Sashe 7
Baya Da Kura Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Manal tana kallon sa tace, "Mamana ce, bata da lafiya baza ta iya zuwa ba shine nazo na kawo da kaina. Bana son rasa damar ganin ka ne, sau uku ana saka ran zamu ganka bamu ganka ba shiyasa na karSo nazo a madadin ta." Kallon fuskar ta yake yi jin yadda take magana da sanyi ya jingina da kujera yace, "Maman kice babu lafiya kuma kece kika zo ganin Dr?." Manal ido ya ciko da ™walla tana kallon sa tace, "eh." Wani irin kallo na ta raina masa hankali ma yake mata, yanzu banda ma raini shi zata zo ta cewa wai katin babar ta ne amma itace tazo ganin likitan?.
Tsaki yaja ya ajjiye mata katin zaiyi magana tace, "don girman Allah ka bani maganin kwana biyu har bacci kasawa take saboda ciwon ™irji, yanzu haka bata da lafiya na fito na barta dan Allah ka taimaka ka rubuta maganin dan Allah." Sai hawaye ya sakko daga idanun ta yayi shiru yana kallon ta, yana girmama mace a rayuwar sa duk ™arancin shekarun ta amma baya so azo masa da rainin hankali, in ba rainin hankali ba tazo tace ya bada magani bayan bai ga mata lafiya ba sannan ba'a faWa masa ya ake jin ciwon ba kawai sai ya Wauka ya bayar, wani abun na faruwa kuma sai dai yaji sunan sa a gidan radio ana cewa bai san aikin sa ba. Ta saka shi a gaba tana masa kuka kamar wacce ya daka, baya son shagwaSa ta banza da wofi, in zaka yi ma kayi akan hujja.
"Zaki iya fita daga nan?. Ta Wago idanun ta da suka koma ja tace, "ka taimaka dan Allah."
"ki je, duk sanda Maman naki ta samu lafiya sai kuzo." Ta girgiza kai tace, "wahala ake sha kafin a sake samun ka, dan Allah ka amince ka bani maganin." Shiru yayi yana kallon ta ya lura baza ta fahimta ba.
"Out!" Ya faWa yana nuna mata ™ofa. Jikin ta a sanyaye ta tashi ta Wauki katin da takardar ta fita bata sake cewa komai ba a lokacin wata mara lafiyar ta shigo. Tsaki yayi bai sani ba ya kalli sabuwar da ta shigo ya karSi katin ta ya fara rubutu a kai.
Manal tana tafe tana kuka, wannan shine taga samu taga rashi, ga likitan da suke son gani kwana da kwanaki amma ta ganshi ganin nasa babu amfanin da yayi mata. A haka ta shiga gida tun daga soro take jin muryar Mubeena tana mita kamar yadda ta saba. Kai ta girgiza kawai ta shiga a lokacin Mubeena yake cewa, "Yauwa gwara da kika dawo, sai ki Wauki hanya ki fita bayan kin kulle kitchen da kika bar mu uban me zamu ci?." Manal da fuskar ta tayi ja sosai tace, "kin san inda nake ajjiyewa" tana faWar hakan ta ™arasa falon ta tarar da Mama a zaune har tayi wanka amma kayan shimfiWat suna nan ba'a kwashe ba.
Ajjiye katin tayi tace, "Mama na dawo" ta faWa tana kwashe kayan ta kai Waki ta dawo Mama tace, "sannu, ya bada maganin?."
"Bai bayar ba Mama, wani fusatacce ne ba irin ro™on da ban masa ba amma mutumin nan da yake bashi da mutunci ko ya kalle ni ma, wai tunda babu ke babu amfanin bada magani ba. Amma a haka Dr Huzaifa yake cewa yana da kirki."
"Sai bayan kin tafi nayi tunanin hakan Manal, zuwan babu ni a kamar gwara ba'a je bane dan kin San likitoci basa son ka saka musu baki ko tambaya suka yi balle kuma ace kinje babu ni. Kin ga ai bai san ya nake jin ciwon ba balle ya bani magani."
"Amma Mama tunda na faWa masa uzurin rashin lafiya ne ai yaci ya saurare ni." Mama tayi dariya tace, "shine ki ka sha kuka kenan?." Manal tace, "Mama ya akayi kika san nayi kuka?."
"Manali kenan, ni nasan abun kuka baya miki wahala, sannan ga muryar ki nan ta canja."
