Sashe 64
Cuta Ta Dau Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
A washe garin da aka sallamo Kainaat asibiti ta tattara komai nata ta danƙa a hannun Mom ɗin Nadwa da tazo dubata. Dan hatta kuɗaɗenta na banki kaf ta turasu a account ɗin Mom ɗin. Bayan Mom ɗin ta wuce gida ta kammala nata shirin tsaff akan Dafeeq. Dan zama tai a falo tare da ajiye biro da takarda tana jiran shigowarsa. Kusan awa biyu kuwa sai gashi ya dawo. A kallo ɗaya da yay mata ya gama karantar shirinta. Amma sai ya danne zuciyarsa ya ƙaraso cikin falon. Kusa da ita ya zauna cike da kulawa da kwantar da murya ya ce, “Hajjaju yaya dai! Badai jikin bane ko?”.
Maimakon bashi amsa sai ta miƙa masa takarda da biron data ajiye. Kallonta yake cikin nuna alamun rashin fahimta, kafin yay ƙarfin halin faɗin, “Namiye kuma wannan ɗin?”.
A gatsine ta ta ce, “Takarda ce da biro. A yau ina buƙatar saki na Dafeeq. Dan bazan iya zama da kai ba Dafeeq. Ka sanya min ciwon sanyi saboda tsabar son zuciyarka. Miyasa tun kafin aurenmu baka sanar min kana da infection ba ne?”.
Murmushi yaso saki dan harga ALLAH tama bashi dariya amma sai ya dake. A ɗan ɗage cike da gatsen shima ya furta, “Ai auren mu auren zobe ne Hajjaju, babu saki babu yaji har abada. Banda abinki ma k yanzu ina zaki je da wannan abun da ke a tare da ke”.
A wani kalar razane ta ɗago ta kallesa da faɗin, “Kamar ya?”.
“Kamar yanda kika ji na faɗa mana. Hajjaju tunda har kin tabbatar na saka miki wannan ciwon bai kamata ai mu rabu ba dan kema zaki iya zuwa ki sakama wani. Kawai muyi haƙuri da juna a haka shine zai fi”.
Wata irin ɓoyayyar ajiyar zuciya ta saki, dan da farko ta zata cikin dake a jikin nata ya gane. Harara ta watsa masa da miƙewa ta jefa masa takarda da biron. “Babu ruwanka da abinda zai faru a rayuwata ta gaba, na baka awa ashirin da huɗu ka saken da arziƙi ko ka sakeni ta wuya.” fuuuu ta wuce rai a ɓace. Murmushi ya saki da kaiwa kwance jikin kujera yana wani cije lips. Sai kuma ya ciro wayarsa da ke aljihu yay ɗan danne-danne da kaiwa kunne. Cikin wata iriyar murya dake nuna tsantsar basanci ya furta, “Doctor aikin ka ya fara.”
Murmushi mai ƙayatarwa Doctor Giɗaɗo ya saki da ga can, har Dafeeq na iya jiyo sautinsa. Cike da isa ya furta, “Yes Abokina.”
Yanke wayar Dafeeq yay yana sakin wata shegiyar dariya harda ɗan bubbuga kansa a jikin kujera irin na na gama cin nasarar nan..
*_WASHE GARI_*
Ƙarfe kusan goma na safe Kainaat dake ta shirye-shiryen matakin da zata ɗauka akan Dafeeq ta sakko ƙasa. Kitchen ta nufa neman abinda zata sakama cikinta saboda yunwar data tashi da ita mai tsanani. Tana ƙoƙarin ɗora tukunya a saman gas sabon maigadin ta yay sallama. Daga kitchen ɗin ta amsa masa tana ɗan leƙowa. Ganin yanda yake kamar a ruɗe ya sata tsayawa kallonta. Sai kuma a ɗan tsawace ta furta, “Ɗanjuma lafiya kuwa?”.
“Babu lafiya Hajiya, dan wasu baƙine gasu can a tsakar gida suna dudduba gidan nan, sune suka ce a sanar muku wai masu gidan ne su suna buƙatar magana da ku masu hayar ciki”.
“Haya kuma? Wace kalar haukace kuma wannan, kodai ka fara shaye-shaye ne Ɗanjuma? Kai ubanwa ya faɗa maka haya nake a gidan nan?”. Sai kuma a fusace ta nufi ƙofar fita batare data jira cewarsa ba.......✍️
_Tofa Hajiya Kainaat mike shirin faruwa haka ne kuma?_.
