Sashe 10
Haske Biyu Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hararrar shi Safa ta yi kafin ta ce " please sir , get out of my sight "
Kallon ta Haoua da Djamila su ka yi har su na hada baki wajen cewa " pretyy yi a hankali mana "
Wani mugun kallo Safa ta wurga musu har sai da su ka shanye sauran maganar ta su
Murmushi mai dan sauti dattijon nan ya yi kafin ya ce " haba yan mata, taimakon ku ne kawai na zo in yi "
Sunkuyar da kan ta safa ta yi kafin ta dago ta kaleshi ta na sakin wani dan iskan murmushi ta ce " uncle mun gode , amma ba ma bukata " ta na gama fadar haka ta mike ta nufi reception
Da sauri Haoua da Djamila su ka mike su ka bi bayan ta , su ka bar shi nan a tsaye
Wayar ta ta karba sannan su ka fice restaurant din baki daya cikin motar su
Su na saman hanya Djamila ta kali Safa ta ce " pretty, na minene za ki wa dattijon nan haka taimakon mu ne kawai ya zo yi "
[17/08 à 23:34] MEERAH🪷🩷:
💫🥀 HASKE BIYU 🥀💫
( YAR JARIDA )
( A heart touching love story & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑❤
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP CHANEL
👇👇👇👇👇👇👇
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP
👇👇👇👇👇
https://chat.whatsapp.com/IrsjzfoHUHBJzdgRtskPcY
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
PAGE 6 🥀 ❤
Ta na ci gaba da tukin ta , Ba tare da ta kale ta ba Safa ta ce " wane taimako kuma "
Haoua ce ta karbe zancen da cewa " Haba Safa ki rage wannan rashin yarda da mutanan na ki , yanzu inda momy ba ta karbi account number din su ba ta turo musu kudin , kin san fa ba za su bar mu mu tafi ba , ko ba komai idan mun ma dattijon nan magana a hankali zai taimaka mana , dan da ga gani ya na da kirki , kin san fa mu ko kashe mu za a yi ba mu kudin biyan ice cream din nan , dan ni ko kudin kati ba ni da "
Yar karamar dariya Safa da Djamila su ka yi kafin Djamila ta riga Safa cewa " ke kudin katin ma ki ke nema , ni yau din nan Always di na su ka kare , ga shi ko dubu daya ba ni da a jiki na , Allah ta ki mai sauki ce , ke pretty da dai kin hakura ya taimaka mana ga shi yanzu kin janyo mana asara "
Dariya sosai Safa ta yi har da bugun steering motar ta
Hararrar ta Haoua da Djamila su ka yi kafin Djamila ta ce " kin ga ko wlh abun da ke gama ni da ke kenan komi sai ki meda shi abun dariya "
Tsagaita dariyar ta Safa ta yi kafin ta ce " okay na ji Haoua ta ce ba ta da kudi , ba matsala na san ba ta da mashinshi ni amma ke fa ina wanda ki ke kira da baby , ba ya baki komai kenan " ta kai karshen ta na sake bushewa da dariya dai'dai lokacin da ta yi parking motar ta bakin kofar gidan su Djamila
Tsaki Djamila ta ja kafin ta bude kofar ta sauko da ga cikin motar
Har ta nufi cikin gidan Safa ta ce ta tsaya , ba musu ta dawo geffen Safa ta tsaya
Ta na tsayuwa Safa ta bude wani locker a cikin motar ta fido bandir din kudi dan dari biya biyar ya kai dubu dari biyu ta bawa Djamila
Cike da murna Djamila ta karba ta na yi mata godiya kafin ta juya ta shiga cikin gidan su ita kuma Safa su ka yi gaba
Su na tsaka da tafiyar su Haoua ta kali Safa ta ce " yanzu pretty dama ki na da kudi cikin motar ki , shi ne da card din ki ta ki kamawa ba ki zo kin dauke su kin biya ba ? "
Sai da ta dauki lokaci kafin ta ce " ba ni son taba su , sai in ya zama urgent ne na ke daukar su , wannan dan karamin abu ne shi ya sa na kira momy "
Jinjina kan ta Haoua ta yi kafin ta juya ta kali titi , da ga haka ba wanda ya sake cewa wani abu har su ka karaso gidan su Haoua
Ta na shirin sauka Safa ta tsaida ta , sannan ita ma ta ciro kudi ta ba ta dubu dari biyu
Murmushi Haoua ta yi kafin ta karba ta na yi mata godiya
