Sashe 24
Haske Biyu Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wani kyawatencen bedroom ne mai mugun girma , komai na cikin white colour ne
Cen na hango wani matashin Saurayi zaune saman wani katafaren bed na alfarma fari kal da shi har bedsheet din saman shi fara ce kal
Matashin ya na sanye da wandon jeans Black colour da T-shirt Navy blue
Ya na da yalwatacen gashi baki kirin curly ya zubo mishi ya rufe mishi fuska ta gefe da gefe
Ya sunkuyar da kai ya na faman latsa waya , hanayan shi farare kal amma ba fari cen ba , ya na da dogayen yatsu ma su kyau
Duk jikin shi a murde ya ke dan har ka na iya gano shatin jiyojin shi duk saman hanayan shi , ya na da fafadar kirji , t-shirt din baki daya kamar ta yi mishi kadan dan duk surar jikin shi a na iya ganin ta
Ya na a haka ya jiyo a na yi mishi knocking a kofa
Shiru ya yi bai amsa ba , kuma ya ji bugun kofar
A hankali a ka turo kofar , wata kyakyawar budurwa ta shigo wajen ta na sallama
Ta yi jinin haoussawa sosai , skin din ta chocolate ne mai mugun kyau ya konta har wani shining ya ke , da ga gani wannan renon ice cream ce dan yanayin jikin ta ya nuna ta na samun hutu sosai
Ta na da yan dara daren idanun farare kal kamar madara amma kwayar cikin su ash colour ce
Ga wani dan karamin bakin ta , lips din ta pink colour ma su laushi da ga gani
Ta na sanye da wata gown red colour mai kyau har kassa ta na sanye da wani dan karamin hijab zuwa kirji
Ta na da dan shape amma ba sosai ba a shekaru ba za ta wuce 18 to 19 years ba haka
Cikin wata yar siririyar murya cike da nitsuwa ta yi magana da turanci ta ce " Big bro , Daddy na son magana da kai "
Ta na gama fadar haka ta juya ta bar dakin , a hankali kofar ta fara yin gaba ta like kan ta
Sai da ya dauki wajen good 20 minutes da fitar yarinyar nan , sannan ya mike slowly kai a sunkuye ya fara takawa ya nufi kofar , ya bude ya fito dakin
Nan ya shigo wani parlourn komai na cikin shi da ga peach sai white colours
Bai tsaya parlourn ba ya fito part din baki daya ya na tafiya kai a sunkuye
A haka ya ci gaba da tafiyar shi har sai da ya wuce wajen door hudu da wani parlourn na sama wajen kamar yar balcony ce ya nufi wani stair zagaye da glass
A hankali ya fara sauko stair din ya na saukowa , har yanzu dai wannan kan na shi a sunkuye ya ke , ya na latsa wayar shi
A haka ya sauko ya karaso cikin wani parlourn na ji da gani kai kace ba da kudi a ka saye kayan parlourn ba
Duk abun da ke wajen peach da white colour ne
A hankali ya nufi wata doguwar sofa three seaters white colour ya zauna ba tare da ya kali mutanan da ke cikin parlourn ba
Ya na a haka ya jiyo Muryar wani lattijo da ke zaune saman sofar da ke fuskantar ta shi ya na fadin " Assad ina son yin magana da kai "
Ya na gama rufe bakin shi wani katon kare ya shigo parlourn da matsanincin gudu ya nufi saurayin da lattijon nan ya kira da Assad
Karen ya na da girma sosai , ya na da kuma jelar gashi kwarai brown colour mai mugun kyau , da ga gani wannan karen ya na samun kula ta musaman
Ya na isowa gare shi ya fada mi shi a jiki ya na haushi har sai da wayar hannun shi ta fadi
A dubu dari Assad ya dago kai ya kali karen nan ya ce mishi " Rex ! Sit down " ya fada da dan karfi
Da sauri karan ya sauko da ga jikin shi ya zauna a kassa geffen kafar shi ya na sunkuyar da kai
A hankali saurayin nan ya sa hannu ya janye jelar gashin kan shi ya meda ta baya ya daure sannan ya kai hannu ya dauki wayar shi , kafin ya jingina bayan shi a jikin sofar ya daura kafa daya bisa daya ya na kallon dattijon nan
Kaman nin shi sak irin na Amar kamar an tsaga kara , sai dai wannan ya so ya dan fi Amar haske , sannan ya fi murdewar jiki kuma lips din shi sun fi na Amar cizawa na shi sun so su yi red ma haka , ga shi kuma ya na sanye da bakaken glass ba ka iya ganin cikin idanun shi
