Sashe 64
Haske Biyu Complete Hausa Novel · about 8 min read
" ta shiga doguwar suma , kuma ta yi amnesia saboda bugun da ta samu a kai , tun ta na karama iyayen ta su ka rasu , a tare mu ka tasso ni da ita kuma duk duniya ba ta da wani dan uwa da ya wuce ni , na ba ku auren ta har gaban Allah bayan ni babu wanda zai iya ba ku auren ta sai mahaifin ta , kuma Allah ya yi mishi cikawa , zan so lokacin da za a yi jana'izar Amar , a aura auren ta da Assad don Allah wannan shi ne kadai abun da na ke nema a wajen ku "
a hankali Fatma ta juya ta kali Amar , ta na kuka ta ce " ko de kuwa ba ka ba mu auren ta ba ni da kai na zan nemawa Assad auren ta , ko dan burin yaro na ya cika , tun da har ita ce muradin zuciyar shi , dole ta shigo cikin ahalin mu "
ta na gama rufe bakin ta Musadeeq ya daura da cewa " mu je na gan ta don Allah , ina son na ga wacece "
gyada mishi kai Sami ya yi kafin ya juya ya fara takawa zai fice dakin
a hankali Musadeeq ya saki Fatma ya na ce mata " Ki jira ni ina zuwa " da ga haka ya juya ya bi bayan Sami ya fice dakin
ya na fita ya ga Sami tsaye bakin kofar dakin da ke fuskantar na su Amar
a hankali ya karaso dakin su ka shiga a tare shi da Sami ya na sallama kassa kassa
ya na shigowa idanun shi su ka sauka kan Safa da ke konce Saman gadon jinya
ta na sanye da wata gown blue zuwa guyiwa , an yi mata wani dress a kai , a na yi mata karin jini
a hankali Musadeeq ya karaso gaban gadon ya na bin Safa da Kallo , irin kallon nan kamar na sani
" na san ta yi maka kama da tsohon Abokin Assad Aryan Abdoul Karim ko ? " Sami da ke bayan shi ya fada
ba shiri Musadeeq ya juya ya kalli Sami ya ce " ta ya a ka yi ka sani ? "
wani cool murmushi Sami ya saki kafin ya ce " Saboda kanwar shi ce , na san ba za ka manta Aryan ba saboda har auren yarinyar ka ka ba shi , First time da na ga Amar , na ji a jiki na kamar na san shi , ko na taba ganin face din shi amma na kassa tuna a ina ne , sai yau , lokacin da Aryan ke RUSSIA ya na yawan turo min hotunan sa tare da Amar "
" Do you mean kai dan uwan Aryan ne ? Tsawan shekaru sama da goma ni da Assad mu ke neman shi amma mun kassa Samo shi , kenan Safa kanwar shi ce ? "
gyada mishi kai Sami ya yi ya na cewa " kanwar shi ce , amma batun Aryan Assad ne kadai zai iya ba ku amsa ba ni ba , shawara guda zan ba ku , Tun kafin Safa ta dawo cikin hayacin ta ku dauke ta da Assad ku koma RUSSIA saboda akwai ma su bibiyar rayuwar ta ba daya ba biyu ba , kuma in har ba ganin gawar ta su ka yi ba , ba za su hakura ba , don Allah ku ceci rayuwar kanwa ta na roke ku " ya kai karshen kamar zai yi kuka ya na hade hannayan shi ya na rokon shi
girgiza mishi kai Musadeeq ya yi ya na cewa " no , Safa yanzu kamar diya ta ke a wajen mu , saboda Matar Assad ce , in dai ina raye ba abun da zai same ta , cikin daren nan za mu bar garin nan " ya na gama fadar haka ya juya da sauri ya fice dakin
ya na fita Sami ya tako a hankali ya tsaya gaban gadon Safa ya saki wani cool murmushi ya ce " Shikenan ? yanzu ma za su sake raba ni da ke ? ki yi hakuri duk abun da ya faru , ki yi hakuri abun da mu ka yi miki , na yi miki alkawari wannan karan da hannu na zan karbar miki hakinki , ba zan kyale shi ba wannan karan , ina yi miki fatan Alhairi a nan gaba , in sha Allah zan zo wajen ki bayan komai ya kare , ki kula min da kan ki kin ji ko ? I love you my sister " ya na gama fadar haka hawaye su ka zubo mishi , ya matso da lips din shi saman forehead din ta ya manna mata kiss
da ga haka ya dago kai ya juya ya fice dakin a hankali
ya na fita Dakin da a ka kontar da su Assad ya koma
bakin shi da Sallama ya shigo dakin , nan ya tardo Musadeeq da Fatma tsatsaye bakin gadon Amar su na kallon shi su na faman Hawaye a tare har shi kan shi Musadeeq