Jinjina kan ta Safa ta yi kafin ta juya da kyau ta na kallon Haoua ta ce " Haoua ba zan miki karya ba , ke da Djami ku kadai ne friends ni a rayu kuma Allah ya sani da zuciya daya na ke zaune da ku "
Da sauri Haoua ta katse ta da cewa " na sani pretty , mu ma haka zalika da zuciya daya mu ke zaune da ke , kar ki yi tunanin mu na biye miki ne kawai saboda abun hannun ki , wlh Allah ne shaida "
Dan lumshe idanun ta Safa ta yi kafin ta bude su slowly ta ce " Haoua na sani , amma zan so wani lokaci idan na fada muku wani abu ku yarda da ni , kin san ke na fi sabawa da ita saboda duk cikin mu kin fi mu nitsuwa , amma Haoua zan so ki san , na je gariruwa daban daban , na yi yawwan bude ido har wajen Africa na ga abubuwa dayawa da ku ba ku ga ni ba , dalilin da ya sa a ba ni saurin yarda da mutun , amma sai ki ga kamar girman kai ne , wlh ba hakan nan ba ne , Haoua dattijon nan da ku ke cewa ya taimaka mana wlh ba dattijon arziki ba ne , ke ba ki jin a na maganar sugar Daddy to irin su wannan , da mun ba shi dama wlh zai kai mu ya baro shi ya sa ya yi mishi hakan , na san ba laifin ku ba shekarun shi ku ka kalla "
Riko hannun ta Haoua ta yi kafin ta ce " gaskia , mu ma mun yi ganganci ba mu San mutun ba kawai sai mu yarda da shi "
" please Haoua duk lokacin da ku ke da bukatar kudi , kar ku je nema wajen wanda ba familyn ku ba , ko da cikin familyn ku ne ku dinga duba ma su halin kirki , ke kar ma ku tambaya , ki kire ni kai tsaye ko da million ne wlh ni zan iya ba ku "
Murmushi Haoua ta yi kafin ta ce " mun gode da irin wannan kulawar da ki ke ba mu Safa , wlh ban taba tunanin haka irin ku su ke ba , na yi tunanin ke ma wariyar launin fata za ki gwada mana " ta kai karshen cikin zolaya
Yar karamar dariya su ka yi a tare kafin Safa ta ce " mahaifi fi na fa bahaushe ne , ta ya zan nuna wariyar launin fata "
" e fa haka ne ni na ma manta " ta kai karshen ta na yar dariya
" okay ya isa akwai abun da zan fada miki , na san ke za ki saurare ni shi ya sa na fara kai Djami gida dan mu samu mu yi maganar "
Juyowa Haoua ta yi ta na kallon Safa kafin ta ce " maganar minene za ki yi min "
Dogon nunfashi Safa ta ja ta na saukewa a hankali kafin ta ce " na san maganar da na yi miki dazu a library a kan Mansour za ki yi tunanin ina kishin su ne shi da Djami "
Da sauri Haoua ta katse ta da cewa " no no wlh ba haka ba ne k......"
Ita ma katse ta Safa ta yi da cewa " please saurare ni , ni ba kishin su na ke ba asali ba ban taba jin irin wannan emotion ba cikin zuciya ta , wlh Djami ta fi karfin Mansour , ba dan komai ba saboda shi ba mutumin arziki ba ne , Haoua , lokacin da muke restaurant na gan shi ya shigo restaurant din tare da wata yan mata ya na rike da ita a kugu , mu na yin ido hudu da shi ya juya su ka bar restaurant din kafin ku juya sun bar wajen , shi ne da ku ka tambaye ni na ce ba komai "
Zaro idanu Haoua ta yi ta na kai hannu ta toshe bakin ta
A hankali ta sauko shi ta na kallon Safa ta ce " yanzu da gaske ki ke , kam in haka ne ko Mansour ya cika dan iska , kar ki so ki ji in ya na ce ma Djamila ita kadai ce ya ke so , wai ita kadai ce macen da ya fara so dan ko a gida kowa ya san ba ya wa mata magana "
Murmushin takaici Safa ta yi kafin ta ce " Haoua wannan karan shi ne na uku ina ganin shi tare da yan mata daban daban amma shi sai yanzu ya gan ni , kuma kowa ne lokaci yan matar da ga ganin ta ba ta arziki ba ce dan kayan jikin su ma ya isa ka gane yan iska ne , ba banza na ke ce miki bai konta min a rai ba "
Jinjina kan ta Haoua ta yi kafin ta ce " gaskia dole mu raba wannan yaron da Djamila , idan ba haka ba zai lalata mata rayuwa, wlh ta sha fada min , wai ya ce mata su tafi gidan su ta ga yan uwan shi amma kullum sai ta ki "