Cikin nitsuwa dattijon nan ya fara magana ya na fadin " Assad , please idan ka je Nigeria kar ka dawo ba tare da matar ka ba , dubi don Allah yadda shekaru su ka ja ka amma har yanzu ko budurwa ba ka da , so ka ke ka kare rayuwar ka kai kadai "
Cikin nitsuwa Assad ya katse shi da cewa " yes , dama ni kadai na shigowa duniya haka zan bar ta kuma , babu wani gurbi na mace a rayuwa ta , saboda ba na bukatar ta , ba na bukatar wadanan halitun a kusa da ni , in har ka sa rai a maganar aure na , to zuciyar ka za ta buga ka mutu na dauki gawar ka na je na bunne na dawo na yi zama kai ta shafa ba ni ba "
Ya na gama fadar haka ya mike ya nufi hanyar fita parlourn , da sauri Rex ya mike ya bi bayan shi
Da kallo wannan lattijon ya raka shi har sai da ya fita sannan ya saki wani cool murmushi ya girgiza kan shi ya na fadin " duk ranar da soyayya ta kama ka wlh ba za ta yi maka da sauki ba " ya kai karshen ya na yar karamar dariya
▪ NIGERIA ( KADUNA )
▪SAFA 💋
Kallon ta Djamila ta yi ta na fadin " Safa lafya kin mike ki na ta sambatu ke kadai ? "
Dawo da kallon ta kan Djamila ta yi kafin ta ce " no ba komai " ta kai karshen ta na sakin dan murmushi ta koma ta zauna
A takaice haka su ka share inin ranar a tare su na zaune waje babu me ce ma wani ufan , Safa na faman latsa wayar ta , ita kuma Djamila ta na zaune ta na kallon , a haka har lokacin sallat ya yi su ka tashi su ka yi sallar su
Sai wajen karfe 5 na yamma sannan Safa ta shirya za ta meda Djamila gidan su
Cikin sa'a ko duk mutanan gidan su na nan , nan ta samu ta yi musu bayanai a kan abun da ya faru , sannan ta ba su hakuri , da ga nan ta ja wa Djamila kunne a kan abun da ta aikata , da kuma saurin yarda da Mansour da ta yi , ba ta baro gidan ba sai da ta tabbatar hankalin kowa ya konta sun rungumo Djamila sannan ta sa kai ta fice musu gidan su
Sai misalin karfe 6 ta koma gida , ko da ta koma ba ta tsaya ko ina ba sai bedroom din ta , ta yi wanka ta shirya cikin wasu kananan kaya blue colour , sannan ta daura wata Abaya da ga saman su ta saka hijab din ta sannan ta gabatar da sallar ta dan lokacin sallar magriba ya yi
Bayan ta Kamala sallar ta , nan ma sai da ta zauna ta yi karatun kur'ani , ta karanta aduo'i , har sai da a ka yi kiran sallar isha sannan ta tashi ta gabatar da sallar
Da ta ida ta cire abayar da ta saka a saman kayan ta , ta koma dressing room da ita sannan ta fito bedroom din gaba daya
Kai tsaye parlourn kassa ta sauko , ta na tafe ta na latsa wayar ta ko kallon gaban ta ba ta yi
Sai da ta karaso cikin parlourn ta zauna saman sofa ta na ci gaba da latsa wayar ta ko kai ba ta dago ba bare ta san da mutun a parlourn ko babu
Ta na a haka kawai sai ji ta yi an kira sunan ta
A hankali ta dago kan ta , ba ta sauke idanun ta ko ina ba sai cikin na Sami
Ashe ko sallar isha a cikin gidan ya yi ta , ita ba ta da labari
Tun da ta fara hauro stair ya ke bin ta da ido har sai da ta karaso ta zauna sannan ya kira sunan ta
Dan karamin tsaki ta yi kafin ta ce " me ya kawo ka gidan mu a wannan lokacin ? "
Cikin nitsuwa ya ce mata " please Safa listen to me , why za ki ce ba za ki aure ni ba , ni fa tsakani da Allah na yi wannan maganar, ba da wassa na ke ba , ko da niyar cutar wa "
Nade hanayan ta a kirji ta yi ya koma jikin sofar ta jinjina bayan ta , ta daura kafa daya bisa daya ta na kallon shi cikin ido ta ce " ni ban shirya aure ba musaman in da kai ne gwara ka ban lafya , wlh ba abun da zai sa na aure ka "
Da sauri ya katse ta da cewa " but i love you , i want to marry you , why za ki yi min ha........"
