Sashe 12
Haske Biyu Complete Hausa Novel · about 8 min read
Duk da wajen ba wani haske a dakwai sosai ba amma na samu damar ganin saurayin
Fari ne kal kamar ka taba jini ya fito , ya na da kyau kamar shi ya yi kan shi , ya na da yan kananan idanu irin na yan china farare kal kamar madara kwayar cikin su kuma ash colour ce mai bala'in kyau , ya na da dan karamin baki , lips din shi pink colour duk da a bushe su ke , ya na da kwantacen saje a gefe da gefen fuskar shi , ga wani lalawsan black curly hair ya zubo mishi har tsakiyar baya , sai wasu yan sirarren da su ka zubo mishi a fuska , ya na da murdaden jiki gaskia , ga fafadan kirji Masha Allah , a shekaru zai kai 29 to 30 years wannan ga Dukan allamu chinesse ne , dan sam bai yi kama da Nigerian ba
Ya na sanye da wasu kaya Orange irin na yan prison , amma a wanke su ke fess fess , yanayin jikin shi ma ya nuna ko cikin prison din wannan ya na shan dadin shi dan babu datti ko kadan a jikin shi , sai bala'in kyau
A hankali ya juya kai ya kali sojan da ke tsaye bayan shi ya ce " ni fa barci na ke ji kun kawo ni nan kun tseda ni "
Dan karamin murmushi sojan ya yi kafin ya ce " sorry sir , ka jira ya na nan zuwa "
Dan karamin tsaki Marwan ya ja kafin ya kauda kan shi gefe , dai'dai lokacin da wani mutun sanye da wata jallabiya fara ya shigo ya na sallama
Karasowa ya yi ya zauna saman chair din da ta ke fuskantar ta Marwan
Ba ka iya ganin komai na face din shi sai idanun shi dan ya na sanye da face mask baki ga wajen kuma ba wani haske gare shi ba
TO FA YANZU WASSAN ZAI FARA
NA TAFI YIN BARCI GASKIA 🥱🥱🥱🥱🥱🥱
[19/08 à 20:17] null:
💫🥀 HASKE BIYU 🥀💫
( YAR JARIDA )
( A heart touching love story & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
PAGE 7 🥀 ❤
Marwan na ganin ya saki wani makirin murmushi ya koma ya konta a jikin chair din ya na kai hannu ya nade gashin kan shi a baya
Kallon dattijon nan cikin ido ya yi ya na murmushi ya ce " Gaskia yau da kafar dama na tashi , Ali Abdourahman ne da kan shi ya zo ga ni na cikin wannan daren "
" kai Marwan , dan ba ka da kunya sunan nawa kai tsaye za ka kira shi kar ka manta ko ni wanene " Dattijon da ya kira da Ali ya fada
Matsowa Marwan ya yi ya daura hanayan shi biyu saman table din tsakiyar su ya na kallon shi cikin ido ya ce " na fada Ali Abdourahman , me za ka yi , na san sarai ko kai wanene , maciya amana kawai , inda na san kai da ba zan fito ba " ya kai karshen ya jan tsaki
" kar ka manta inda ka ke Marwan , ka San abun da za ka fada min , ka San wanda ya turo ka nan "
Dariya Marwan ya yi kafin ya koma ya jingina a bayan chair din
Sai da ya ida dariyar shi sannan ya ce " oh na san inda na ke , kai ma kar ka manta inda ka ke , kar manta arzikin wanene ka ke ci , kar ka manta gidan wanene ka ke ciki , kar ka manta ba ni kadai ne ba Abdoul Karim a duniyar nan , dayan ya na waje , kamar ka kashe maciji ne ba ka sare kan shi ba , gaskiyar da ka ke boyewa tabass za ta fito wata rana "
Cikin tsawa Ali ya katse shi da cewa " kai Marwan ka San abun da za ka fada min , kar ka manta ni ne silar shigowar ka wannan wajen , dayan Abdoul Karim da ka ke cewa ya na waje , me ya isa ya yi , ba abun da ya isa ya yi , kuma shi ma sai na kawo karshen shi kamar yadda na kawo karshen ka "
Mikewa tsaye Marwan ya yi kafin ya ce " ka ga malam idan ka ida cika bakin na ka za ka iya tafiya please , barci na ke ji wlh , ka zo ka cika min kunnuwa da surutun banza , no sens kawai "
A dubu dari Ali ya mike cikin tsawa ya kali Marwan ya ce " kai Marwan ni ka ke ce ma no sens , wlh sai na ga bayan ka yadda na ga na mahaifin ku , wlh ba za ka bar prison din nan da rai , sai dai gawar ka ta fita "