Kallon ta Haoua da Djamila su ka yi har su na hada baki wajen cewa " pretyy yi a hankali mana "
Wani mugun kallo Safa ta wurga musu har sai da su ka shanye sauran maganar ta su
Murmushi mai dan sauti dattijon nan ya yi kafin ya ce " haba yan mata, taimakon ku ne kawai na zo in yi "
Sunkuyar da kan ta safa ta yi kafin ta dago ta kaleshi ta na sakin wani dan iskan murmushi ta ce " uncle mun gode , amma ba ma bukata " ta na gama fadar haka ta mike ta nufi reception
Da sauri Haoua da Djamila su ka mike su ka bi bayan ta , su ka bar shi nan a tsaye
Wayar ta ta karba sannan su ka fice restaurant din baki daya cikin motar su
Su na saman hanya Djamila ta kali Safa ta ce " pretty, na minene za ki wa dattijon nan haka taimakon mu ne kawai ya zo yi "
[17/08 à 23:34] MEERAH🪷🩷:
💫🥀 HASKE BIYU 🥀💫
( YAR JARIDA )
( A heart touching love story & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑❤
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP CHANEL
👇👇👇👇👇👇👇
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP
👇👇👇👇👇
https://chat.whatsapp.com/IrsjzfoHUHBJzdgRtskPcY
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
PAGE 6 🥀 ❤
Ta na ci gaba da tukin ta , Ba tare da ta kale ta ba Safa ta ce " wane taimako kuma "
Haoua ce ta karbe zancen da cewa " Haba Safa ki rage wannan rashin yarda da mutanan na ki , yanzu inda momy ba ta karbi account number din su ba ta turo musu kudin , kin san fa ba za su bar mu mu tafi ba , ko ba komai idan mun ma dattijon nan magana a hankali zai taimaka mana , dan da ga gani ya na da kirki , kin san fa mu ko kashe mu za a yi ba mu kudin biyan ice cream din nan , dan ni ko kudin kati ba ni da "
Yar karamar dariya Safa da Djamila su ka yi kafin Djamila ta riga Safa cewa " ke kudin katin ma ki ke nema , ni yau din nan Always di na su ka kare , ga shi ko dubu daya ba ni da a jiki na , Allah ta ki mai sauki ce , ke pretty da dai kin hakura ya taimaka mana ga shi yanzu kin janyo mana asara "
Dariya sosai Safa ta yi har da bugun steering motar ta
Hararrar ta Haoua da Djamila su ka yi kafin Djamila ta ce " kin ga ko wlh abun da ke gama ni da ke kenan komi sai ki meda shi abun dariya "
Tsagaita dariyar ta Safa ta yi kafin ta ce " okay na ji Haoua ta ce ba ta da kudi , ba matsala na san ba ta da mashinshi ni amma ke fa ina wanda ki ke kira da baby , ba ya baki komai kenan " ta kai karshen ta na sake bushewa da dariya dai'dai lokacin da ta yi parking motar ta bakin kofar gidan su Djamila
Tsaki Djamila ta ja kafin ta bude kofar ta sauko da ga cikin motar
Har ta nufi cikin gidan Safa ta ce ta tsaya , ba musu ta dawo geffen Safa ta tsaya
Ta na tsayuwa Safa ta bude wani locker a cikin motar ta fido bandir din kudi dan dari biya biyar ya kai dubu dari biyu ta bawa Djamila
Cike da murna Djamila ta karba ta na yi mata godiya kafin ta juya ta shiga cikin gidan su ita kuma Safa su ka yi gaba
Su na tsaka da tafiyar su Haoua ta kali Safa ta ce " yanzu pretty dama ki na da kudi cikin motar ki , shi ne da card din ki ta ki kamawa ba ki zo kin dauke su kin biya ba ? "
Sai da ta dauki lokaci kafin ta ce " ba ni son taba su , sai in ya zama urgent ne na ke daukar su , wannan dan karamin abu ne shi ya sa na kira momy "
Jinjina kan ta Haoua ta yi kafin ta juya ta kali titi , da ga haka ba wanda ya sake cewa wani abu har su ka karaso gidan su Haoua
Ta na shirin sauka Safa ta tsaida ta , sannan ita ma ta ciro kudi ta ba ta dubu dari biyu
Murmushi Haoua ta yi kafin ta karba ta na yi mata godiya
