Sashe 42
Haske Biyu Complete Hausa Novel · about 8 min read
" dakata ina son na Kamala da case din his excellency tukunna "
" why ? Minene hadin mu da shi , ba shi ba mu ka zo nema , kuma he is die "
" mu ba da hadi da shi amma ita ai ta na da hadi da shi dole sai mun Kamala da case din his excellency za mu gano in da Aryan ya ke " Assad ta fada ya na nuna Safa da ke konce bayan Amar
Juyawa Amar ya yi ya kali Safa kafin ya juyo ya kali Assad cike da rudu ya ce " ban gane abun da ka ke nufi "
" Amar , wannan yarinyar fa ba ta da katin yan kassa , ba ta da Birth certificate , ba ta da nationality , duk wani paper da zai shaidi mutun wanene , yarinyar nan ba ta da shi , har gidan su na je na yi bincike ko na samu birth certificate din ta , amma ba abun da na samu , ko register university din da ta ke da sunnan Safa kadai a ka yi shi , sannan ba su ajiye documents go guda na ta ba lokacin register "
" do you mean ba ta da asali ne or what ? " Amar ya fada dan shi bai san inda zancen Assad ya nufa
Mikewa tsaye Assad ya yi ya na fadin " lokacin sallat ya yi tashi ka je ka yi " ya fada ya na takawa zai bar dakin
Da sauri Amar ya tare shi ya na fadin " Assad please ka ida maganar ka mana , tun da har ya shafe ta ni ma ya shafe ni "
" Amar , idan ba za ka manta ba , ka taba tambayar ta dalilin da ya sa ta ke son aikin jarida , za ka iya fadamin amsar da ta ba ka "
Shiru Amar ya yi ya na kauda kai gefe
Dan karamin tsaki ya ja kafin ya dawo da kallon shi kan Assad
Ya na shirin magana Assad ya riga shi cewa " ka manta ko , bari in tuno ma , cewa ta yi akwai wani kuduri da ta taso da shi cikin zuciyar ta , kuma ta wannan hanyar ce kawai za ta iya banyanar da gaskiyar da a ka bunne , ta haka ne kawai za ta iya wanke sunnan wanda a ka bata , ko ba haka ba ne "
Gyada mishi kai Amar ya yi ya na fadin " eh , eh haka ta fada , and ? "
" she means ta na son ta wanke sunan mahaifin ta da dan uwan ta da a ka bata , Gaskiyar su da a ka bunne , dalilin da ya sa ba ta da wani papers , saboda ita ce Puppy , D'iyar his excellency , Little sister din Aryan Abdoul Karim , Aryan Abdoul Karim din mu , in har abun da na fada maka da gaske ne to tabass ta san inda Aryan ya ke "
Da sauri Amar ya katse shi da cewa " Wait , amma da farko ce min ka yi Aryan din da mu ka sani ba shi ba ne yaron his excellency "
Daura hannun shi Assad ya yi saman shoulder din Amar ya ce " ba ka anfani da kwakwolwar ka , shi ya sa na ce ka je ka yi sallat " ya na gama fadar haka ya dauke hannun shi ya raba ta gefe ya ficewar shi
Ya bar Amar nan tsaye sai kurawa Safa idanu ya ke , ya ma rasa abun da zai ce
Sai da ya dauki wajen good ten minutes a haka kafin ya juya ya fice dakin ya janyo mata door din
* ABUJA ( GIDAN SU TWINKLE )
" Daddy , wlh gaban idon mu ya ke kiran ta da baby " Raïssa ta ke fada cike da fushi , ta na zaune saman sofa sai yamutse fuska ta ke yi
Gyara zama Daddy ya yi , ya na shirin magana Twinkle ta riga shi cewa " Raïssa , zan fada muku gaskia , da ke da Daddyn ki , ba ku da haki a kan Amar , ko shi Daddy ba shi da ikon aurar da Amar , ba shi da ikon zabawa Amar matar da zai aura , ko shi ya bude baki ya ce ya na son auren ki ? "
Wani mugun kallo Raïssa ta wurga mata ta na fadin " dole ki ce hakan saboda ya na tare da wacen sakarar d'iyar ta ki "
[14/09 à 23:24] MEERAH 🪷🩷:
💫🥀 HASKE BIYU 🥀💫
( YAR JARIDA )
( A heart touching love story & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH 🕊👑❤
【THE ROYALTY LOVE 🕊❤⚘】
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 : FREE BOOK