Kallon sama da kassa Marwan ya yi mishi kafin ya ce " mu da Allah mu ka dogara ba da mutun ba , Ali idan ka isa kamar yadda ka ce ka sa gawa ta ta bar prison din nan gobe , ni kuma na yi maka alkawari duk ranar da ka bari na fita prison din nan a raye , ka tabbata to kai za ka shiga cikin kassa , dan prison ta yi maka kadan , shari'ar ubangiji kadai ta kamace ka " ya na gama fadar haka ya yi sojan nan na biye da bayan shi
Cikin zafin zuciya Ali ya shiga daga murya ya na fadin " idan ka isa ka dawo nan ka kashe ni , wlh sai na ga bayan ahalin ka ba ki daya , sai na ga bayan ahalin Abdoul Karim "
Sai surutan shi ya ke yi shi kadai
Marwan ya jin shi amma ya ki kula mishi ya ci gaba da tafiyar shi , sai da ya ga ba abun bauta sai Allah , ya sa kafa ya bar dakin ya na huci kamar zaki
Bangaran Marwan kuma sai da su ka je bakin cell din shi ya shiga sannan sojan nan ya ce " Sir , me ya sa ba za ka meda karar nan kotu ba, tun da kassan ba ka da laifi " ya kai karshen ya na jan bar ya rufe dakin da key
Rike bar din Marwan ya yi ya na murmushi ya ce " Bachir , kar ka damu , wanda zai fitar da ni da ga wajen nan ya na nan zuwa "
Murmushi Bachir ya yi shi ma kafin ya ce " Sir wajen shekaru sama da goma ka na cikin wannan gidan kuma kullum maganar ka daya ce , amma har yanzu wanda zai fitar da kai bai zo ba , shin wanene ma wannan ? "
" hmmm za ka san shi nan gaba , ina ji a jiki na zai zo gani na cikin wannan satin in sha Allah , kuma na San ba zai bari na ci gaba da zama a nan ba , you know why ? "
Girgiza mishi kai Bachir ya yi allamun a'a
Murmushi Marwan ya yi ya na kai hannun shi ya dan bubuga kafadar Bachir kafin ya janye hannun shi ya juya ya na fadin " good night barci na ke ji " ya kai karshen ya Hayewa saman gadon shi ya konta
Murmushi shi ma Bachir ya yi sannan ya ce " good night sir "
Har ya yi gaba , ya dawo ya tsaya bakin kofar cell din shi ya na gadi , dan duk cikin jail don nan babu wanda Bachir ke so da girmamawa kamar Marwan , ko boss din su ba ya girmama shi kamar yadda ya ke ganin girman Marwan duk da shekara daya kawai ya ba shi , amma ya na bala'in son shi har cikin zuciyar shi , shi ya sa ya tsaya ya na gadin shi , dan bayan magaganun da Ali ya fada ya na tsoron ya turo wani dan ya kashe shi
Bangaran Ali kuma ya na fitowa dakin ya nufi hanyar barin prison din
Nan bakin kofar ya tsaya ya na magana da wani sojan
Cikin girmamawa sojan ya ce " sorry sir , ba zan iya abun da ka ke so ba , Sir Marwan ya na karkashin kulawar shugaban kassa da kansa dan ko ciwon kai ya yi , manya doctor ke baro Hospital din su dan su zo su duba shi , na san duk wanda ya yi kokarin taba shi ba zai kwana da rai ba , dan ko sir Marwan bai kashe shi ba wajen ceton ran shi ba , to zai fuskanci hukun shi da ga wajen shugaban kassa "
" One hundred millions na ce za ni ba ka , kawai kashe min shi na ke son ka yi , ka ce attacking din ka ya yi shi ne ka karre kan ka "
Murmushi sojan ya yi kafin ya ce " sorry sir , na kashe mutane dayawa a filin yaki amma ban taba kashe mutun ba saboda kudi , kuma ba zan fara ba yau " ya na kai karshen maganar shi ya raba ta geffen Ali ya wucewar shi ya koma bakin aikin shi
Dan takaici da bacin rai Ali ji ya yi kamar ya koma ya shake Marwan da wannan sojan baki daya ma
Amma babu yanda ya iya haka ya hakura ya shiga motar shi ya tada ta ya bar wajen rai cike da bakin ciki
KADUNA
Safa 💋
Zaune su ke cikin library ita da Haoua da Djamila , dan sun fi zama a cen lokacin da ba su da lectures , su na hirar su , su na karatu