_Amin afuwa da jina shiru kwana biyu, cikin ƴan hutuna ne ta saka bit a hanci gaba ɗaya hankalina ba'a kwance yake ba kwanakin nan🤦._
____________
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
*_Typing📲_*
*_CUTA TA ƊAU CUTA_*
_(Ɓarawo ya saci akwatin maciji)_
_𝑩𝒊𝒍𝒚𝒏 𝑨𝒃𝒅𝒖𝒍𝒍 𝒄𝒆🤙🏻_
_Shafi na talatin da shida_
Follow this link to join my WhatsApp community: https://chat.whatsapp.com/F7aIYP99bGn9mIqLhjUWKR MUNA SAYAR D KAYAN KITCHEN D FURNITURES N TURKEY D ABAYA AKAN FARASHIN SARI DA CAPSULES MASU KYAU D INGANCI.
_________
*_ASHE SUN DAWO😱???!!_*
_Su waye🤔?_
*_ZAFAFA BIYAR MANA_*
*_🤥AMMA NAKE ZAUNE NAN WANGALAU DA BAKI😨 KAMAR ƘOFAR RIJIYA. KAI AMMA DAI GASKIYA TAWAJENA BAKI ƘYAUTABA. MU ZAFAFA BIYAR NA FARA HARKA AI ZAMA YA ƘARE MANA, CIN DATA A BANZA DA GANTALI BABU WAJEN ZUWA A MEDIA KUMA YAZO ƘARSHE. BARI DAI KIGA DA SURUTUN NAN NIMA NAJE NA YANKO NAWA TIKITIN SHIGA A DAMA DAMU. KIN SAN IN ANA ZAFAFA BAKAI BABU DAMUWA, NISHAƊI ZALLA A LITTAFAN SU, KAI HARMA DA GIDAN COMMENTS._*
*_WANNAN GASKIYA NE, INA KUKE MA'ABOTA KARANCE-KARANCEN LITATTAFAN HAUSA. KU GARZAYO MAZA GA WATA SABUWAR DAMA TA SAKE SAMUWA FA. DOMIN KUWA ZAFAFA BIYAR ƊIN NAN DA KUKE TA JIN LABARI SUN SAKE DAWO MUKU DA WASU DABBIN SALO NA SABUWAR SHEKA MASU ƘAYATARWA_*
*_ILMANTARWA!!_*
*_NISHAƊI!!_*
*_SOYAYYA_*
*_BARKWANCI_*
*_ƘAYATARWA_*
*_ƳAR UWA KE MI KIKE JIRA ANATA YANKAR TIKITIN SHIGA JIRGIN ZAFAFA BIYAR AMMA KE KINA A NIGERIA GASHI KUMA YANA GAB DA TASHI. KIN YARDA DUK WANCAN ABUBUWAN NA SAMA SU WUCEKI? KENAN?_*
*_HABA TAWAJENA MAZA GARZAYO A DAMA DAKE KEMA A WANNAN TAFIYAR. NASAN ZAKIJI DAƊINTA ZA KUMA KIYI ALFAHARI DA ITA. DOMIN MASU IYA MAGANA KANCE SAYEN NAGARI MAIDA KUƊI GIDA. TO SAYEN ZAFAFA HAR RIBA MA ZAKI MAIDA INSHA ALLAHU._*
*_Ƙayatattun littafan naku sune kamar haka👇🏻_*
*_GUDUN ƘADDARA🏃♀️_*
_(Na SAFIYYA HUGUMA. kai daga jin sunan kasan za'a ɗauki darasi tare da ilimi harma da soyayya mai ƙayatarwa. Dan kun san HUGUMA bata kawo muku labaran banza. Za'a warwasa matuƙa da nishaɗi mai gamsarwa🥰🫡)_.
*_KWANKWASON JIMINA...🦃_*
_(HAFSAT MISS XOXO. Masu iya magana kance kwankwason jimina mai wuyar shafawa. Daga ji babu tambaya wannan littafi na ɗauke da darasi, ilimi na musamman, tare da gagarumar cakwakiya, ilimi harma da nishaɗi. Kun san dai Miss xoxo a fagen ƙayatar daku, ga soyayya mai tsayawa a zuciya kaji kamar ana zanata ne a cikin kanka.😍🫡)_
*_AMEENATU🧕🏻_*
_(NA MAMU GEE. Kun dai san Mamun taku a fagen iya tsara labari, ta kasheku da sinƙi-sinƙin ƙauna ziryan mara gaurayen algus. Daga jin sunan littafin ma kasan za'a kwashi romon ƙauna da ilimin ƙulle mai gida a haɓar zane kai soyayya fa tayi. Kun san dai Mamu gee bata kawo muku labaran banza😘🫡)_.