Jinjina kan ta Safa ta yi kafin ta juya da kyau ta na kallon Haoua ta ce " Haoua ba zan miki karya ba , ke da Djami ku kadai ne friends ni a rayu kuma Allah ya sani da zuciya daya na ke zaune da ku "
Da sauri Haoua ta katse ta da cewa " na sani pretty , mu ma haka zalika da zuciya daya mu ke zaune da ke , kar ki yi tunanin mu na biye miki ne kawai saboda abun hannun ki , wlh Allah ne shaida "
Dan lumshe idanun ta Safa ta yi kafin ta bude su slowly ta ce " Haoua na sani , amma zan so wani lokaci idan na fada muku wani abu ku yarda da ni , kin san ke na fi sabawa da ita saboda duk cikin mu kin fi mu nitsuwa , amma Haoua zan so ki san , na je gariruwa daban daban , na yi yawwan bude ido har wajen Africa na ga abubuwa dayawa da ku ba ku ga ni ba , dalilin da ya sa a ba ni saurin yarda da mutun , amma sai ki ga kamar girman kai ne , wlh ba hakan nan ba ne , Haoua dattijon nan da ku ke cewa ya taimaka mana wlh ba dattijon arziki ba ne , ke ba ki jin a na maganar sugar Daddy to irin su wannan , da mun ba shi dama wlh zai kai mu ya baro shi ya sa ya yi mishi hakan , na san ba laifin ku ba shekarun shi ku ka kalla "
Riko hannun ta Haoua ta yi kafin ta ce " gaskia , mu ma mun yi ganganci ba mu San mutun ba kawai sai mu yarda da shi "
" please Haoua duk lokacin da ku ke da bukatar kudi , kar ku je nema wajen wanda ba familyn ku ba , ko da cikin familyn ku ne ku dinga duba ma su halin kirki , ke kar ma ku tambaya , ki kire ni kai tsaye ko da million ne wlh ni zan iya ba ku "
Murmushi Haoua ta yi kafin ta ce " mun gode da irin wannan kulawar da ki ke ba mu Safa , wlh ban taba tunanin haka irin ku su ke ba , na yi tunanin ke ma wariyar launin fata za ki gwada mana " ta kai karshen cikin zolaya
Yar karamar dariya su ka yi a tare kafin Safa ta ce " mahaifi fi na fa bahaushe ne , ta ya zan nuna wariyar launin fata "
" e fa haka ne ni na ma manta " ta kai karshen ta na yar dariya
" okay ya isa akwai abun da zan fada miki , na san ke za ki saurare ni shi ya sa na fara kai Djami gida dan mu samu mu yi maganar "
Juyowa Haoua ta yi ta na kallon Safa kafin ta ce " maganar minene za ki yi min "
Dogon nunfashi Safa ta ja ta na saukewa a hankali kafin ta ce " na san maganar da na yi miki dazu a library a kan Mansour za ki yi tunanin ina kishin su ne shi da Djami "
Da sauri Haoua ta katse ta da cewa " no no wlh ba haka ba ne k......"
Ita ma katse ta Safa ta yi da cewa " please saurare ni , ni ba kishin su na ke ba asali ba ban taba jin irin wannan emotion ba cikin zuciya ta , wlh Djami ta fi karfin Mansour , ba dan komai ba saboda shi ba mutumin arziki ba ne , Haoua , lokacin da muke restaurant na gan shi ya shigo restaurant din tare da wata yan mata ya na rike da ita a kugu , mu na yin ido hudu da shi ya juya su ka bar restaurant din kafin ku juya sun bar wajen , shi ne da ku ka tambaye ni na ce ba komai "
Zaro idanu Haoua ta yi ta na kai hannu ta toshe bakin ta
A hankali ta sauko shi ta na kallon Safa ta ce " yanzu da gaske ki ke , kam in haka ne ko Mansour ya cika dan iska , kar ki so ki ji in ya na ce ma Djamila ita kadai ce ya ke so , wai ita kadai ce macen da ya fara so dan ko a gida kowa ya san ba ya wa mata magana "
Murmushin takaici Safa ta yi kafin ta ce " Haoua wannan karan shi ne na uku ina ganin shi tare da yan mata daban daban amma shi sai yanzu ya gan ni , kuma kowa ne lokaci yan matar da ga ganin ta ba ta arziki ba ce dan kayan jikin su ma ya isa ka gane yan iska ne , ba banza na ke ce miki bai konta min a rai ba "
Jinjina kan ta Haoua ta yi kafin ta ce " gaskia dole mu raba wannan yaron da Djamila , idan ba haka ba zai lalata mata rayuwa, wlh ta sha fada min , wai ya ce mata su tafi gidan su ta ga yan uwan shi amma kullum sai ta ki "