Sashe 49
Cuta Ta Dau Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Watanni shida kenan da faruwar komai daya buɗe sabon littafin babin rayuwa a garesu. Dan tun randa suka baro garin Kano bayan ƙarasa gundile igiyar aurensa da Khadijah komai ya sake kwaɓewa. Dafeeq bai sake tabbatar da yana son Khadijah haka da yawa ba sai a wannan lokaci. Dan ji yake tamkar bazai iya rayuwa babu yarinyar nan ba. Luff Kainaat ta masa tare da komawa gefe tana kwasar dariya. Dan duk yanda ta takalesa suyi faɗa baya tanka mata a lokacin nan saboda halin jiyyar zuciya da yake a ciki. A haka suka cinye wata ɗaya da dawowa. Anan ne fa hankalinta ya fara tashi dan babu abinda tafi buƙata sama da saki a yanzu. Saboda a lissafinta Abaan na gab da shigowa Nigeria ne bikin buɗe katafaren Companyn sa anan Adamawa, ita kuma bata fatan ya dawo ya sameta da auren wani a kanta. A yanzu kam ta tabbatar shiru bazai mata ba, dan haka ta ɗauki salon kissa. Tabbas mace mace ce in har taso nuna kanta a macen, dan kuwa a cikin ƙanƙanin lokaci ta fara sanyaya yanayin Dafeeq ɗin ya ɗan rage yanayin ƙuncin da yake ciki akan rasa Khadijah . Cikin kissar ta fara hillatar sa da son karɓe takardun hannunsa da wayarta, sai dai fa anan ya nuna mata shima ɗin namiji yake. Dan tamkar ta farkar da shi a nannauyan barcin daya tafi ne na kwana biyu. Rikici suka fara a hankali game da hakan inda fa Kainaat taga lallaɓa Dafeeq bazai kaita ko ina ba sai ɓata mata lokaci, dan dama tana lallaɓashinne saboda bata son wasu mutanenta su san irin auren da tayi. Ƴan sanda tasa su kama Dafeeq, labari kuwa ya dawo masa. Hakan ya sashi tattara inasa-inasa da duk abubuwan nata daya sata ya bar garin Adamawa baki ɗaya. Sai wayar gari Kainaat tayi babu Dafeeq a gidan.
Haukacewa kawai ya rage Kainaat tayi dan tashin hankali. Dan kuwa duk inda ake tunanin zaije ƴan sanda suka gama bincikawa babu shi babu dalilinsa. Kamar wasa ƙaramar magana ta nema zama babba. Dan kuwa dai har Kano Kainaat tazo neman Dafeeq tare da jami'an tsaron amma sun samu baima zo ba, sai ma birkice masu da mahaifiyarsa tayi akan Kainaat tasan ina ɗanta yake. Tayama za'ai su tafi tare sannan azo ace mata wai ana nemansa. Zance kamar waya ya zama babba. Dan kuwa komai ya juye akan Kainaat ne. Wasu abokan Dafeeq da Kainaat bata san dasu ba sun haɗe kai da Mamansa sun kai ƙara police station akan Kainaat ta sace Dafeeq. Case ɗin dole ya baka mamaki, dan tako ina an gagara fahimtar gaskiya, tunda babu wanda yaga sanda Dafeeq ya gudu. Tuni aka fara tuhumar Kainaat akan laifin kidnapping. Zo kaji yanda ƙananun magana ke tashi, ruɗewa yasa Kainaat kasa kare kanta. A cikin wannan harmutsin nasu har akai bikin buɗe Companyn Abaan batare data tuna ba, dan lokacin ma tana a hannun ƴan sanda. Sai da akayi da kusan sati biyu sai ga ƴan sanda wai sun gano inda Dafeeq yake a wani gida a kulle. Sai dai yace shi ba Kainaat bace ta saceshi wasu mutanene da bai sani ba. An wanke Kainaat daga laifin sannan Nadwa taje ta fiddo ta. Gaba ɗaya Kainaat ta gama fita a hayyacinta da tashin hankali, tsakaninta da Dafeeq sai kallan kallo. Bayan an kaisu asibiti an duba lafiyarsu aka sallamesu suka dawo gida. Suna shigowa Dafeeq ya fara dariyar shaƙiyanci. Cikin ɗage gira sama da kallonta sheƙeƙe ya ce, “Wannan kaɗanne daga makircin da Dafeeq zai iya shiryawa Hajiya Kainaat. Dan haka ya rage naki ki kama kanki, ki bani takardu salin alin na baki sakin ki ko kuma mutafi batch b dan inada plans daban-daban na makirci, idan kuma na ƙulleki a wani wlhy bazaki taɓa iya kwance kanki ba. Wannan ɗin ma nayi niyyar kwancekin ne shiyyasa kaka fito”. Ya ƙare maganar da kashe mata ido cike da salon iskanci.
