Sashe 2
Haske Biyu Complete Hausa Novel · about 8 min read
A daya bangaran kuma doctor Sadeeq ya ce " ni ne da godiya , ina yiwa ma su kallon mu barka da warhaka "
Ya na gama fadar haka comments kalla kalla su ka fara shigowa
Ba ta bi ta kan comments din ba ta ce " mu na godiya doctor , kamar dai kullum one minutes gare mu , tambaya ta ta yau zan so ka yi wa masu kallon mu ba ya ni a kan abun da ya safi ciwon kwakwolwa "
" okay ! Da farko dai suna na Doctor Sadeeq , likitan kwakwolwa a babban Hospital na birnin kaduna , shi ciwon kwakwolwa ya na da makasudi daban daban , amma ma fi yawan cin abun da ke hadasa shi , When you receive a blow to the head or body, your brain moves inside your skull. This movement can cause brain damage, such as a concussion. A concussion causes changes in the way you think and feel, which can lead to amnesia or a short-lived coma or even madness if the concussion is not treated well , zan so na kara jan hankalin ku a kan ciwon tapin hankali , mafi yawwan cin abun da ya ke hadasa shi , ciki har da ta'amali da miyagun kwayoyi ma su karfi , zan so na muku karin bayani a kai amma lokaci bazai isa ba , sai mun hadu da ku next week " ya na gama fadar haka ya kashe kiran
Ya na kashe kiran safa ta ce " mun gode sosai doctor , to yan uwa kun dai ji abun da doctor ya fada , mu daina anfani da muyagun kwayoyi , basu da kyau kuma illa ne a rayuwar mu , sai mun hade sati mai zuwa inda za muyi magana a kan ciwon da ya shafi mata , abokiyar hirar ku ce ke ce muku mu hadu a sati na gaba "
Ta na gama fada haka ta sa hannu ta kashe live din sannan ta dauki wayar ta , ta cire face mask din ta ta ajiye geffen Tv
Sannan ta fara warware Veil din ta tila saman sofa sannan ta fara takawa ta bar dakin
Parlour na kassa ta sauko ta na tafe ta na latsa wayar ta , har sai da ta karaso wajen doguwar sofa sannan ta haye ta konta
Ta na kontawa wata yan mata ta fito da ga cikin dining room rike da tray dauke da fruits da glass sai kwalin juice
Saman table din tsakiyar falon ta ajiye tray din sannan ta ce " sannu da fitowa , hajiya ta ce na fada miki ta fita in an jima za ta dawo "
Ba tare da ta kale ta ba ta ce " shikenan " ta fada a takaice
" ko zan kawo miki lunch din ki ne ? " yarinyar ta fada ta na kallon face din ta
A hankali Safa ta juyo ta kali yarinyar ta saki dan karamin murmushi ta ce " kar ki damu Balki , idan na bukata na ce ki kawo min "
Jinjina mata kai balki ta yi ta na dan murmushi ta juya za ta koma kitchen
Har ta yi dan nisa ta jiyo Muryar Safa ta na kiran ta
Ba musu ta dawo ta tsaya gaban ta ta na fadin " ga ni madam "
Mikewa zaune Safa ta yi , ta ajiye wayar ta gefe ta na kallon Balki ta ce " in tambaye ki wani abu ? "
"E madam ina jin ki " ta fada cikin girmamawa
" na san da ga kauye, momy ta kawo ki , lokacin da ki ke cen wane ciwo ne ki ka fi yawan ganin mata su na yi "
" gaskia madam ban sani ba saboda ba na yawwan zuwa likita , amma watarana mun ta ba yin wani zama a kan cutar yoyon fitsari "
Jinjina kan ta Safa ta yi kafin ta ce " minene yayan fitsari kuma ? " ta tambaya cikin kwarbabar haussar ta
Yar dariya Balki ta yi kafin ta ce " madam ba yayan fitsari ya ke ba yoyon fitsari , wani ciwo ne da mata ke kamuwa da shi lokacin haihuwa haka , sai ta dinga yin fitsari ba tare da ta sani ba "
Murmushi Safa ta yi kafin ta ce " okay Balki na gode sosai za ki iya tafiyar ki "
Da to Balki ta amsa mata sannan ta juya ta koma dining room ta shiga kitchen
Ta na shiga , Safa ta fara jiyo kukan wani kare
Dan karamin murmushi ta saki kafin ya juyo da kan ta ta kali kofar shigowa falon
Dai dai lokacin da wani katon kare ya shigo falon da dan gudu
Karen fari ne ya na dan digon brown kadan , ya na da gashi sosai
Da gudu karen ya nufe ta ya fada jikin ta ya na haushi kwarai
Rungume karen nan ta yi ta na fadin " Snoopy , ina ka je ne haka tun dazu na dawo amma ban gan ka ba ? " ta kai karshen ta na sakin shi
Kamar ko ya san abun da ta fada sai ya sauka da ga jikin ta ya konta kassan carpet ya na marairaice fuska kamar mutun
Da sauri ta ce " a'a Snoopy , me kuma ya faru ko dai ba ka ci abincin ka ba ? "
Haushi ya yi mai dan karfi ya na fido harshe waje
" to minene ah ko dai wani ya taba min kai " ta tambaye shi ta na kai hannu ta fara shafa kan shi
Yanzu ma haushi ya yi mata mai dan sauti
Ta na shirin magana ta jiyo Muryar momy ta na sallama
Kallon kofar shigowa ta yi ta na murmushi ta amsa sallamar ta
Murmushi ita ma momy ta yi ta ci gaba da takowa ta karaso cikin parlour din ta zauna geffen Safa
Kallon Snoopy ta yi kafin ta ce " Snoopy tashi ka je wajen Bello maza "
Dan karamin gunguni ya yi , shi wai babu inda zai je
Ganin haka ya sa momy matse fuska ta ce " wlh in ba ka tashi ba sa......"