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ : PAID BOOK
TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP COMMENTS SECTION
👇👇👇👇👇👇👇
https://chat.whatsapp.com/LepRstkGv3sDf8Jj4Gm054
DOMIN SAMUN BOOK DI NA DA GA FARKO ZA KU IYA ADDING CHANEL DI NA TA WANNAN LINK
👇👇👇👇👇👇
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
PAGE 22 🥀 ❤
Mikewa tsaye Twinkle ta yi ba ta ce mata komai ba ta Haye stair ta kyale su cikin parlourn
Da hararra Raïssa ta raka ta har sai da ta Haye sannan ta ja tsaki ta ce " aikin banza wlh sai na yi maganin ki cikin gidan nan "
" ke Raïssa ba na son shirme , wannan ba mahaifiyar ki ba ce , sannan ke da kan ki , ki ka ce ba ki son shi da farko , ni dama ban yi wa mahaifin shi maganar ba , dan haka gwara ki fida shi da ga cikin ran ki , tun da shi ma ba son ki ya ke ba " Daddy ya fada , da ga haka ya mike ya bi bayan matar shi
Shiru Raïssa ta yi ta na kallon shi har sai da ya bacewa ganin ta sannan ta kauda kai gefe ta na tsaki
Ta na shirin magana Noor ta sauko stair , ta na tafe ta na wakar ta , ta na latsa wayar ta , a haka ta karaso cikin parlourn ta zauna saman sofar da ke fuskantar ta Raïssa ba tare da ta sani ba
" ke Noor " ta fada cike da umarni
Slowly Noor ta dago kan ta ta kali Raïssa ta daga mata gera allamun minene
" ba na son shirme , ba ki iya sallama in kin shigo waje ba "
Dan karamin murmushi Noor ta yi kafin ta ce " Raïssa ki ba ni lafiya , kin ga ban yi miki magana ba , kawai ki na son ki sauke haushin ki sama na , to wlh ba ki isa ba "
" ke Noor yanzu ni za ki fadawa haka "
" eh na fada me ki ka isa ki yi min , kin san Allah ina ganin girman ki cikin gidan nan , tun kafin ya Zube ki fita da ga harka ta , in ba haka ba za a yi kayan kunya , kin dauka ban san rashin mutuncin da ki ke yi wa momy na ba , wlh saboda Daddy ne kadai na ke kyale ki ba ka dan haka ba , sai dai a fitar da gawar ki cikin gidan nan " Ta na gama fadar haka ta mike tsaye ta na tsaki ta juya ta Haye stair ta bar Raïssa nan sai cika ta ke ta na batsewa
Sai da ta bar wajen sannan Raïssa ta dauki wayar ta , ta shiga latsawa
Da ga haka ta kai wayar a kunne babu ko sallama ta ce " ka samo min abun da na ce maka ? "
Shiru ta yi ta na sauraron wanda su ke waya da shi
Cen kuma sai ta ce " ka ga malam , ni ban tambaye ka ba in ta na da kyau ko ba ta kyau abun da na tambaye ka kawai za ka samo min , ko nawa ne zan biya ka , wlh na ba ka nan da kwana biyu " ta na gama fadar haka ta katse kiran ta ajiye wayar geffen ta
A hankali ta dago kai ta kali Stair sannan ta saki wani makirin murmushi ta ce " sai na yi maganin ki cikin gidan nan , ki jira ki gani yar iska kawai , duk iya iskancin ki na dame shi na shanye za ki san assalin wacece ni "
Bari na leko mana Twinkle mu gani
Bayan ta Haye stair kai tsaye part din ta ta wuce , ta na shiga ta yi zaman ta a parlour ta dauki remote ta kunna Tv , dama ita ba ma'abociyar hayaniya ba ce kullum ta na cikin part din ta sai in Daddy ya zo sun sauko a tare
Ta na haka Daddy ya turo kofar dakin ya na sallama
Ba tare da ta juyo ta kaleshi ba ta amsa mishi sallamar shi kassa kassa
Cikin parlourn ya karaso ya zauna geffen ta cikin sanyi murya ya ce " lafiya ki ka taho nan , wai me ya sa ba ki son zama tare da yaran nan ne "
Dan karamin murmushi ta yi kafin ta ce " tsawon shekara 13 kennan ina zaune cikin gidan nan , babu wanda ya taba bude baki ya yi min gaisuwar mutunci bayan Sami , kuma a haka ka ke son na zaune da su "
Hannu ya kai ya riko nata ya na fadin " ki yi hakuri kin ji , nan gaba komai zai zo karshe "