Mutuwar tsaye Kainaat tayi a wajen kawai, sai kuma ta rushe da kuka mai cin zuciya. Tabbas ta ɗakkoma kanta CUTA a rayuwarta, amma zata nuna masa itama shegiya ce. Tun daga ranar ta tattarashi ta ajiye gefe, bayan ta bincika cewar Abaan yazo an kammala bikin buɗe Companyn har ya koma taci kuka harda zazzaɓi. Dama dai wannan itace damarta, gashi ta kuɓuce mata, dole sai ta sake sabon plan kenan tunda ɗan iskan yaron nan ya wargaza mata komai.
Salon gidan ya canja a watannin da suka cigaba da shuɗawa, kowa yana ƙullama ɗan uwansa ne, duk sanda ta masa batun ya saketa, Shiko zai mata batun ta bashi takardu idan tana buƙatar sakinta, shi bata gabansa takardun kawai yake buƙata. Takan ji kamar ta shake banza ya mutu kawai, sai dai tasan hakan ba abune bamai sauƙi ba dan Dafeeq shegen kansa ne. Dan kuwa duk yanda suke damben tsiyarnan hakan baya hana idan yaji buƙatarsa zuwa gareta ya nema hakkinsa. Haka zasu ci uban fitina su wajiga rayuwar juna ya kuma sami abinda yazo neman. Duk da abin nan bawai ita kaɗai ce a tashin hankali ba, shi kansa a cikin damuwar yake dan kullum kamar sake kunna masa wutar soyayyar Khadijah akeyi, a kuma biye yake da al'amarinta dan koda yaushe yana a hanyar Kano ne a watannin nan kamar mara aikin yi...
*_WASHE GARI_*
Alhamdullah yau an wayi gari safiyar ɗaurin aure. Amare sun sha ƙyau iya ƙyau kamar ka sacesu ka gudu. Hakama Khadijah duk da taƙi yarda dai ai mata kwalliya sam. Tadai saka kaya da sukai matuƙar amsar jikinta tai kwanciyarta dan ji take kamar ma zazzaɓi na neman rufeta. Ga ƙirjinta wani irin zutt-zutt yake mata batare data san dalilin hakan ba. Sai kawai ta dinga addu'a a zuciyarta har taji nutsuwa, sai dai jikinta duk babu wani ƙarfin kirki. Zuwa sha biyu layin nasu ya rage hayaniyar maza sai mata dake ta isowa da baƙi. Maza kam sun wuce massalaci sallar juma'a da ga can kuma za'a ɗauro auren...
