannan ya bashi labarin Jana'izar Amar da a ka yi da kuma auren Assad da Safa bisa umarni Amar , da komawar su RUSSIA sannan ya daura da cewa " yanzu haka maganar da na ke maka da Aziza da shi Ali duk sun dauka Safa ta mutu "
Sami na gama rufe bakin shi Marwan ya bushe da wata shegiyar dariya har da lumshe idanun ya na dafe ciki
a rude Sami ke kallon shi , ya fada mishi rasuwar abokin shi ya kuma zai yi irin wannan dariyar ko dai ya zauce ?
Marwan kuwa , sai da ya tsagaita dariyar shi sannan ya ce " Sami , tun farko Ali fushin damusa ya ke gani , yanzu kuma zai ga fushin Lion , sarkin dawa , Sami , mutuwa ce kadai za ta raba Assad da Ali , in har ya dawo cikin hayacin shi ya samu labarin cewa shi ne ya kashe Amar wlh ko da yakin duniya na uku za a yi a Nigeria sai Assad ya yi wa Ali kisan wulakancin da ya yi wa Amar dan duk duniya babu abun da Assad ya tsana fiye da a taba dan uwan shi Amar , in da farko da ni ya ke yakin , yanzu kuma zai san me a ke kira da yaki dan Assad ba zai kyale shi ba " ya kai karshen ya na wata yar karamar dariya
wani dan karamin tsaki Sami ya yi kafin ya ce " kai ina ce maka , Amar ya mutu , Safa ta yi amnesia , an kuma aura mata aure da Assad kai ka samu damar yin dariya "
" to me ka ke so na yi in ba dariya , Safa ta yi amnesia ba laifi za ta dawo cikin hayacin ta , batun auren ta da Assad kuma shi ma ba laifi dan ni dama tun kafin ta mallaki hankalin kan ta na bawa Assad auren ta saboda tun ta na karama ya ke son ta , kawai dai yanzu ne da ya ji labarin Amar ya na son ta ya sa ya hakura ya bar wa Amar , zancen Mutuwar Amar kuma ba zan maka karya ba , na ji zafin haka , Ko da mu ke RUSSIA duk cikin mu Amar ya fi kyakyawar zuciya , ga shi yanzu ya mutu a kan fadan da ba nashi ba , gaskiya ban ji dadin haka ba " ya kai karshen cikin raunin murya
" ni ma ban ji dadin haka ba , na san irin son da Safa ke yi mishi yanzu a ka ce ba ya nan na san zuciyar ta za ta karaya , sun yi mishi kisan wulakancin da ko dabba ba za a a iya yi mata hakan ba , Aryan , Acid fa su ka watsa mishi a fuska , duk rabin fuskar shi sai da ya kone , amma kuma ba su kyale shi ba , ni kai na sai da zuciya ta ta karaya lokacin da na gan shi cikin wannan halin , amma wani abun mamaki sai da na kai su har likita , ya yi wa doctor magana a kan a sakawa Assad zuciyar shi , ya yi wa Uncle Musadeeq letter har biyu amma kuma bai mutu ba , kenan ba dan an cire mishi zuciyar shi ba , Assad ne yanzu zai mutu " Sami ya fada cikin sanyin murya da allamun abun da ya faru ya taba mishi zuciya
wani cool murmushi Marwan ya saki kafin ya ce " ba abun da Amar ba zai iya yi ba a kan Assad , haka zalika ba abun da Assad ba zai iya yi ba saboda Amar , haka su ka tasso , ina fatan ko a ina ya ke yanzu Allah ya sa ya huta , Zan yi kewar ka aboki na " ya fada kamar zai yi kuka
murmushi mai dan sauti Sami ya yi kafin ya ce " Batun fitar da ga nan kuma fa ? "
shi ma murmushi mai dan sauti ya yi kafin ya ce " tunda Puppy ba ta cikin hatsari a yanzu , kawai ka fitar da ni da ga nan "
wani kyawatencen murmushi Sami ya saki ya na fadin " are you sure ? you are ready ? ka shirya fada da Ali ? "