cikin nitsuwa Sami ya ce mishi " zan je gida amma ba zan jima ba zan dawo "
gyada mishi kai kawai Musadeeq ya yi ba tare da ya ce komai ba
a hankali Sami ya juya ya fice dakin kai tsaye likitar ya baro
[26/09 à 10:59] MEERAH 🪷🩷:
💫🥀 HASKE BIYU 🥀💫
( YAR JARIDA )
🕊💔( A heart touching love story & destiny ) 💔🕊
STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🌸
【THE ROYALTY LOVE 🕊🌸💕】
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 :FREE BOOK
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ : PAID BOOK
TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP COMMENTS SECTION
👇👇👇👇👇👇👇
https://chat.whatsapp.com/BBWVomizhgVKzcxJo4XRpG
TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP POSTING ROOM
👇👇👇👇👇👇👇
https://chat.whatsapp.com/LepRstkGv3sDf8Jj4Gm054
DOMIN SAMUN BOOK DI NA DA GA FARKO ZA KU IYA ADDING CHANEL DI NA TA WANNAN LINK
👇👇👇👇👇👇
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
DON'T FORGET TO FOLLOW MY WATTPAD ACCOUNT
WATTPAD : @bennybite
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
___________________________________________
LITTAFIN EXILED PRINCE PAID NE A KAN NAIRA 200 ZA KU IYA SHIGA PAID GROUP DIN , COMPLETE KUMA 400
GA DUK ME BUKATAR BIYAN KUDIN LITTAFIN ❤⚘EXILED PRINCE ⚘❤
ZAI IYA TURA KUDIN TA WANNAN ACCOUNT
👇👇👇👇
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
IDAN KUMA KATI NE TA WANNAN NUMBER
👇👇👇👇👇
Zain (Airtel)
08081129487
sai ku turo shaidar biyan ta wannan number
+22795577612 ko kuma wannan +22798999753
___________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊____________________
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
{ PAGE 32 🥀 ❤ }
▪G.R.A ( GIDAN SU SAFA )
bakin shi da sallama Sami ya shigo parlourn gidan , nan ya tardo Aziza zaune saman sofa ta yi zugum waje guda , da ga ganin yanayin ta kassan ta na cikin tashin hankali
bai bi ta kan ta ba ya nufi stair ya Haye kamar gidan shi , ta na ganin shi amma ba ta ce mishi komai ba dan a halin yanzu ba ta da karfin yin wani jaye-jayen da shi
jim kadan Sami ya sauko stair din ya na sanye da jeans black color da t-shirt red color , da allamun wanka ya yi a part din Safa
ya na saukowa ya shiga kwallawa Snoopy kira
wannan karan Aziza ba ta yi shiru ba sai da ta ce mishi " me kuma za ka yi mishi ? ina Safa ta ke tun safe da ta fita ba ta dawo ba , kuma na san kai ka san inda ta ke "
ko sannu Sami bai ce mata ba ya ci gaba da kwallawa Snoopy kira
ya na gama rufe bakin shi Snoopy ya shigo parlourn da gudu ya nufi stair a tunanin shi Safa ce
Sami bai ce mishi komai ba , sai da ya haye stair ya shiga bedroom din ta ya ga babu kowa sannan ya sauko ya nufi Sami ya na haushi da karfi allamun Safa ya ke tambaya
a hankali Sami ya zube saman guyiwowin shi ta kai hannu ya fara shafa jikin shi ya na fadin " ka yi hakuri Aboki na , amma momyn ka ba za ta iya dawowa ba , ka yi hakuri ka ji ko ? amma mu je zan kai ka wajen Aryan , na san za ka ji dadin zama da shi fiye da wannan matar "
ya na gama fadar haka Snoopy ya yi mishi wani marairaicin haushi , da ga haka Sami ya mike
har ya yi taku biyu ya jiyo Muryar Aziza ta na fadin " Ina kuma za ka tafi da shi ? ina tambayar ka ina Safa ta ke ? Sami ba dai wani abu ku ka yi mata ba ? "
cikin bacin rai Sami ya juyo ya ce mata " yi min Shiru ! , wace Safa kuma ? Safar da wancen matsiyacin dan uwan ki ya kashe ? shikenan kun huta kun ji dadi ta mutu ko ? "
a razane Aziza ta karaso gaban shi ta na fadin " Sami ban ban gane abun da ka ke cewa ba , where is Safa ina Safa ta ke ? "