A massalaci ana idar da sallar juma'a aka fara ɗaure-ɗauren aurarraki. Dan bana su Ni'ima ɗin bane kawai za'ayi akwai wasu daban. Kusan aure bakwai aka ɗaura. Mijin Zuhrah shi ya fara kiranta ya sanar mata an ɗaura aurarrakin. Cikin sanyin jikin da aka san duk wata amarya a irin wannan lokacin ta sauke wayar a hankali hawaye na silalo mata. Daga ita har Ni'ima a jikin Khadijah dake zaune tsakkiyarsu suka kwanta suna kuka. Hakan ya sakata hawayen ita ma. A take falon ya ɗauki ihun ƙawayensu harda masu guɗa. Suna tsaka da wannan shaƙiyancin wa amaren biyu sai ga wata abokiyar wasan su Khadijahn da aka zo da ita daga kura. Kai tsaye inda Khadijah take ta nufa. Khadijah na lallashin su Zuhrah kawai taji ana mata wanka da turare tare da callara guɗa a kanta dake ratsa mata har tsakkiyar ƙwaƙwalwa........✍️
___________
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
*_Typing📲_*
*_CUTA TA ƊAU CUTA_*
_(Ɓarawo ya saci akwatin maciji)_
_𝑩𝒊𝒍𝒚𝒏 𝑨𝒃𝒅𝒖𝒍𝒍 𝒄𝒆🤙🏻_
_Shafi na ashirin da takwas_
________________
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
_______________
Haukacewa kawai ya rage Kainaat tayi dan tashin hankali. Dan kuwa duk inda ake tunanin zaije ƴan sanda suka gama bincikawa babu shi babu dalilinsa. Kamar wasa ƙaramar magana ta nema zama babba. Dan kuwa dai har Kano Kainaat tazo neman Dafeeq tare da jami'an tsaron amma sun samu baima zo ba, sai ma birkice masu da mahaifiyarsa tayi akan Kainaat tasan ina ɗanta yake. Tayama za'ai su tafi tare sannan azo ace mata wai ana nemansa. Zance kamar waya ya zama babba. Dan kuwa komai ya juye akan Kainaat ne. Wasu abokan Dafeeq da Kainaat bata san dasu ba sun haɗe kai da Mamansa sun kai ƙara police station akan Kainaat ta sace Dafeeq. Case ɗin dole ya baka mamaki, dan tako ina an gagara fahimtar gaskiya, tunda babu wanda yaga sanda Dafeeq ya gudu. Tuni aka fara tuhumar Kainaat akan laifin kidnapping. Zo kaji yanda ƙananun magana ke tashi, ruɗewa yasa Kainaat kasa kare kanta. A cikin wannan harmutsin nasu har akai bikin buɗe Companyn Abaan batare data tuna ba, dan lokacin ma tana a hannun ƴan sanda. Sai da akayi da kusan sati biyu sai ga ƴan sanda wai sun gano inda Dafeeq yake a wani gida a kulle. Sai dai yace shi ba Kainaat bace ta saceshi wasu mutanene da bai sani ba. An wanke Kainaat daga laifin sannan Nadwa taje ta fiddo ta. Gaba ɗaya Kainaat ta gama fita a hayyacinta da tashin hankali, tsakaninta da Dafeeq sai kallan kallo. Bayan an kaisu asibiti an duba lafiyarsu aka sallamesu suka dawo gida. Suna shigowa Dafeeq ya fara dariyar shaƙiyanci. Cikin ɗage gira sama da kallonta sheƙeƙe ya ce, “Wannan kaɗanne daga makircin da Dafeeq zai iya shiryawa Hajiya Kainaat. Dan haka ya rage naki ki kama kanki, ki bani takardu salin alin na baki sakin ki ko kuma mutafi batch b dan inada plans daban-daban na makirci, idan kuma na ƙulleki a wani wlhy bazaki taɓa iya kwance kanki ba. Wannan ɗin ma nayi niyyar kwancekin ne shiyyasa kaka fito”. Ya ƙare maganar da kashe mata ido cike da salon iskanci.
Mutuwar tsaye Kainaat tayi a wajen kawai, sai kuma ta rushe da kuka mai cin zuciya. Tabbas ta ɗakkoma kanta CUTA a rayuwarta, amma zata nuna masa itama shegiya ce. Tun daga ranar ta tattarashi ta ajiye gefe, bayan ta bincika cewar Abaan yazo an kammala bikin buɗe Companyn har ya koma taci kuka harda zazzaɓi. Dama dai wannan itace damarta, gashi ta kuɓuce mata, dole sai ta sake sabon plan kenan tunda ɗan iskan yaron nan ya wargaza mata komai.