"Wallahi Mama ina tafiya ina kuka." Mana tace, "Kiyi ha™uri, Allah ya kaimu wani lokacin sai mu koma nida ke din."
"Amma Mama ciwon nan yana damun ki sosai, bana so abin yazo yayi miki yawa ne."
"Babu abinda zai yi yawa, kar ki damu."
Manal ta tashi tace, "ya bani haushi sosai wallahi, daman fuskar sa a tamke kamar mala'ikan mutuwa ko annuri babu, da gani bazai yi kirki ba." Mama tayi dariya tace, "ke kin taSa ganin mala'ikan mutuwan ne?." Manal tayi dariya tace, "bara na kawo miki kunun ki" ta faWa tana fita a nan ta tarar da Mubeena ta fito daga wanka bata tanka mata ba ita ma haka ta wuce zuwa Waki.
Da kofin kunun ta dawo a hannun ta tace, "Mama gashi." Mama ta karSa tace, "gaskiya yau ma sai na saka sikari Manali." Manal tace, "kai Mama! Jiya ma kin sha sugar shekaran jiya ma fa haka."
"Zuciyata tana so Manal, mutuwa dai ake gudu kuma dole mu mutu. Bani sikarin na zuba."
"Dan Allah Mama kar ki sha."
"Allah sai na sha Manal, Haba kai kenan cikin hana ni abinda zuciyar ka take so, bani ki gani."
Manal ta kwance ledar ta zuba mata kaWan jin tace Allah tace, "gashi nan na zuba miki." Mama ta juya tace, "bai ji ba, ™ara min."
"Haba Mama dan Allah, ki daina sha sugar kwana biyu kina sha sosai kar yayi miki illa."
"Ke ™ara min daga yau bazan sake ba." Manal ta ™ara mata kaWan Mama ta juya tace, "shiyasa naso bakya nan zan sha sikari son raina, da bakya nan ai gashi har biredin da Baban ku ya rage jiya na cinye ba wanda ya sani,"
Manal kamar zatayi kuka tace, "amma Mama kin san hakan zai cutar dake sosai ko?." Mama bata ce komai ba ta shanye kunun ta tsaf Manal na zaune a gefen ta tana kallon kafin Mubeena ta fito cikin hijjabi mai kyau ba™i dogo wanda ya amshi fuskar ta tace, "ke Manal zan tafi makaranta, ina kud'in mota?."
"Bani dasu kuma Baba bai bani ba, in zaki je ki tambayi Baba kije, in baza ki ba sai ki tafi a ™afa." Mubeena tace, "nice zan tafi a ™afa?." Mama tace, "kin wuce kije da ™afar ne?."
Jin mama tayi magana sai tayi shiru kawai ta wuce ta fita Mama ta girgiza kai tace, "Mubeena na da rai ba dole zuciya ta dinga min ciwo ba." Manal bata ce komai ba ta tashi ta fita ta sha mata kunun babu sikari ta fara gyara gidan kamar yadda ta saba.
Nana Haleema>ØBÝd'þ
*BAYA DA ˜URA*
FitattuBiyar2025
Wattpad@Nanahaleema
Arewabooks@nanahaleema11
©þ *Nana Haleema.*
https://chat.whatsapp.com/K8IEI39TB803y9pEtzMmdp
*BOOK 1*
*Page 006*
Adnan suna zaune shida su Huzaifa bayan sun idar da sallar magriba wayar sa ta fara ™ara, ya duba ganin mai kiran sai ya Wauka ya saka a kunne a bayyane yace, "kun koma gida?." Yayi jim alamun ana bashi amsa kafin yace, "okay, thanks you." Daga haka ya yanke wayar ya kalli Huzaifa da yake kallon sa yayi murmushi yace, "Bebi kana takurawa ™annen ka da yawa, wannan takura musu Win da ke yi bazai haifar da Wa mai ido ba."
Adnan ya zauna sosai yace, "kai a wajan ka takura ce, ni a wajena kariya ce." Hamza yace, "Gaskiya ne, amma yawan saka musu Idon da kake kamar yayi yawa, duk inda suke je sai ka sani hatta hoto sai an Wauka an turo maka. Ko irin saurayin nan na sirri basu isa su yi ba, ga wayar su kullum a binciken ta kake."
"Ban taSa karSar wayar wata ta duba ba, saboda nasan waya kamar sirri ce, wannan baya gabana abinda na sani duk inda ™annena zasu je ha™™ina ne a kaina na san da fitar su da dawowar su. Bama su ba har iyayena."