wani dan karamin murmushin takaici Sami ya yi ya na cewa " congratulations , She is die , kun kashe ta kun huta ko ? why ? me ta yi muku ? kin fi kowa sani bayan uncle Abdoul Karim da momyn ta da Marwan ke kadai ce wadda ta ke iya kallo ta ce ta na da Family a duniyar nan , amma saboda son zuciya irin naki da na dan uwan ki , ta rasa komai nata , yanzu gashi ta rasa rayuwar ta , you're HAPPY now ? " ya kai karshen hawaye na zubo mishi
a hankali Fatma ta juya ta kali Amar , ta na kuka ta ce " ko de kuwa ba ka ba mu auren ta ba ni da kai na zan nemawa Assad auren ta , ko dan burin yaro na ya cika , tun da har ita ce muradin zuciyar shi , dole ta shigo cikin ahalin mu "
ta na gama rufe bakin ta Musadeeq ya daura da cewa " mu je na gan ta don Allah , ina son na ga wacece "
gyada mishi kai Sami ya yi kafin ya juya ya fara takawa zai fice dakin
a hankali Musadeeq ya saki Fatma ya na ce mata " Ki jira ni ina zuwa " da ga haka ya juya ya bi bayan Sami ya fice dakin
ya na fita ya ga Sami tsaye bakin kofar dakin da ke fuskantar na su Amar
a hankali ya karaso dakin su ka shiga a tare shi da Sami ya na sallama kassa kassa
ya na shigowa idanun shi su ka sauka kan Safa da ke konce Saman gadon jinya
ta na sanye da wata gown blue zuwa guyiwa , an yi mata wani dress a kai , a na yi mata karin jini
a hankali Musadeeq ya karaso gaban gadon ya na bin Safa da Kallo , irin kallon nan kamar na sani
" na san ta yi maka kama da tsohon Abokin Assad Aryan Abdoul Karim ko ? " Sami da ke bayan shi ya fada
ba shiri Musadeeq ya juya ya kalli Sami ya ce " ta ya a ka yi ka sani ? "
wani cool murmushi Sami ya saki kafin ya ce " Saboda kanwar shi ce , na san ba za ka manta Aryan ba saboda har auren yarinyar ka ka ba shi , First time da na ga Amar , na ji a jiki na kamar na san shi , ko na taba ganin face din shi amma na kassa tuna a ina ne , sai yau , lokacin da Aryan ke RUSSIA ya na yawan turo min hotunan sa tare da Amar "
" Do you mean kai dan uwan Aryan ne ? Tsawan shekaru sama da goma ni da Assad mu ke neman shi amma mun kassa Samo shi , kenan Safa kanwar shi ce ? "
gyada mishi kai Sami ya yi ya na cewa " kanwar shi ce , amma batun Aryan Assad ne kadai zai iya ba ku amsa ba ni ba , shawara guda zan ba ku , Tun kafin Safa ta dawo cikin hayacin ta ku dauke ta da Assad ku koma RUSSIA saboda akwai ma su bibiyar rayuwar ta ba daya ba biyu ba , kuma in har ba ganin gawar ta su ka yi ba , ba za su hakura ba , don Allah ku ceci rayuwar kanwa ta na roke ku " ya kai karshen kamar zai yi kuka ya na hade hannayan shi ya na rokon shi
girgiza mishi kai Musadeeq ya yi ya na cewa " no , Safa yanzu kamar diya ta ke a wajen mu , saboda Matar Assad ce , in dai ina raye ba abun da zai same ta , cikin daren nan za mu bar garin nan " ya na gama fadar haka ya juya da sauri ya fice dakin
ya na fita Sami ya tako a hankali ya tsaya gaban gadon Safa ya saki wani cool murmushi ya ce " Shikenan ? yanzu ma za su sake raba ni da ke ? ki yi hakuri duk abun da ya faru , ki yi hakuri abun da mu ka yi miki , na yi miki alkawari wannan karan da hannu na zan karbar miki hakinki , ba zan kyale shi ba wannan karan , ina yi miki fatan Alhairi a nan gaba , in sha Allah zan zo wajen ki bayan komai ya kare , ki kula min da kan ki kin ji ko ? I love you my sister " ya na gama fadar haka hawaye su ka zubo mishi , ya matso da lips din shi saman forehead din ta ya manna mata kiss
da ga haka ya dago kai ya juya ya fice dakin a hankali
ya na fita Dakin da a ka kontar da su Assad ya koma
bakin shi da Sallama ya shigo dakin , nan ya tardo Musadeeq da Fatma tsatsaye bakin gadon Amar su na kallon shi su na faman Hawaye a tare har shi kan shi Musadeeq
cikin nitsuwa Sami ya ce mishi " zan je gida amma ba zan jima ba zan dawo "
gyada mishi kai kawai Musadeeq ya yi ba tare da ya ce komai ba
a hankali Sami ya juya ya fice dakin kai tsaye likitar ya baro
[26/09 à 10:59] MEERAH 🪷🩷:
💫🥀 HASKE BIYU 🥀💫
( YAR JARIDA )
🕊💔( A heart touching love story & destiny ) 💔🕊
STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🌸
【THE ROYALTY LOVE 🕊🌸💕】
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 :FREE BOOK
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ : PAID BOOK
TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP COMMENTS SECTION
👇👇👇👇👇👇👇
https://chat.whatsapp.com/BBWVomizhgVKzcxJo4XRpG
TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP POSTING ROOM
👇👇👇👇👇👇👇
https://chat.whatsapp.com/LepRstkGv3sDf8Jj4Gm054
DOMIN SAMUN BOOK DI NA DA GA FARKO ZA KU IYA ADDING CHANEL DI NA TA WANNAN LINK
👇👇👇👇👇👇
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
DON'T FORGET TO FOLLOW MY WATTPAD ACCOUNT
WATTPAD : @bennybite
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
___________________________________________
LITTAFIN EXILED PRINCE PAID NE A KAN NAIRA 200 ZA KU IYA SHIGA PAID GROUP DIN , COMPLETE KUMA 400
GA DUK ME BUKATAR BIYAN KUDIN LITTAFIN ❤⚘EXILED PRINCE ⚘❤
ZAI IYA TURA KUDIN TA WANNAN ACCOUNT
👇👇👇👇
8081129487
Khadija Sabi'u
Monie point bank
IDAN KUMA KATI NE TA WANNAN NUMBER
👇👇👇👇👇
Zain (Airtel)
08081129487
sai ku turo shaidar biyan ta wannan number
+22795577612 ko kuma wannan +22798999753
___________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊____________________
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
{ PAGE 32 🥀 ❤ }
▪G.R.A ( GIDAN SU SAFA )
bakin shi da sallama Sami ya shigo parlourn gidan , nan ya tardo Aziza zaune saman sofa ta yi zugum waje guda , da ga ganin yanayin ta kassan ta na cikin tashin hankali
bai bi ta kan ta ba ya nufi stair ya Haye kamar gidan shi , ta na ganin shi amma ba ta ce mishi komai ba dan a halin yanzu ba ta da karfin yin wani jaye-jayen da shi
jim kadan Sami ya sauko stair din ya na sanye da jeans black color da t-shirt red color , da allamun wanka ya yi a part din Safa
ya na saukowa ya shiga kwallawa Snoopy kira
wannan karan Aziza ba ta yi shiru ba sai da ta ce mishi " me kuma za ka yi mishi ? ina Safa ta ke tun safe da ta fita ba ta dawo ba , kuma na san kai ka san inda ta ke "
ko sannu Sami bai ce mata ba ya ci gaba da kwallawa Snoopy kira
ya na gama rufe bakin shi Snoopy ya shigo parlourn da gudu ya nufi stair a tunanin shi Safa ce
Sami bai ce mishi komai ba , sai da ya haye stair ya shiga bedroom din ta ya ga babu kowa sannan ya sauko ya nufi Sami ya na haushi da karfi allamun Safa ya ke tambaya
a hankali Sami ya zube saman guyiwowin shi ta kai hannu ya fara shafa jikin shi ya na fadin " ka yi hakuri Aboki na , amma momyn ka ba za ta iya dawowa ba , ka yi hakuri ka ji ko ? amma mu je zan kai ka wajen Aryan , na san za ka ji dadin zama da shi fiye da wannan matar "
ya na gama fadar haka Snoopy ya yi mishi wani marairaicin haushi , da ga haka Sami ya mike
har ya yi taku biyu ya jiyo Muryar Aziza ta na fadin " Ina kuma za ka tafi da shi ? ina tambayar ka ina Safa ta ke ? Sami ba dai wani abu ku ka yi mata ba ? "
cikin bacin rai Sami ya juyo ya ce mata " yi min Shiru ! , wace Safa kuma ? Safar da wancen matsiyacin dan uwan ki ya kashe ? shikenan kun huta kun ji dadi ta mutu ko ? "
a razane Aziza ta karaso gaban shi ta na fadin " Sami ban ban gane abun da ka ke cewa ba , where is Safa ina Safa ta ke ? "
wani dan karamin murmushin takaici Sami ya yi ya na cewa " congratulations , She is die , kun kashe ta kun huta ko ? why ? me ta yi muku ? kin fi kowa sani bayan uncle Abdoul Karim da momyn ta da Marwan ke kadai ce wadda ta ke iya kallo ta ce ta na da Family a duniyar nan , amma saboda son zuciya irin naki da na dan uwan ki , ta rasa komai nata , yanzu gashi ta rasa rayuwar ta , you're HAPPY now ? " ya kai karshen hawaye na zubo mishi