Salon gidan ya canja a watannin da suka cigaba da shuɗawa, kowa yana ƙullama ɗan uwansa ne, duk sanda ta masa batun ya saketa, Shiko zai mata batun ta bashi takardu idan tana buƙatar sakinta, shi bata gabansa takardun kawai yake buƙata. Takan ji kamar ta shake banza ya mutu kawai, sai dai tasan hakan ba abune bamai sauƙi ba dan Dafeeq shegen kansa ne. Dan kuwa duk yanda suke damben tsiyarnan hakan baya hana idan yaji buƙatarsa zuwa gareta ya nema hakkinsa. Haka zasu ci uban fitina su wajiga rayuwar juna ya kuma sami abinda yazo neman. Duk da abin nan bawai ita kaɗai ce a tashin hankali ba, shi kansa a cikin damuwar yake dan kullum kamar sake kunna masa wutar soyayyar Khadijah akeyi, a kuma biye yake da al'amarinta dan koda yaushe yana a hanyar Kano ne a watannin nan kamar mara aikin yi...
*_WASHE GARI_*
Alhamdullah yau an wayi gari safiyar ɗaurin aure. Amare sun sha ƙyau iya ƙyau kamar ka sacesu ka gudu. Hakama Khadijah duk da taƙi yarda dai ai mata kwalliya sam. Tadai saka kaya da sukai matuƙar amsar jikinta tai kwanciyarta dan ji take kamar ma zazzaɓi na neman rufeta. Ga ƙirjinta wani irin zutt-zutt yake mata batare data san dalilin hakan ba. Sai kawai ta dinga addu'a a zuciyarta har taji nutsuwa, sai dai jikinta duk babu wani ƙarfin kirki. Zuwa sha biyu layin nasu ya rage hayaniyar maza sai mata dake ta isowa da baƙi. Maza kam sun wuce massalaci sallar juma'a da ga can kuma za'a ɗauro auren...
A massalaci ana idar da sallar juma'a aka fara ɗaure-ɗauren aurarraki. Dan bana su Ni'ima ɗin bane kawai za'ayi akwai wasu daban. Kusan aure bakwai aka ɗaura. Mijin Zuhrah shi ya fara kiranta ya sanar mata an ɗaura aurarrakin. Cikin sanyin jikin da aka san duk wata amarya a irin wannan lokacin ta sauke wayar a hankali hawaye na silalo mata. Daga ita har Ni'ima a jikin Khadijah dake zaune tsakkiyarsu suka kwanta suna kuka. Hakan ya sakata hawayen ita ma. A take falon ya ɗauki ihun ƙawayensu harda masu guɗa. Suna tsaka da wannan shaƙiyancin wa amaren biyu sai ga wata abokiyar wasan su Khadijahn da aka zo da ita daga kura. Kai tsaye inda Khadijah take ta nufa. Khadijah na lallashin su Zuhrah kawai taji ana mata wanka da turare tare da callara guɗa a kanta dake ratsa mata har tsakkiyar ƙwaƙwalwa........✍️
___________
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
*_Typing📲_*
*_CUTA TA ƊAU CUTA_*
_(Ɓarawo ya saci akwatin maciji)_
_𝑩𝒊𝒍𝒚𝒏 𝑨𝒃𝒅𝒖𝒍𝒍 𝒄𝒆🤙🏻_
_Shafi na ashirin da takwas_
________________
_INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_
_KU MARMATSO KUSA...🔊_
_ZAFAFA BIYAR 2024_
_ZAFAFA BIYAR!!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_ZAFAFA BIYAR!!_
_SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_
_YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_
_GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_
_________
_1_
*_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_
_2_
*_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_
_3_
*_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_
_4_
*_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_
_GUDA DAYA:400_
_BIYU:700_
_UKU:900_
_HUDU: 1200_
_BANK NAME:KEYSTONE_
_BANK ACC NO:6019473875_
_ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_
_ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_
__
_IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_
*09033181070*
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
_MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_
_______________