*_TSUTSAR NAMA....🥩_*
_(NA BILYN ABDULL. Tofa cakwakiya. Lallai akwai tsallen tsalli watsanga kenan a wannan littafi. Kun san dai Bilyn taku wajen kawo muku darasin rayuwa, ilimi, nishaɗi, cakwakiya, kai harma da soyayya mai sa kaji kamar dan kai akeyi. Ƴan uwa akwaifa ƙura hummmm🫶🫡)_
_Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
🔥🔥🔥🔥🔥🔥💥💥💥💥
_________
Maimakon bashi amsa sai ta miƙa masa takarda da biron data ajiye. Kallonta yake cikin nuna alamun rashin fahimta, kafin yay ƙarfin halin faɗin, “Namiye kuma wannan ɗin?”.
A gatsine ta ta ce, “Takarda ce da biro. A yau ina buƙatar saki na Dafeeq. Dan bazan iya zama da kai ba Dafeeq. Ka sanya min ciwon sanyi saboda tsabar son zuciyarka. Miyasa tun kafin aurenmu baka sanar min kana da infection ba ne?”.
Murmushi yaso saki dan harga ALLAH tama bashi dariya amma sai ya dake. A ɗan ɗage cike da gatsen shima ya furta, “Ai auren mu auren zobe ne Hajjaju, babu saki babu yaji har abada. Banda abinki ma k yanzu ina zaki je da wannan abun da ke a tare da ke”.
A wani kalar razane ta ɗago ta kallesa da faɗin, “Kamar ya?”.
“Kamar yanda kika ji na faɗa mana. Hajjaju tunda har kin tabbatar na saka miki wannan ciwon bai kamata ai mu rabu ba dan kema zaki iya zuwa ki sakama wani. Kawai muyi haƙuri da juna a haka shine zai fi”.
Wata irin ɓoyayyar ajiyar zuciya ta saki, dan da farko ta zata cikin dake a jikin nata ya gane. Harara ta watsa masa da miƙewa ta jefa masa takarda da biron. “Babu ruwanka da abinda zai faru a rayuwata ta gaba, na baka awa ashirin da huɗu ka saken da arziƙi ko ka sakeni ta wuya.” fuuuu ta wuce rai a ɓace. Murmushi ya saki da kaiwa kwance jikin kujera yana wani cije lips. Sai kuma ya ciro wayarsa da ke aljihu yay ɗan danne-danne da kaiwa kunne. Cikin wata iriyar murya dake nuna tsantsar basanci ya furta, “Doctor aikin ka ya fara.”
Murmushi mai ƙayatarwa Doctor Giɗaɗo ya saki da ga can, har Dafeeq na iya jiyo sautinsa. Cike da isa ya furta, “Yes Abokina.”
Yanke wayar Dafeeq yay yana sakin wata shegiyar dariya harda ɗan bubbuga kansa a jikin kujera irin na na gama cin nasarar nan..
*_WASHE GARI_*
Ƙarfe kusan goma na safe Kainaat dake ta shirye-shiryen matakin da zata ɗauka akan Dafeeq ta sakko ƙasa. Kitchen ta nufa neman abinda zata sakama cikinta saboda yunwar data tashi da ita mai tsanani. Tana ƙoƙarin ɗora tukunya a saman gas sabon maigadin ta yay sallama. Daga kitchen ɗin ta amsa masa tana ɗan leƙowa. Ganin yanda yake kamar a ruɗe ya sata tsayawa kallonta. Sai kuma a ɗan tsawace ta furta, “Ɗanjuma lafiya kuwa?”.
“Babu lafiya Hajiya, dan wasu baƙine gasu can a tsakar gida suna dudduba gidan nan, sune suka ce a sanar muku wai masu gidan ne su suna buƙatar magana da ku masu hayar ciki”.
“Haya kuma? Wace kalar haukace kuma wannan, kodai ka fara shaye-shaye ne Ɗanjuma? Kai ubanwa ya faɗa maka haya nake a gidan nan?”. Sai kuma a fusace ta nufi ƙofar fita batare data jira cewarsa ba.......✍️
_Tofa Hajiya Kainaat mike shirin faruwa haka ne kuma?_.
_Amin afuwa da jina shiru kwana biyu, cikin ƴan hutuna ne ta saka bit a hanci gaba ɗaya hankalina ba'a kwance yake ba kwanakin nan🤦._
____________
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
*_Typing📲_*
*_CUTA TA ƊAU CUTA_*
_(Ɓarawo ya saci akwatin maciji)_
_𝑩𝒊𝒍𝒚𝒏 𝑨𝒃𝒅𝒖𝒍𝒍 𝒄𝒆🤙🏻_
_Shafi na talatin da shida_
Follow this link to join my WhatsApp community: https://chat.whatsapp.com/F7aIYP99bGn9mIqLhjUWKR MUNA SAYAR D KAYAN KITCHEN D FURNITURES N TURKEY D ABAYA AKAN FARASHIN SARI DA CAPSULES MASU KYAU D INGANCI.