Ba ta karasa maganar ta ba ya tashi ya yi waje da gudu dan ya san halin momy , yanzu nan za ta bashi KASHI in ya ki fita
Ya na fita Safa ta kali momy ta ce " haba momy me kuma ya yi miki "
Tsuke fuska momy ta yi cikin tsare gida ta ce " ba na son shirme kin ji ni ko
Shagwaba fuska Safa ta yi ta ce " shikenan na ji momy , amma fa gobe week-end kar ki manta to "
Kallon ta da kyau momy ta yi ta na shirin magana wayar Safa ta fara ringing
: TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP
👇👇👇
https://chat.whatsapp.com/IrsjzfoHUHBJzdgRtskPcY
💫🥀 HASKE BIYU 🥀💫
( YAR JARIDA )
( A heart touching love story & destiny )
STORY & WRITTEN BY :
ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP CHANEL 👇👇👇
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
PAGE 2 🥀 ❤
Kallon ta da kyau momy ta yi , ta na shirin magana wayar Safa ta fara ringing
Hannu Safa ta kai ta dauki wayar ta na kallon screen din
Nan ta ga bakuwa number ce ke kiran ta
A hankali ta dago kai ta kali momy kamar ita ce ta kire ta sannan ta dawo da kallon ta kan wayar kafin ta daga kiran ta kai wayar a kunne ta na sallama
A daya bangaran kuma sai da a ka amsa mata sallamar ta sannan a ka daura da cewa " ina magana ne da Abokiyar hira ? "
Kallon momy ta yi ta na zaro idanu ta na tambayar kanta ya a ka yi ya samu number din ta
Cen kuma sai ta bude baki a hankali kamar ba ta son maganar ta ce mishi " e ita ce "
" yawwa barkan ki da wannan lokacin , ki na magana ne da shugaban gidan Tashar Tauraruwa da ke nan Abuja , na kira ne saboda ina yawwan kallon shirin ki saman kafofin yada zumunta , so zan so na baki damar ki yi aiki a tare da mu , zan turo miki duk karin bayani da ki ke bukata a Text da kuma adress din seat din mu , idan kin amince sai ki tardo ni gobe a office di na misalin karfe 10 na safe , nagode " ya na gama fadar hakan ya katse kiran ba tare da ya jira amsar ta ba
Baki saki ta ke kallon momy ta na zaro idanu ta rasa magana
" lafya wanene ya kira ki ? " momy ta tambaya ta na tsare ta da idanu
Wata yar siririyar kara ta saki ta na fadawa jikin momy ta rungume ta ta na fadin " momy , shugaban gidan Tashar Tauraruwa ne ya kira ni , ya ce in na shirya in aiki tare da su "
Cike da murna momy ta rungume ta ta na jerowa Allah godiya , dan ta san shi ne babban burin yarinyar ta ta
Sai da su ka ida rungume²n su sannan su ka raba jiki cike da zumudi mama ta ce " yanzu yaushe za ki je , a ina gidan tashar ya ke ? "
" gobe momy ya ce zai turo min adress din su , sai na tarda shi babban offishin su wajen karfe 10 na safe ya min sauran bayani "
" alhamdoulilah , abu ya yi kyau gaskia , amma fa ni ban san a wace jaha babban offishin su ya ke ba "
Ta na shirin mike wa ta ce " a Abuja ya ke momy "
Cak ta tsaya sakamakon hannun ta da momy ta yi
Da sauri ta juyo ta na fadin " minene momy ? "
Mikewa tsaye momy ta yi , duk yanayin fuskar ta ya sauya kamar wadda a ka turowa sakon mutuwa
Ya na gama fadar haka comments kalla kalla su ka fara shigowa
Ba ta bi ta kan comments din ba ta ce " mu na godiya doctor , kamar dai kullum one minutes gare mu , tambaya ta ta yau zan so ka yi wa masu kallon mu ba ya ni a kan abun da ya safi ciwon kwakwolwa "
" okay ! Da farko dai suna na Doctor Sadeeq , likitan kwakwolwa a babban Hospital na birnin kaduna , shi ciwon kwakwolwa ya na da makasudi daban daban , amma ma fi yawan cin abun da ke hadasa shi , When you receive a blow to the head or body, your brain moves inside your skull. This movement can cause brain damage, such as a concussion. A concussion causes changes in the way you think and feel, which can lead to amnesia or a short-lived coma or even madness if the concussion is not treated well , zan so na kara jan hankalin ku a kan ciwon tapin hankali , mafi yawwan cin abun da ya ke hadasa shi , ciki har da ta'amali da miyagun kwayoyi ma su karfi , zan so na muku karin bayani a kai amma lokaci bazai isa ba , sai mun hadu da ku next week " ya na gama fadar haka ya kashe kiran