wani dan karamin murmushi geffen fuska Marwan ya saki kafin ya ce " na tambaye ka wani abu ? "
gyada mishi kai kawai Sami ya yi allamun eh
sai da ya dan jinkirta kafin ya ce " me ya sa ka ke goyon baya na , Ali fa mahaifin ka ne amma ka ke taimaka min na dauki fansa a kan shi "
wani dan karamin murmushi Sami ya yi kafin ya ce " tabbas Ali shi ya haife ni , amma ba zan rufe ido ya cutar da mutane , ina goyon bayan ka saboda kai dan uwa na ne , kuma har ga Allah ban ji dadin abun da ya yi wa uncle Abdoul Karim ba , zan iya fada maka wani labari da ba ka san da shi ba ? "
cikin rudu Marwan ya ce mishi " wane labari kuma ? "
dan jinkirtawa Sami ya yi kafin ya ce " kafin mahaifiya ta ta rasu , ta fada min dalilin da ya sa Ali ya kashe Uncle Abdoul Karim , ba komai ba ne face Twinkle "
" momy ? " Marwan ya katse shi , ya na dan zaro idanu
ya na gama fadar haka ya juya ya fice parlourn ya bar ta nan tsaye ta yi sumar tsaye
a hankali hawaye su ka fara zubo mata ta na girgiza kai ta na fadin " no , no , no , Safata ba ta mutu ba , ba ta mutu ba , Ali why za ka min haka ? na shiga uku yau ni Aziza ? " ta na gama fadar haka ta saki kuka kamar wata karamar yarinya ta daura hannayan ta biyu a kai
bangaran Sami kuma ya na fitowa gidan su Assad ya shiga
bakin shi da sallama ya shigo parlourn gidan , nan ya tardo Sohan rungume da Rahaf da ke ta faman kuka
sun ji shigowar Sami , amma ba su ce mishi komai ba
shi ma bai kawo komai a ranshi ba , ya cewa Sohan " please ku shirya kayan ku , za ku koma RUSSIA cikin daren nan , sannan wannan sunnan shi Snoopy , abokin Safa ne tare da shi za ku tafi "
ya na gama fadar haka ya juya ya kali Snoopy da ke bayan shi ya ce " Snoopy , tare da su za ka tafi , kar ka damu ba abun da ya samu momyn ka , yanzu haka ta na cen ta na jiran ka "
wani haushi mai karfi Snoopy ya yi jin an ce Safa ta na jiran shi
da gudu ya nufi stair ya Haye , ya tafi wajen Rex
Sami na ganin Haka ya juya ya fice parlourn ya shiga motar shi ya bar gidan ya koma Hospital wajen su Musadeeq
▪AFTER SOME HOURS
▪KUJE PRISON ( ABUJA )
zaune Sami ya ke cikin dakin da a ke kawo ziyara ya na jiran Marwan
ya dauki wajen good ten minutes a haka kafin Marwan ya shigo dakin babu ko sallama , ya yi tsaye waje guda idanun shi sun koma jazir
a hankali ya bude baki Muryar shi har ta shake ya ce wa Sami " where is Safa ? "
wani dan karamin murmushi Sami ya sakin mishi kafin ya ce " don't worry , yanzu haka da ga airport na ke , sun koma RUSSIA tare da ahalin Assad "
wata irin nanauyar ajiyar zuciya Marwan ya sauke cikin zuciyar shi ya na godewa Allah da babu abun da ya samu kanwar shi
a hankali ya karaso cikin dakin ya janyo chair ya zauna ya na kallon Sami
cikin nitsuwa Sami ya shiga ba shi labarin abun da ya faru bayan fitar shi da ga nan sannan ya bashi labarin Jana'izar Amar da a ka yi da kuma auren Assad da Safa bisa umarni Amar , da komawar su RUSSIA sannan ya daura da cewa " yanzu haka maganar da na ke maka da Aziza da shi Ali duk sun dauka Safa ta mutu "
Sami na gama rufe bakin shi Marwan ya bushe da wata shegiyar dariya har da lumshe idanun ya na dafe ciki
a rude Sami ke kallon shi , ya fada mishi rasuwar abokin shi ya kuma zai yi irin wannan dariyar ko dai ya zauce ?