Bai karasa maganar shi ba Safa ta bushe da wata shegiyar dariya har da tapi
Shi dai kallon ta kawai ya ke ya na tunanin me ya fada da ya bata dariya haka
Cen na hango wani matashin Saurayi zaune saman wani katafaren bed na alfarma fari kal da shi har bedsheet din saman shi fara ce kal
Matashin ya na sanye da wandon jeans Black colour da T-shirt Navy blue
Ya na da yalwatacen gashi baki kirin curly ya zubo mishi ya rufe mishi fuska ta gefe da gefe
Ya sunkuyar da kai ya na faman latsa waya , hanayan shi farare kal amma ba fari cen ba , ya na da dogayen yatsu ma su kyau
Duk jikin shi a murde ya ke dan har ka na iya gano shatin jiyojin shi duk saman hanayan shi , ya na da fafadar kirji , t-shirt din baki daya kamar ta yi mishi kadan dan duk surar jikin shi a na iya ganin ta
Ya na a haka ya jiyo a na yi mishi knocking a kofa
Shiru ya yi bai amsa ba , kuma ya ji bugun kofar
A hankali a ka turo kofar , wata kyakyawar budurwa ta shigo wajen ta na sallama
Ta yi jinin haoussawa sosai , skin din ta chocolate ne mai mugun kyau ya konta har wani shining ya ke , da ga gani wannan renon ice cream ce dan yanayin jikin ta ya nuna ta na samun hutu sosai
Ta na da yan dara daren idanun farare kal kamar madara amma kwayar cikin su ash colour ce
Ga wani dan karamin bakin ta , lips din ta pink colour ma su laushi da ga gani
Ta na sanye da wata gown red colour mai kyau har kassa ta na sanye da wani dan karamin hijab zuwa kirji
Ta na da dan shape amma ba sosai ba a shekaru ba za ta wuce 18 to 19 years ba haka
Cikin wata yar siririyar murya cike da nitsuwa ta yi magana da turanci ta ce " Big bro , Daddy na son magana da kai "
Ta na gama fadar haka ta juya ta bar dakin , a hankali kofar ta fara yin gaba ta like kan ta
Sai da ya dauki wajen good 20 minutes da fitar yarinyar nan , sannan ya mike slowly kai a sunkuye ya fara takawa ya nufi kofar , ya bude ya fito dakin
Nan ya shigo wani parlourn komai na cikin shi da ga peach sai white colours
Bai tsaya parlourn ba ya fito part din baki daya ya na tafiya kai a sunkuye
A haka ya ci gaba da tafiyar shi har sai da ya wuce wajen door hudu da wani parlourn na sama wajen kamar yar balcony ce ya nufi wani stair zagaye da glass
A hankali ya fara sauko stair din ya na saukowa , har yanzu dai wannan kan na shi a sunkuye ya ke , ya na latsa wayar shi
A haka ya sauko ya karaso cikin wani parlourn na ji da gani kai kace ba da kudi a ka saye kayan parlourn ba
Duk abun da ke wajen peach da white colour ne
A hankali ya nufi wata doguwar sofa three seaters white colour ya zauna ba tare da ya kali mutanan da ke cikin parlourn ba
Ya na a haka ya jiyo Muryar wani lattijo da ke zaune saman sofar da ke fuskantar ta shi ya na fadin " Assad ina son yin magana da kai "
Ya na gama rufe bakin shi wani katon kare ya shigo parlourn da matsanincin gudu ya nufi saurayin da lattijon nan ya kira da Assad
Karen ya na da girma sosai , ya na da kuma jelar gashi kwarai brown colour mai mugun kyau , da ga gani wannan karen ya na samun kula ta musaman
Ya na isowa gare shi ya fada mi shi a jiki ya na haushi har sai da wayar hannun shi ta fadi
A dubu dari Assad ya dago kai ya kali karen nan ya ce mishi " Rex ! Sit down " ya fada da dan karfi
Da sauri karan ya sauko da ga jikin shi ya zauna a kassa geffen kafar shi ya na sunkuyar da kai
A hankali saurayin nan ya sa hannu ya janye jelar gashin kan shi ya meda ta baya ya daure sannan ya kai hannu ya dauki wayar shi , kafin ya jingina bayan shi a jikin sofar ya daura kafa daya bisa daya ya na kallon dattijon nan
Kaman nin shi sak irin na Amar kamar an tsaga kara , sai dai wannan ya so ya dan fi Amar haske , sannan ya fi murdewar jiki kuma lips din shi sun fi na Amar cizawa na shi sun so su yi red ma haka , ga shi kuma ya na sanye da bakaken glass ba ka iya ganin cikin idanun shi