Ya na kashe kiran safa ta ce " mun gode sosai doctor , to yan uwa kun dai ji abun da doctor ya fada , mu daina anfani da muyagun kwayoyi , basu da kyau kuma illa ne a rayuwar mu , sai mun hade sati mai zuwa inda za muyi magana a kan ciwon da ya shafi mata , abokiyar hirar ku ce ke ce muku mu hadu a sati na gaba "
Ta na gama fada haka ta sa hannu ta kashe live din sannan ta dauki wayar ta , ta cire face mask din ta ta ajiye geffen Tv
Sannan ta fara warware Veil din ta tila saman sofa sannan ta fara takawa ta bar dakin
Parlour na kassa ta sauko ta na tafe ta na latsa wayar ta , har sai da ta karaso wajen doguwar sofa sannan ta haye ta konta
Ta na kontawa wata yan mata ta fito da ga cikin dining room rike da tray dauke da fruits da glass sai kwalin juice
Saman table din tsakiyar falon ta ajiye tray din sannan ta ce " sannu da fitowa , hajiya ta ce na fada miki ta fita in an jima za ta dawo "
Ba tare da ta kale ta ba ta ce " shikenan " ta fada a takaice
" ko zan kawo miki lunch din ki ne ? " yarinyar ta fada ta na kallon face din ta
A hankali Safa ta juyo ta kali yarinyar ta saki dan karamin murmushi ta ce " kar ki damu Balki , idan na bukata na ce ki kawo min "
Jinjina mata kai balki ta yi ta na dan murmushi ta juya za ta koma kitchen
Har ta yi dan nisa ta jiyo Muryar Safa ta na kiran ta
Ba musu ta dawo ta tsaya gaban ta ta na fadin " ga ni madam "
Mikewa zaune Safa ta yi , ta ajiye wayar ta gefe ta na kallon Balki ta ce " in tambaye ki wani abu ? "
"E madam ina jin ki " ta fada cikin girmamawa
" na san da ga kauye, momy ta kawo ki , lokacin da ki ke cen wane ciwo ne ki ka fi yawan ganin mata su na yi "
" gaskia madam ban sani ba saboda ba na yawwan zuwa likita , amma watarana mun ta ba yin wani zama a kan cutar yoyon fitsari "
Jinjina kan ta Safa ta yi kafin ta ce " minene yayan fitsari kuma ? " ta tambaya cikin kwarbabar haussar ta
Yar dariya Balki ta yi kafin ta ce " madam ba yayan fitsari ya ke ba yoyon fitsari , wani ciwo ne da mata ke kamuwa da shi lokacin haihuwa haka , sai ta dinga yin fitsari ba tare da ta sani ba "
Murmushi Safa ta yi kafin ta ce " okay Balki na gode sosai za ki iya tafiyar ki "
Da to Balki ta amsa mata sannan ta juya ta koma dining room ta shiga kitchen
Ta na shiga , Safa ta fara jiyo kukan wani kare
Dan karamin murmushi ta saki kafin ya juyo da kan ta ta kali kofar shigowa falon
Dai dai lokacin da wani katon kare ya shigo falon da dan gudu
Karen fari ne ya na dan digon brown kadan , ya na da gashi sosai
Da gudu karen ya nufe ta ya fada jikin ta ya na haushi kwarai
Rungume karen nan ta yi ta na fadin " Snoopy , ina ka je ne haka tun dazu na dawo amma ban gan ka ba ? " ta kai karshen ta na sakin shi
Kamar ko ya san abun da ta fada sai ya sauka da ga jikin ta ya konta kassan carpet ya na marairaice fuska kamar mutun
Da sauri ta ce " a'a Snoopy , me kuma ya faru ko dai ba ka ci abincin ka ba ? "
Haushi ya yi mai dan karfi ya na fido harshe waje
" to minene ah ko dai wani ya taba min kai " ta tambaye shi ta na kai hannu ta fara shafa kan shi
Yanzu ma haushi ya yi mata mai dan sauti
Ta na shirin magana ta jiyo Muryar momy ta na sallama
Kallon kofar shigowa ta yi ta na murmushi ta amsa sallamar ta
Murmushi ita ma momy ta yi ta ci gaba da takowa ta karaso cikin parlour din ta zauna geffen Safa
Kallon Snoopy ta yi kafin ta ce " Snoopy tashi ka je wajen Bello maza "
Dan karamin gunguni ya yi , shi wai babu inda zai je
Ganin haka ya sa momy matse fuska ta ce " wlh in ba ka tashi ba sa......"