_________
*_ASHE SUN DAWO😱???!!_*
_Su waye🤔?_
*_ZAFAFA BIYAR MANA_*
*_🤥AMMA NAKE ZAUNE NAN WANGALAU DA BAKI😨 KAMAR ƘOFAR RIJIYA. KAI AMMA DAI GASKIYA TAWAJENA BAKI ƘYAUTABA. MU ZAFAFA BIYAR NA FARA HARKA AI ZAMA YA ƘARE MANA, CIN DATA A BANZA DA GANTALI BABU WAJEN ZUWA A MEDIA KUMA YAZO ƘARSHE. BARI DAI KIGA DA SURUTUN NAN NIMA NAJE NA YANKO NAWA TIKITIN SHIGA A DAMA DAMU. KIN SAN IN ANA ZAFAFA BAKAI BABU DAMUWA, NISHAƊI ZALLA A LITTAFAN SU, KAI HARMA DA GIDAN COMMENTS._*
*_WANNAN GASKIYA NE, INA KUKE MA'ABOTA KARANCE-KARANCEN LITATTAFAN HAUSA. KU GARZAYO MAZA GA WATA SABUWAR DAMA TA SAKE SAMUWA FA. DOMIN KUWA ZAFAFA BIYAR ƊIN NAN DA KUKE TA JIN LABARI SUN SAKE DAWO MUKU DA WASU DABBIN SALO NA SABUWAR SHEKA MASU ƘAYATARWA_*
*_ILMANTARWA!!_*
*_NISHAƊI!!_*
*_SOYAYYA_*
*_BARKWANCI_*
*_ƘAYATARWA_*
*_ƳAR UWA KE MI KIKE JIRA ANATA YANKAR TIKITIN SHIGA JIRGIN ZAFAFA BIYAR AMMA KE KINA A NIGERIA GASHI KUMA YANA GAB DA TASHI. KIN YARDA DUK WANCAN ABUBUWAN NA SAMA SU WUCEKI? KENAN?_*
*_HABA TAWAJENA MAZA GARZAYO A DAMA DAKE KEMA A WANNAN TAFIYAR. NASAN ZAKIJI DAƊINTA ZA KUMA KIYI ALFAHARI DA ITA. DOMIN MASU IYA MAGANA KANCE SAYEN NAGARI MAIDA KUƊI GIDA. TO SAYEN ZAFAFA HAR RIBA MA ZAKI MAIDA INSHA ALLAHU._*
*_Ƙayatattun littafan naku sune kamar haka👇🏻_*
*_GUDUN ƘADDARA🏃♀️_*
_(Na SAFIYYA HUGUMA. kai daga jin sunan kasan za'a ɗauki darasi tare da ilimi harma da soyayya mai ƙayatarwa. Dan kun san HUGUMA bata kawo muku labaran banza. Za'a warwasa matuƙa da nishaɗi mai gamsarwa🥰🫡)_.
*_KWANKWASON JIMINA...🦃_*
_(HAFSAT MISS XOXO. Masu iya magana kance kwankwason jimina mai wuyar shafawa. Daga ji babu tambaya wannan littafi na ɗauke da darasi, ilimi na musamman, tare da gagarumar cakwakiya, ilimi harma da nishaɗi. Kun san dai Miss xoxo a fagen ƙayatar daku, ga soyayya mai tsayawa a zuciya kaji kamar ana zanata ne a cikin kanka.😍🫡)_
*_AMEENATU🧕🏻_*
_(NA MAMU GEE. Kun dai san Mamun taku a fagen iya tsara labari, ta kasheku da sinƙi-sinƙin ƙauna ziryan mara gaurayen algus. Daga jin sunan littafin ma kasan za'a kwashi romon ƙauna da ilimin ƙulle mai gida a haɓar zane kai soyayya fa tayi. Kun san dai Mamu gee bata kawo muku labaran banza😘🫡)_.
*_TSUTSAR NAMA....🥩_*
_(NA BILYN ABDULL. Tofa cakwakiya. Lallai akwai tsallen tsalli watsanga kenan a wannan littafi. Kun san dai Bilyn taku wajen kawo muku darasin rayuwa, ilimi, nishaɗi, cakwakiya, kai harma da soyayya mai sa kaji kamar dan kai akeyi. Ƴan uwa akwaifa ƙura hummmm🫶🫡)_
_Masoya ina ƙara gaya muku kada ku bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR ta 2024 babu ku. Dan wannan karon komai fa na musamman ne. Sabuwar Shekara, sabon zubi da babu irinsa._
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
🔥🔥🔥🔥🔥🔥💥💥💥💥
_________