Huzaifa yace, "Gaskiya ne, masu irin wannan zuciyar a cikin mutane baku da yawa gaskiya." Hamza yace, "™anne ma fa kenan, wannan ina ga matar ka Bebi?." Bebi ya kalli wani wajan daban yace, "iyayena sai dai ace iyayen mu, yayyena sai dai nace yayyen mu, ™annena sai dai ace ™annen mu" ya kalli Huzaifa yace, "Matata fa? Za'a ce matar mu?." Jin abinda yace suka yi dariya shida Hamza banda Bebin da dar1ya ba dabi'ar bace ba Hamza yace, "kace Rumana zata sha tsaro."
Bebi ya sauke numfashi yace, "wai waye ya faWa muku wannan yarinyar zan aura ne?."
"Babu wanda ya faWa mana, mu muka ga hakan saboda ka so Rumana sosai kai ka sani." Bebi ya taSe baki yace, "Na so ta a da amma banda yanzu.
First love Win kace fa, har yanzu akwai sauran son ta a zuciyar ka Hamza ya faWa yana dariya.
Bebi yace, ba dai a zuciyar Adnan ba, ni ba irin wannan soyayyar nake ba, in nace bana son abu to bana so Win ne. Yeah I know a baya naso Ruman sosai, but by now babu wannan soyayyar a zuciyata. Shiyasa bana saka soyayyar da zan cutu a zuciya ta, in na samu fine in ban samu bana zan rayu babu tashin hankali."
Hamza yayi dariya sosai yace, "Dr Adnan kenan, kawai kayi addu'a Allah kar ya Wora maka wacce tafi ™arfin ka, domin kuwa soyayya ita take yin kanta a zuciya a lokacin da baka shirya ba. Kar kaga ka daina son Rumana lokaci Waya ta fita a ranka, akwai wacce zaka iya so nan gaba in ka rabu da ita sai dai kaji ana likitan zuciya yana ganin likitan zuciya."
Bebi ya kalle shi yace, "har abada wallahi, Tunda ban samu ciwon zuciya akan soyayyar family na ba babu wata yarinya da zata saka min ciwon kai. Kai ni fa ba Wan wahalar soyayya bane ba, in na samu fine in ban samu ba kowa ya kama gaban sa." Huzaifa yayi dariya yace, "Shikenan dai Bebi, zamu gani." Ya tashi tsaye ya kalli agogo yace, "ni kam zan wuce."
"Gobe zaka shiga asibitin ne?."
"Naje yau, bana tunanin zan koma. Ta ™arfin tsiya aiki da asibitin gwamnati ya fita a raina saboda rashin gani nayi shiru.
Tsaki yaja ya ajjiye mata katin zaiyi magana tace, "don girman Allah ka bani maganin kwana biyu har bacci kasawa take saboda ciwon ™irji, yanzu haka bata da lafiya na fito na barta dan Allah ka taimaka ka rubuta maganin dan Allah." Sai hawaye ya sakko daga idanun ta yayi shiru yana kallon ta, yana girmama mace a rayuwar sa duk ™arancin shekarun ta amma baya so azo masa da rainin hankali, in ba rainin hankali ba tazo tace ya bada magani bayan bai ga mata lafiya ba sannan ba'a faWa masa ya ake jin ciwon ba kawai sai ya Wauka ya bayar, wani abun na faruwa kuma sai dai yaji sunan sa a gidan radio ana cewa bai san aikin sa ba. Ta saka shi a gaba tana masa kuka kamar wacce ya daka, baya son shagwaSa ta banza da wofi, in zaka yi ma kayi akan hujja.
"Zaki iya fita daga nan?. Ta Wago idanun ta da suka koma ja tace, "ka taimaka dan Allah."
"ki je, duk sanda Maman naki ta samu lafiya sai kuzo." Ta girgiza kai tace, "wahala ake sha kafin a sake samun ka, dan Allah ka amince ka bani maganin." Shiru yayi yana kallon ta ya lura baza ta fahimta ba.
"Out!" Ya faWa yana nuna mata ™ofa. Jikin ta a sanyaye ta tashi ta Wauki katin da takardar ta fita bata sake cewa komai ba a lokacin wata mara lafiyar ta shigo. Tsaki yayi bai sani ba ya kalli sabuwar da ta shigo ya karSi katin ta ya fara rubutu a kai.