Cikin nitsuwa dattijon nan ya fara magana ya na fadin " Assad , please idan ka je Nigeria kar ka dawo ba tare da matar ka ba , dubi don Allah yadda shekaru su ka ja ka amma har yanzu ko budurwa ba ka da , so ka ke ka kare rayuwar ka kai kadai "
Cikin nitsuwa Assad ya katse shi da cewa " yes , dama ni kadai na shigowa duniya haka zan bar ta kuma , babu wani gurbi na mace a rayuwa ta , saboda ba na bukatar ta , ba na bukatar wadanan halitun a kusa da ni , in har ka sa rai a maganar aure na , to zuciyar ka za ta buga ka mutu na dauki gawar ka na je na bunne na dawo na yi zama kai ta shafa ba ni ba "
Ya na gama fadar haka ya mike ya nufi hanyar fita parlourn , da sauri Rex ya mike ya bi bayan shi
Da kallo wannan lattijon ya raka shi har sai da ya fita sannan ya saki wani cool murmushi ya girgiza kan shi ya na fadin " duk ranar da soyayya ta kama ka wlh ba za ta yi maka da sauki ba " ya kai karshen ya na yar karamar dariya
▪ NIGERIA ( KADUNA )
▪SAFA 💋
Kallon ta Djamila ta yi ta na fadin " Safa lafya kin mike ki na ta sambatu ke kadai ? "
Dawo da kallon ta kan Djamila ta yi kafin ta ce " no ba komai " ta kai karshen ta na sakin dan murmushi ta koma ta zauna
A takaice haka su ka share inin ranar a tare su na zaune waje babu me ce ma wani ufan , Safa na faman latsa wayar ta , ita kuma Djamila ta na zaune ta na kallon , a haka har lokacin sallat ya yi su ka tashi su ka yi sallar su
Sai wajen karfe 5 na yamma sannan Safa ta shirya za ta meda Djamila gidan su
Cikin sa'a ko duk mutanan gidan su na nan , nan ta samu ta yi musu bayanai a kan abun da ya faru , sannan ta ba su hakuri , da ga nan ta ja wa Djamila kunne a kan abun da ta aikata , da kuma saurin yarda da Mansour da ta yi , ba ta baro gidan ba sai da ta tabbatar hankalin kowa ya konta sun rungumo Djamila sannan ta sa kai ta fice musu gidan su
Sai misalin karfe 6 ta koma gida , ko da ta koma ba ta tsaya ko ina ba sai bedroom din ta , ta yi wanka ta shirya cikin wasu kananan kaya blue colour , sannan ta daura wata Abaya da ga saman su ta saka hijab din ta sannan ta gabatar da sallar ta dan lokacin sallar magriba ya yi
Bayan ta Kamala sallar ta , nan ma sai da ta zauna ta yi karatun kur'ani , ta karanta aduo'i , har sai da a ka yi kiran sallar isha sannan ta tashi ta gabatar da sallar
Da ta ida ta cire abayar da ta saka a saman kayan ta , ta koma dressing room da ita sannan ta fito bedroom din gaba daya
Kai tsaye parlourn kassa ta sauko , ta na tafe ta na latsa wayar ta ko kallon gaban ta ba ta yi
Sai da ta karaso cikin parlourn ta zauna saman sofa ta na ci gaba da latsa wayar ta ko kai ba ta dago ba bare ta san da mutun a parlourn ko babu
Ta na a haka kawai sai ji ta yi an kira sunan ta
A hankali ta dago kan ta , ba ta sauke idanun ta ko ina ba sai cikin na Sami
Ashe ko sallar isha a cikin gidan ya yi ta , ita ba ta da labari
Tun da ta fara hauro stair ya ke bin ta da ido har sai da ta karaso ta zauna sannan ya kira sunan ta
Dan karamin tsaki ta yi kafin ta ce " me ya kawo ka gidan mu a wannan lokacin ? "
Cikin nitsuwa ya ce mata " please Safa listen to me , why za ki ce ba za ki aure ni ba , ni fa tsakani da Allah na yi wannan maganar, ba da wassa na ke ba , ko da niyar cutar wa "
Nade hanayan ta a kirji ta yi ya koma jikin sofar ta jinjina bayan ta , ta daura kafa daya bisa daya ta na kallon shi cikin ido ta ce " ni ban shirya aure ba musaman in da kai ne gwara ka ban lafya , wlh ba abun da zai sa na aure ka "
Da sauri ya katse ta da cewa " but i love you , i want to marry you , why za ki yi min ha........"
Bai karasa maganar shi ba Safa ta bushe da wata shegiyar dariya har da tapi
Shi dai kallon ta kawai ya ke ya na tunanin me ya fada da ya bata dariya haka