Marwan kuwa , sai da ya tsagaita dariyar shi sannan ya ce " Sami , tun farko Ali fushin damusa ya ke gani , yanzu kuma zai ga fushin Lion , sarkin dawa , Sami , mutuwa ce kadai za ta raba Assad da Ali , in har ya dawo cikin hayacin shi ya samu labarin cewa shi ne ya kashe Amar wlh ko da yakin duniya na uku za a yi a Nigeria sai Assad ya yi wa Ali kisan wulakancin da ya yi wa Amar dan duk duniya babu abun da Assad ya tsana fiye da a taba dan uwan shi Amar , in da farko da ni ya ke yakin , yanzu kuma zai san me a ke kira da yaki dan Assad ba zai kyale shi ba " ya kai karshen ya na wata yar karamar dariya
wani dan karamin tsaki Sami ya yi kafin ya ce " kai ina ce maka , Amar ya mutu , Safa ta yi amnesia , an kuma aura mata aure da Assad kai ka samu damar yin dariya "
" to me ka ke so na yi in ba dariya , Safa ta yi amnesia ba laifi za ta dawo cikin hayacin ta , batun auren ta da Assad kuma shi ma ba laifi dan ni dama tun kafin ta mallaki hankalin kan ta na bawa Assad auren ta saboda tun ta na karama ya ke son ta , kawai dai yanzu ne da ya ji labarin Amar ya na son ta ya sa ya hakura ya bar wa Amar , zancen Mutuwar Amar kuma ba zan maka karya ba , na ji zafin haka , Ko da mu ke RUSSIA duk cikin mu Amar ya fi kyakyawar zuciya , ga shi yanzu ya mutu a kan fadan da ba nashi ba , gaskiya ban ji dadin haka ba " ya kai karshen cikin raunin murya
" ni ma ban ji dadin haka ba , na san irin son da Safa ke yi mishi yanzu a ka ce ba ya nan na san zuciyar ta za ta karaya , sun yi mishi kisan wulakancin da ko dabba ba za a a iya yi mata hakan ba , Aryan , Acid fa su ka watsa mishi a fuska , duk rabin fuskar shi sai da ya kone , amma kuma ba su kyale shi ba , ni kai na sai da zuciya ta ta karaya lokacin da na gan shi cikin wannan halin , amma wani abun mamaki sai da na kai su har likita , ya yi wa doctor magana a kan a sakawa Assad zuciyar shi , ya yi wa Uncle Musadeeq letter har biyu amma kuma bai mutu ba , kenan ba dan an cire mishi zuciyar shi ba , Assad ne yanzu zai mutu " Sami ya fada cikin sanyin murya da allamun abun da ya faru ya taba mishi zuciya
wani cool murmushi Marwan ya saki kafin ya ce " ba abun da Amar ba zai iya yi ba a kan Assad , haka zalika ba abun da Assad ba zai iya yi ba saboda Amar , haka su ka tasso , ina fatan ko a ina ya ke yanzu Allah ya sa ya huta , Zan yi kewar ka aboki na " ya fada kamar zai yi kuka
murmushi mai dan sauti Sami ya yi kafin ya ce " Batun fitar da ga nan kuma fa ? "
shi ma murmushi mai dan sauti ya yi kafin ya ce " tunda Puppy ba ta cikin hatsari a yanzu , kawai ka fitar da ni da ga nan "
wani kyawatencen murmushi Sami ya saki ya na fadin " are you sure ? you are ready ? ka shirya fada da Ali ? "
wani dan karamin murmushi geffen fuska Marwan ya saki kafin ya ce " na tambaye ka wani abu ? "
gyada mishi kai kawai Sami ya yi allamun eh
sai da ya dan jinkirta kafin ya ce " me ya sa ka ke goyon baya na , Ali fa mahaifin ka ne amma ka ke taimaka min na dauki fansa a kan shi "
wani dan karamin murmushi Sami ya yi kafin ya ce " tabbas Ali shi ya haife ni , amma ba zan rufe ido ya cutar da mutane , ina goyon bayan ka saboda kai dan uwa na ne , kuma har ga Allah ban ji dadin abun da ya yi wa uncle Abdoul Karim ba , zan iya fada maka wani labari da ba ka san da shi ba ? "
cikin rudu Marwan ya ce mishi " wane labari kuma ? "
dan jinkirtawa Sami ya yi kafin ya ce " kafin mahaifiya ta ta rasu , ta fada min dalilin da ya sa Ali ya kashe Uncle Abdoul Karim , ba komai ba ne face Twinkle "
" momy ? " Marwan ya katse shi , ya na dan zaro idanu