Ba ta karasa maganar ta ba ya tashi ya yi waje da gudu dan ya san halin momy , yanzu nan za ta bashi KASHI in ya ki fita
Ya na fita Safa ta kali momy ta ce " haba momy me kuma ya yi miki "
Tsuke fuska momy ta yi cikin tsare gida ta ce " ba na son shirme kin ji ni ko
Shagwaba fuska Safa ta yi ta ce " shikenan na ji momy , amma fa gobe week-end kar ki manta to "
Kallon ta da kyau momy ta yi ta na shirin magana wayar Safa ta fara ringing
: TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP
👇👇👇
https://chat.whatsapp.com/IrsjzfoHUHBJzdgRtskPcY
💫🥀 HASKE BIYU 🥀💫
( YAR JARIDA )
( A heart touching love story & destiny )
STORY & WRITTEN BY :
ANISH
Marubuciyar littafin
TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP CHANEL 👇👇👇
https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
PAGE 2 🥀 ❤
Kallon ta da kyau momy ta yi , ta na shirin magana wayar Safa ta fara ringing
Hannu Safa ta kai ta dauki wayar ta na kallon screen din
Nan ta ga bakuwa number ce ke kiran ta
A hankali ta dago kai ta kali momy kamar ita ce ta kire ta sannan ta dawo da kallon ta kan wayar kafin ta daga kiran ta kai wayar a kunne ta na sallama
A daya bangaran kuma sai da a ka amsa mata sallamar ta sannan a ka daura da cewa " ina magana ne da Abokiyar hira ? "
Kallon momy ta yi ta na zaro idanu ta na tambayar kanta ya a ka yi ya samu number din ta
Cen kuma sai ta bude baki a hankali kamar ba ta son maganar ta ce mishi " e ita ce "
" yawwa barkan ki da wannan lokacin , ki na magana ne da shugaban gidan Tashar Tauraruwa da ke nan Abuja , na kira ne saboda ina yawwan kallon shirin ki saman kafofin yada zumunta , so zan so na baki damar ki yi aiki a tare da mu , zan turo miki duk karin bayani da ki ke bukata a Text da kuma adress din seat din mu , idan kin amince sai ki tardo ni gobe a office di na misalin karfe 10 na safe , nagode " ya na gama fadar hakan ya katse kiran ba tare da ya jira amsar ta ba
Baki saki ta ke kallon momy ta na zaro idanu ta rasa magana
" lafya wanene ya kira ki ? " momy ta tambaya ta na tsare ta da idanu
Wata yar siririyar kara ta saki ta na fadawa jikin momy ta rungume ta ta na fadin " momy , shugaban gidan Tashar Tauraruwa ne ya kira ni , ya ce in na shirya in aiki tare da su "
Cike da murna momy ta rungume ta ta na jerowa Allah godiya , dan ta san shi ne babban burin yarinyar ta ta
Sai da su ka ida rungume²n su sannan su ka raba jiki cike da zumudi mama ta ce " yanzu yaushe za ki je , a ina gidan tashar ya ke ? "
" gobe momy ya ce zai turo min adress din su , sai na tarda shi babban offishin su wajen karfe 10 na safe ya min sauran bayani "
" alhamdoulilah , abu ya yi kyau gaskia , amma fa ni ban san a wace jaha babban offishin su ya ke ba "
Ta na shirin mike wa ta ce " a Abuja ya ke momy "
Cak ta tsaya sakamakon hannun ta da momy ta yi
Da sauri ta juyo ta na fadin " minene momy ? "
Mikewa tsaye momy ta yi , duk yanayin fuskar ta ya sauya kamar wadda a ka turowa sakon mutuwa