Manal tana tafe tana kuka, wannan shine taga samu taga rashi, ga likitan da suke son gani kwana da kwanaki amma ta ganshi ganin nasa babu amfanin da yayi mata. A haka ta shiga gida tun daga soro take jin muryar Mubeena tana mita kamar yadda ta saba. Kai ta girgiza kawai ta shiga a lokacin Mubeena yake cewa, "Yauwa gwara da kika dawo, sai ki Wauki hanya ki fita bayan kin kulle kitchen da kika bar mu uban me zamu ci?." Manal da fuskar ta tayi ja sosai tace, "kin san inda nake ajjiyewa" tana faWar hakan ta ™arasa falon ta tarar da Mama a zaune har tayi wanka amma kayan shimfiWat suna nan ba'a kwashe ba.
Ajjiye katin tayi tace, "Mama na dawo" ta faWa tana kwashe kayan ta kai Waki ta dawo Mama tace, "sannu, ya bada maganin?."
"Bai bayar ba Mama, wani fusatacce ne ba irin ro™on da ban masa ba amma mutumin nan da yake bashi da mutunci ko ya kalle ni ma, wai tunda babu ke babu amfanin bada magani ba. Amma a haka Dr Huzaifa yake cewa yana da kirki."
"Sai bayan kin tafi nayi tunanin hakan Manal, zuwan babu ni a kamar gwara ba'a je bane dan kin San likitoci basa son ka saka musu baki ko tambaya suka yi balle kuma ace kinje babu ni. Kin ga ai bai san ya nake jin ciwon ba balle ya bani magani."
"Amma Mama tunda na faWa masa uzurin rashin lafiya ne ai yaci ya saurare ni." Mama tayi dariya tace, "shine ki ka sha kuka kenan?." Manal tace, "Mama ya akayi kika san nayi kuka?."
"Manali kenan, ni nasan abun kuka baya miki wahala, sannan ga muryar ki nan ta canja."
"Wallahi Mama ina tafiya ina kuka." Mana tace, "Kiyi ha™uri, Allah ya kaimu wani lokacin sai mu koma nida ke din."
"Amma Mama ciwon nan yana damun ki sosai, bana so abin yazo yayi miki yawa ne."
"Babu abinda zai yi yawa, kar ki damu."
Manal ta tashi tace, "ya bani haushi sosai wallahi, daman fuskar sa a tamke kamar mala'ikan mutuwa ko annuri babu, da gani bazai yi kirki ba." Mama tayi dariya tace, "ke kin taSa ganin mala'ikan mutuwan ne?." Manal tayi dariya tace, "bara na kawo miki kunun ki" ta faWa tana fita a nan ta tarar da Mubeena ta fito daga wanka bata tanka mata ba ita ma haka ta wuce zuwa Waki.
Da kofin kunun ta dawo a hannun ta tace, "Mama gashi." Mama ta karSa tace, "gaskiya yau ma sai na saka sikari Manali." Manal tace, "kai Mama! Jiya ma kin sha sugar shekaran jiya ma fa haka."
"Zuciyata tana so Manal, mutuwa dai ake gudu kuma dole mu mutu. Bani sikarin na zuba."
"Dan Allah Mama kar ki sha."
"Allah sai na sha Manal, Haba kai kenan cikin hana ni abinda zuciyar ka take so, bani ki gani."
Manal ta kwance ledar ta zuba mata kaWan jin tace Allah tace, "gashi nan na zuba miki." Mama ta juya tace, "bai ji ba, ™ara min."
"Haba Mama dan Allah, ki daina sha sugar kwana biyu kina sha sosai kar yayi miki illa."
"Ke ™ara min daga yau bazan sake ba." Manal ta ™ara mata kaWan Mama ta juya tace, "shiyasa naso bakya nan zan sha sikari son raina, da bakya nan ai gashi har biredin da Baban ku ya rage jiya na cinye ba wanda ya sani,"
Manal kamar zatayi kuka tace, "amma Mama kin san hakan zai cutar dake sosai ko?." Mama bata ce komai ba ta shanye kunun ta tsaf Manal na zaune a gefen ta tana kallon kafin Mubeena ta fito cikin hijjabi mai kyau ba™i dogo wanda ya amshi fuskar ta tace, "ke Manal zan tafi makaranta, ina kud'in mota?."
"Bani dasu kuma Baba bai bani ba, in zaki je ki tambayi Baba kije, in baza ki ba sai ki tafi a ™afa." Mubeena tace, "nice zan tafi a ™afa?." Mama tace, "kin wuce kije da ™afar ne?."