Fari ne kal kamar ka taba jini ya fito , ya na da kyau kamar shi ya yi kan shi , ya na da yan kananan idanu irin na yan china farare kal kamar madara kwayar cikin su kuma ash colour ce mai bala'in kyau , ya na da dan karamin baki , lips din shi pink colour duk da a bushe su ke , ya na da kwantacen saje a gefe da gefen fuskar shi , ga wani lalawsan black curly hair ya zubo mishi har tsakiyar baya , sai wasu yan sirarren da su ka zubo mishi a fuska , ya na da murdaden jiki gaskia , ga fafadan kirji Masha Allah , a shekaru zai kai 29 to 30 years wannan ga Dukan allamu chinesse ne , dan sam bai yi kama da Nigerian ba
Ya na sanye da wasu kaya Orange irin na yan prison , amma a wanke su ke fess fess , yanayin jikin shi ma ya nuna ko cikin prison din wannan ya na shan dadin shi dan babu datti ko kadan a jikin shi , sai bala'in kyau
A hankali ya juya kai ya kali sojan da ke tsaye bayan shi ya ce " ni fa barci na ke ji kun kawo ni nan kun tseda ni "
Dan karamin murmushi sojan ya yi kafin ya ce " sorry sir , ka jira ya na nan zuwa "
Dan karamin tsaki Marwan ya ja kafin ya kauda kan shi gefe , dai'dai lokacin da wani mutun sanye da wata jallabiya fara ya shigo ya na sallama
Karasowa ya yi ya zauna saman chair din da ta ke fuskantar ta Marwan
Ba ka iya ganin komai na face din shi sai idanun shi dan ya na sanye da face mask baki ga wajen kuma ba wani haske gare shi ba
TO FA YANZU WASSAN ZAI FARA
NA TAFI YIN BARCI GASKIA 🥱🥱🥱🥱🥱🥱
[19/08 à 20:17] null:
💫🥀 HASKE BIYU 🥀💫
( YAR JARIDA )
( A heart touching love story & destiny )
STORY & WRITTEN BY : ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
PAGE 7 🥀 ❤
Marwan na ganin ya saki wani makirin murmushi ya koma ya konta a jikin chair din ya na kai hannu ya nade gashin kan shi a baya
Kallon dattijon nan cikin ido ya yi ya na murmushi ya ce " Gaskia yau da kafar dama na tashi , Ali Abdourahman ne da kan shi ya zo ga ni na cikin wannan daren "
" kai Marwan , dan ba ka da kunya sunan nawa kai tsaye za ka kira shi kar ka manta ko ni wanene " Dattijon da ya kira da Ali ya fada
Matsowa Marwan ya yi ya daura hanayan shi biyu saman table din tsakiyar su ya na kallon shi cikin ido ya ce " na fada Ali Abdourahman , me za ka yi , na san sarai ko kai wanene , maciya amana kawai , inda na san kai da ba zan fito ba " ya kai karshen ya jan tsaki
" kar ka manta inda ka ke Marwan , ka San abun da za ka fada min , ka San wanda ya turo ka nan "
Dariya Marwan ya yi kafin ya koma ya jingina a bayan chair din
Sai da ya ida dariyar shi sannan ya ce " oh na san inda na ke , kai ma kar ka manta inda ka ke , kar manta arzikin wanene ka ke ci , kar ka manta gidan wanene ka ke ciki , kar ka manta ba ni kadai ne ba Abdoul Karim a duniyar nan , dayan ya na waje , kamar ka kashe maciji ne ba ka sare kan shi ba , gaskiyar da ka ke boyewa tabass za ta fito wata rana "
Cikin tsawa Ali ya katse shi da cewa " kai Marwan ka San abun da za ka fada min , kar ka manta ni ne silar shigowar ka wannan wajen , dayan Abdoul Karim da ka ke cewa ya na waje , me ya isa ya yi , ba abun da ya isa ya yi , kuma shi ma sai na kawo karshen shi kamar yadda na kawo karshen ka "
Mikewa tsaye Marwan ya yi kafin ya ce " ka ga malam idan ka ida cika bakin na ka za ka iya tafiya please , barci na ke ji wlh , ka zo ka cika min kunnuwa da surutun banza , no sens kawai "
A dubu dari Ali ya mike cikin tsawa ya kali Marwan ya ce " kai Marwan ni ka ke ce ma no sens , wlh sai na ga bayan ka yadda na ga na mahaifin ku , wlh ba za ka bar prison din nan da rai , sai dai gawar ka ta fita "