" tabass komai zai zo karshe " ta fada cikin zuciyar ta
" why ? Minene hadin mu da shi , ba shi ba mu ka zo nema , kuma he is die "
" mu ba da hadi da shi amma ita ai ta na da hadi da shi dole sai mun Kamala da case din his excellency za mu gano in da Aryan ya ke " Assad ta fada ya na nuna Safa da ke konce bayan Amar
Juyawa Amar ya yi ya kali Safa kafin ya juyo ya kali Assad cike da rudu ya ce " ban gane abun da ka ke nufi "
" Amar , wannan yarinyar fa ba ta da katin yan kassa , ba ta da Birth certificate , ba ta da nationality , duk wani paper da zai shaidi mutun wanene , yarinyar nan ba ta da shi , har gidan su na je na yi bincike ko na samu birth certificate din ta , amma ba abun da na samu , ko register university din da ta ke da sunnan Safa kadai a ka yi shi , sannan ba su ajiye documents go guda na ta ba lokacin register "
" do you mean ba ta da asali ne or what ? " Amar ya fada dan shi bai san inda zancen Assad ya nufa
Mikewa tsaye Assad ya yi ya na fadin " lokacin sallat ya yi tashi ka je ka yi " ya fada ya na takawa zai bar dakin
Da sauri Amar ya tare shi ya na fadin " Assad please ka ida maganar ka mana , tun da har ya shafe ta ni ma ya shafe ni "
" Amar , idan ba za ka manta ba , ka taba tambayar ta dalilin da ya sa ta ke son aikin jarida , za ka iya fadamin amsar da ta ba ka "
Shiru Amar ya yi ya na kauda kai gefe
Dan karamin tsaki ya ja kafin ya dawo da kallon shi kan Assad
Ya na shirin magana Assad ya riga shi cewa " ka manta ko , bari in tuno ma , cewa ta yi akwai wani kuduri da ta taso da shi cikin zuciyar ta , kuma ta wannan hanyar ce kawai za ta iya banyanar da gaskiyar da a ka bunne , ta haka ne kawai za ta iya wanke sunnan wanda a ka bata , ko ba haka ba ne "
Gyada mishi kai Amar ya yi ya na fadin " eh , eh haka ta fada , and ? "
" she means ta na son ta wanke sunan mahaifin ta da dan uwan ta da a ka bata , Gaskiyar su da a ka bunne , dalilin da ya sa ba ta da wani papers , saboda ita ce Puppy , D'iyar his excellency , Little sister din Aryan Abdoul Karim , Aryan Abdoul Karim din mu , in har abun da na fada maka da gaske ne to tabass ta san inda Aryan ya ke "
Da sauri Amar ya katse shi da cewa " Wait , amma da farko ce min ka yi Aryan din da mu ka sani ba shi ba ne yaron his excellency "
Daura hannun shi Assad ya yi saman shoulder din Amar ya ce " ba ka anfani da kwakwolwar ka , shi ya sa na ce ka je ka yi sallat " ya na gama fadar haka ya dauke hannun shi ya raba ta gefe ya ficewar shi
Ya bar Amar nan tsaye sai kurawa Safa idanu ya ke , ya ma rasa abun da zai ce
Sai da ya dauki wajen good ten minutes a haka kafin ya juya ya fice dakin ya janyo mata door din
* ABUJA ( GIDAN SU TWINKLE )
" Daddy , wlh gaban idon mu ya ke kiran ta da baby " Raïssa ta ke fada cike da fushi , ta na zaune saman sofa sai yamutse fuska ta ke yi
Gyara zama Daddy ya yi , ya na shirin magana Twinkle ta riga shi cewa " Raïssa , zan fada muku gaskia , da ke da Daddyn ki , ba ku da haki a kan Amar , ko shi Daddy ba shi da ikon aurar da Amar , ba shi da ikon zabawa Amar matar da zai aura , ko shi ya bude baki ya ce ya na son auren ki ? "
Wani mugun kallo Raïssa ta wurga mata ta na fadin " dole ki ce hakan saboda ya na tare da wacen sakarar d'iyar ta ki "
[14/09 à 23:24] MEERAH 🪷🩷:
💫🥀 HASKE BIYU 🥀💫
( YAR JARIDA )
( A heart touching love story & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH 🕊👑❤
【THE ROYALTY LOVE 🕊❤⚘】
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 : FREE BOOK
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ : PAID BOOK
TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP COMMENTS SECTION
👇👇👇👇👇👇👇
https://chat.whatsapp.com/LepRstkGv3sDf8Jj4Gm054
DOMIN SAMUN BOOK DI NA DA GA FARKO ZA KU IYA ADDING CHANEL DI NA TA WANNAN LINK
👇👇👇👇👇👇
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
PAGE 22 🥀 ❤
Mikewa tsaye Twinkle ta yi ba ta ce mata komai ba ta Haye stair ta kyale su cikin parlourn
Da hararra Raïssa ta raka ta har sai da ta Haye sannan ta ja tsaki ta ce " aikin banza wlh sai na yi maganin ki cikin gidan nan "
" ke Raïssa ba na son shirme , wannan ba mahaifiyar ki ba ce , sannan ke da kan ki , ki ka ce ba ki son shi da farko , ni dama ban yi wa mahaifin shi maganar ba , dan haka gwara ki fida shi da ga cikin ran ki , tun da shi ma ba son ki ya ke ba " Daddy ya fada , da ga haka ya mike ya bi bayan matar shi
Shiru Raïssa ta yi ta na kallon shi har sai da ya bacewa ganin ta sannan ta kauda kai gefe ta na tsaki
Ta na shirin magana Noor ta sauko stair , ta na tafe ta na wakar ta , ta na latsa wayar ta , a haka ta karaso cikin parlourn ta zauna saman sofar da ke fuskantar ta Raïssa ba tare da ta sani ba
" ke Noor " ta fada cike da umarni
Slowly Noor ta dago kan ta ta kali Raïssa ta daga mata gera allamun minene
" ba na son shirme , ba ki iya sallama in kin shigo waje ba "
Dan karamin murmushi Noor ta yi kafin ta ce " Raïssa ki ba ni lafiya , kin ga ban yi miki magana ba , kawai ki na son ki sauke haushin ki sama na , to wlh ba ki isa ba "
" ke Noor yanzu ni za ki fadawa haka "
" eh na fada me ki ka isa ki yi min , kin san Allah ina ganin girman ki cikin gidan nan , tun kafin ya Zube ki fita da ga harka ta , in ba haka ba za a yi kayan kunya , kin dauka ban san rashin mutuncin da ki ke yi wa momy na ba , wlh saboda Daddy ne kadai na ke kyale ki ba ka dan haka ba , sai dai a fitar da gawar ki cikin gidan nan " Ta na gama fadar haka ta mike tsaye ta na tsaki ta juya ta Haye stair ta bar Raïssa nan sai cika ta ke ta na batsewa
Sai da ta bar wajen sannan Raïssa ta dauki wayar ta , ta shiga latsawa
Da ga haka ta kai wayar a kunne babu ko sallama ta ce " ka samo min abun da na ce maka ? "
Shiru ta yi ta na sauraron wanda su ke waya da shi
Cen kuma sai ta ce " ka ga malam , ni ban tambaye ka ba in ta na da kyau ko ba ta kyau abun da na tambaye ka kawai za ka samo min , ko nawa ne zan biya ka , wlh na ba ka nan da kwana biyu " ta na gama fadar haka ta katse kiran ta ajiye wayar geffen ta
A hankali ta dago kai ta kali Stair sannan ta saki wani makirin murmushi ta ce " sai na yi maganin ki cikin gidan nan , ki jira ki gani yar iska kawai , duk iya iskancin ki na dame shi na shanye za ki san assalin wacece ni "
Bari na leko mana Twinkle mu gani
Bayan ta Haye stair kai tsaye part din ta ta wuce , ta na shiga ta yi zaman ta a parlour ta dauki remote ta kunna Tv , dama ita ba ma'abociyar hayaniya ba ce kullum ta na cikin part din ta sai in Daddy ya zo sun sauko a tare
Ta na haka Daddy ya turo kofar dakin ya na sallama
Ba tare da ta juyo ta kaleshi ba ta amsa mishi sallamar shi kassa kassa
Cikin parlourn ya karaso ya zauna geffen ta cikin sanyi murya ya ce " lafiya ki ka taho nan , wai me ya sa ba ki son zama tare da yaran nan ne "
Dan karamin murmushi ta yi kafin ta ce " tsawon shekara 13 kennan ina zaune cikin gidan nan , babu wanda ya taba bude baki ya yi min gaisuwar mutunci bayan Sami , kuma a haka ka ke son na zaune da su "
Hannu ya kai ya riko nata ya na fadin " ki yi hakuri kin ji , nan gaba komai zai zo karshe "
" tabass komai zai zo karshe " ta fada cikin zuciyar ta