Jin mama tayi magana sai tayi shiru kawai ta wuce ta fita Mama ta girgiza kai tace, "Mubeena na da rai ba dole zuciya ta dinga min ciwo ba." Manal bata ce komai ba ta tashi ta fita ta sha mata kunun babu sikari ta fara gyara gidan kamar yadda ta saba.
Nana Haleema>ØBÝd'þ
*BAYA DA ˜URA*
FitattuBiyar2025
Wattpad@Nanahaleema
Arewabooks@nanahaleema11
©þ *Nana Haleema.*
https://chat.whatsapp.com/K8IEI39TB803y9pEtzMmdp
*BOOK 1*
*Page 006*
Adnan suna zaune shida su Huzaifa bayan sun idar da sallar magriba wayar sa ta fara ™ara, ya duba ganin mai kiran sai ya Wauka ya saka a kunne a bayyane yace, "kun koma gida?." Yayi jim alamun ana bashi amsa kafin yace, "okay, thanks you." Daga haka ya yanke wayar ya kalli Huzaifa da yake kallon sa yayi murmushi yace, "Bebi kana takurawa ™annen ka da yawa, wannan takura musu Win da ke yi bazai haifar da Wa mai ido ba."
Adnan ya zauna sosai yace, "kai a wajan ka takura ce, ni a wajena kariya ce." Hamza yace, "Gaskiya ne, amma yawan saka musu Idon da kake kamar yayi yawa, duk inda suke je sai ka sani hatta hoto sai an Wauka an turo maka. Ko irin saurayin nan na sirri basu isa su yi ba, ga wayar su kullum a binciken ta kake."
"Ban taSa karSar wayar wata ta duba ba, saboda nasan waya kamar sirri ce, wannan baya gabana abinda na sani duk inda ™annena zasu je ha™™ina ne a kaina na san da fitar su da dawowar su. Bama su ba har iyayena."
Huzaifa yace, "Gaskiya ne, masu irin wannan zuciyar a cikin mutane baku da yawa gaskiya." Hamza yace, "™anne ma fa kenan, wannan ina ga matar ka Bebi?." Bebi ya kalli wani wajan daban yace, "iyayena sai dai ace iyayen mu, yayyena sai dai nace yayyen mu, ™annena sai dai ace ™annen mu" ya kalli Huzaifa yace, "Matata fa? Za'a ce matar mu?." Jin abinda yace suka yi dariya shida Hamza banda Bebin da dar1ya ba dabi'ar bace ba Hamza yace, "kace Rumana zata sha tsaro."
Bebi ya sauke numfashi yace, "wai waye ya faWa muku wannan yarinyar zan aura ne?."
"Babu wanda ya faWa mana, mu muka ga hakan saboda ka so Rumana sosai kai ka sani." Bebi ya taSe baki yace, "Na so ta a da amma banda yanzu.
First love Win kace fa, har yanzu akwai sauran son ta a zuciyar ka Hamza ya faWa yana dariya.
Bebi yace, ba dai a zuciyar Adnan ba, ni ba irin wannan soyayyar nake ba, in nace bana son abu to bana so Win ne. Yeah I know a baya naso Ruman sosai, but by now babu wannan soyayyar a zuciyata. Shiyasa bana saka soyayyar da zan cutu a zuciya ta, in na samu fine in ban samu bana zan rayu babu tashin hankali."
Hamza yayi dariya sosai yace, "Dr Adnan kenan, kawai kayi addu'a Allah kar ya Wora maka wacce tafi ™arfin ka, domin kuwa soyayya ita take yin kanta a zuciya a lokacin da baka shirya ba. Kar kaga ka daina son Rumana lokaci Waya ta fita a ranka, akwai wacce zaka iya so nan gaba in ka rabu da ita sai dai kaji ana likitan zuciya yana ganin likitan zuciya."
Bebi ya kalle shi yace, "har abada wallahi, Tunda ban samu ciwon zuciya akan soyayyar family na ba babu wata yarinya da zata saka min ciwon kai. Kai ni fa ba Wan wahalar soyayya bane ba, in na samu fine in ban samu ba kowa ya kama gaban sa." Huzaifa yayi dariya yace, "Shikenan dai Bebi, zamu gani." Ya tashi tsaye ya kalli agogo yace, "ni kam zan wuce."
"Gobe zaka shiga asibitin ne?."
"Naje yau, bana tunanin zan koma. Ta ™arfin tsiya aiki da asibitin gwamnati ya fita a raina saboda rashin gani nayi shiru.