Kallon sama da kassa Marwan ya yi mishi kafin ya ce " mu da Allah mu ka dogara ba da mutun ba , Ali idan ka isa kamar yadda ka ce ka sa gawa ta ta bar prison din nan gobe , ni kuma na yi maka alkawari duk ranar da ka bari na fita prison din nan a raye , ka tabbata to kai za ka shiga cikin kassa , dan prison ta yi maka kadan , shari'ar ubangiji kadai ta kamace ka " ya na gama fadar haka ya yi sojan nan na biye da bayan shi
Cikin zafin zuciya Ali ya shiga daga murya ya na fadin " idan ka isa ka dawo nan ka kashe ni , wlh sai na ga bayan ahalin ka ba ki daya , sai na ga bayan ahalin Abdoul Karim "
Sai surutan shi ya ke yi shi kadai
Marwan ya jin shi amma ya ki kula mishi ya ci gaba da tafiyar shi , sai da ya ga ba abun bauta sai Allah , ya sa kafa ya bar dakin ya na huci kamar zaki
Bangaran Marwan kuma sai da su ka je bakin cell din shi ya shiga sannan sojan nan ya ce " Sir , me ya sa ba za ka meda karar nan kotu ba, tun da kassan ba ka da laifi " ya kai karshen ya na jan bar ya rufe dakin da key
Rike bar din Marwan ya yi ya na murmushi ya ce " Bachir , kar ka damu , wanda zai fitar da ni da ga wajen nan ya na nan zuwa "
Murmushi Bachir ya yi shi ma kafin ya ce " Sir wajen shekaru sama da goma ka na cikin wannan gidan kuma kullum maganar ka daya ce , amma har yanzu wanda zai fitar da kai bai zo ba , shin wanene ma wannan ? "
" hmmm za ka san shi nan gaba , ina ji a jiki na zai zo gani na cikin wannan satin in sha Allah , kuma na San ba zai bari na ci gaba da zama a nan ba , you know why ? "
Girgiza mishi kai Bachir ya yi allamun a'a
Murmushi Marwan ya yi ya na kai hannun shi ya dan bubuga kafadar Bachir kafin ya janye hannun shi ya juya ya na fadin " good night barci na ke ji " ya kai karshen ya Hayewa saman gadon shi ya konta
Murmushi shi ma Bachir ya yi sannan ya ce " good night sir "
Har ya yi gaba , ya dawo ya tsaya bakin kofar cell din shi ya na gadi , dan duk cikin jail don nan babu wanda Bachir ke so da girmamawa kamar Marwan , ko boss din su ba ya girmama shi kamar yadda ya ke ganin girman Marwan duk da shekara daya kawai ya ba shi , amma ya na bala'in son shi har cikin zuciyar shi , shi ya sa ya tsaya ya na gadin shi , dan bayan magaganun da Ali ya fada ya na tsoron ya turo wani dan ya kashe shi
Bangaran Ali kuma ya na fitowa dakin ya nufi hanyar barin prison din
Nan bakin kofar ya tsaya ya na magana da wani sojan
Cikin girmamawa sojan ya ce " sorry sir , ba zan iya abun da ka ke so ba , Sir Marwan ya na karkashin kulawar shugaban kassa da kansa dan ko ciwon kai ya yi , manya doctor ke baro Hospital din su dan su zo su duba shi , na san duk wanda ya yi kokarin taba shi ba zai kwana da rai ba , dan ko sir Marwan bai kashe shi ba wajen ceton ran shi ba , to zai fuskanci hukun shi da ga wajen shugaban kassa "
" One hundred millions na ce za ni ba ka , kawai kashe min shi na ke son ka yi , ka ce attacking din ka ya yi shi ne ka karre kan ka "
Murmushi sojan ya yi kafin ya ce " sorry sir , na kashe mutane dayawa a filin yaki amma ban taba kashe mutun ba saboda kudi , kuma ba zan fara ba yau " ya na kai karshen maganar shi ya raba ta geffen Ali ya wucewar shi ya koma bakin aikin shi
Dan takaici da bacin rai Ali ji ya yi kamar ya koma ya shake Marwan da wannan sojan baki daya ma
Amma babu yanda ya iya haka ya hakura ya shiga motar shi ya tada ta ya bar wajen rai cike da bakin ciki
KADUNA
Safa 💋
Zaune su ke cikin library ita da Haoua da Djamila , dan sun fi zama a cen lokacin da ba su da lectures , su na hirar su , su na karatu