Sashe 1
Baya Da Kura Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ÿþ*BAYA DA ˜URA*
FitattuBiyar2025
©þ *Nana Haleema.*
Wattpad@Nanahaleema
Arewabooks@nanahaleema11
_Da sunan Allah mai rahama mai jin ™ai, godiya ta tabbata ga Allah maWaukakin sarki da ya bamu aron rai da lafiya har muka kawo wannan lokaci. Ina yiwa kowa barka da shiga sabuwar shekara, ina ro™on Allah ya sada mu da alkhairin da yake cikin ta, ya kiyaye mu daga sharrin da yake cikin ta. Ya zaunar mana da ™asar mu lafiya, ya kare mu daga duk wata fitina Amin. Ina ro™on Allah ya bani lafiya da numfashin ganin ™arshen labarin nan kamar yadda na fara lafiya cikin aminci amin._
_Labarin BAYA DA ˜URA ™ir™irarre ne, ban yi shi dan wani ko wata ba, in yayi kama da labarin wani ko wata ayi ha™uri rashin sani ne._
_Ban amince a canja min labari zuwa wata siga daban ba!._
https://chat.whatsapp.com/K8IEI39TB803y9pEtzMmdp
*BOOK 1*
*Page 001.*
Madaidaicin gida ne mai kyau a unguwar tudun maliki dake cikin ™wayar birnin Kano, kai tsaye kana kallon sa baza kace wanda suke ciki takalawa bane irin sosai Win nan, haka baza kace musu suna da kuWi ba sosai. Zasu shiga cikin masu rufin asiri wanda suka fi ™arfin abubuwan yau da kullum. Yana da babban tsakar gida mai tsaho mai Wauke da bishiyar mangwaro wacce ta mamaye ko ina baka ganin hudowar rana ko kaWan sai iska da take kaWawa busassun ganyaye suna faWowa kan tiles Win da yake ™asa. A share gidan yake tasss sai ganye da yake faWowa bayan wannan babu ko tsinke a tsakar gidan komai yana mahallin sa.
Mata ne guda biyu masu matu™ar kama da juna sosai, kana kallon su zaka fahimci uwa da ´a ne duba da yanayin shekarun su. Yarinyar wacce baza ta wuce shekara ashirin da huWu zuwa da biyar fara ce tass irin farin nan mai kamar madara, tana da haske sosai wanda a kallo Waya kawai zai Wauki hankalin mutum. Tana da idanu masu kyau da gashin gira yalwatacce, ga bakin ™arami mai Waukar hankali. Kallon farko zaka fassara ta a kyakkyawa don ta cancanci ta amsa wannan sunan musamman hasken ta da yake da Waukar hankali, suna zaune a kan tabarma ciki inuwar bishiyar suna cin kwaWon zogale a cikin kwano Waya, yadda suke ci suna hira sai ka Wauka yaya da ™anwa ne saboda yadda suka sha™u da junan su.
"Mama!." Yarinyar ta faWa tana kallon ta. Wacce aka kira da Mama ta haWWiye ganyen da yake bakin ta tace, "Na'am." Tace, "Maganin ki ya ™are, ya kamata mu koma asibiti muga likita kar a samu matsala."Mama ta sauke numfashi tace, "Manal nawa ya ™are saboda takura min da kike yi da shan sa amma ke bakya shan naki. Ko yaushe tunanin ki akan nawa yake bakya tunanin kanki, ciwon nan kina dashi ina dashi, amma bakya maganar kan ki sai ni."
Manal tayi shiru ta sunkuyar da kanta tana murmushi Mama tace, "Manal koda bana gani da idanuna zuciyata tana nuna min duk abinda yake faruwa, nasan bakya shan magani a ko yaushe ni kike siyawa ke kuma ki zauna da ciwo bayan kina kallon illlar da ciwon yayi min, bakya tsoron yayi miki ke?."
Manal tace, "Allah Mama ina mantawa ina da wani ciwon sugar indai ba maganar kika yi ba, in kika samu lafiya kamar na samu ne. Wallahi koda na sha maganin indai baki samu lafiya ba bazan samu tawa lafiyar ba Mama." Mama ta janye hannun ta daga cikin kwanon zogalen ace, "Meyasa haka? Lafiya fa lafiya ce Manal, babu abinda ya kaita mahimmaci a duniya. Ni na girma har na haife ku keda ´ar uwar ki ke kuwa fa? Kwata-kwata shekarun ki nawa a duniyar? Ko aure baki yi ba balle a kai ga batun haihuwa, rayuwar ki tafi tawa mahimmaci Manal."
Manal tayi shiru na wani lokaci kafin tace, "Mama taki rayuwar tafi tawa wallahi, da na samu lafiya gwara ace kece kika samu. Shiyasa bana tambayar Baba kuWin magani na, indai ba shine ya siyo ba bana faWa masa." Mama ta girgiza kai tana murmushi tace, "Manal Win Mama kenan, to ban amince da abinda kika ce ba, da kaina zan sanar da Baban naku bakya shan magani." Manal bata amsa ba Mama ta kuma cewa, "Wannan karon ki tambayi Baban kuWin naki maganim, bana so wani abu ya same ki Manal. Kin san waccan Yayar ta ki ba hankali ne da ita ba, ta Wauki rayuwar da tafi ™arfin ta Wora a zuciyarta, ta raina ni bata jin maganata saboda tana da kyau, ke kaWai ce dani Manal, shiyasa bana so wani abu ya same ki."
Manal zata yi magana kenan suka jiyo muryar Mubeena tana faWin, "Wallahi bazan ci ganye ba, na gaji ai ni ba akuya bace da za'a dinga yanka tsinannen salad Win na naira hamsin ana cewa shi zamu ci safe da rana a gidan nan wallahi bazai yu ba. In ku kuna da ciwo ni ai lafiya nake. Haka kawai a dinga tauye ni? Ina! bazata saSu ba." Mama ta girgiza kai Manal tace, "Kar kici mana, Yay Mubeena cikin ki ai."
"Daman bance zanci ba ai, zan fita na nemo abinda zanci ne yanzu" ta ™arewa gidan kallo tayi tsaki tace, "Wallahi ni ba kalar gidan nan bace gabaWaya, ban cancanci zama a gidan nan ba. Tsausayi ne kawai ya saka aka haifo ni a gidan nan, amma ni kalar babban gida ce wallahi."
Manal ta kalli Mubeena sannan ta kalli Mama taga tana girgiza kanta kawai sai ta mi™e ta ™arasa kusa da Mubeena tace, "Baki da hankali ne wai ke? Yaushe zaki nutsu ki fuskanci rayuwa don Allah?. Ke a ganin ki wannan banzar rayuwar itace wayewa?." Hararar ta tayi tace, "ni kike cewa bani da hankali dan ma kin raina ni?" Ta kalli Mama tace, "Mama yarinyar nan bata san ni Yayar tace ba ko me?" Ta sake kallon Manal tace, "bazan zauna a gidan nan ba, ban cancanci zama a cikin sa ba domin kuwa ni ba kalar wacce za'a ce a nan na rayu bace." Manal tace, "bazan girmama ki ba domin baki cancanci hakan ba, a gaban Mama kike cewa baki cancani zama a gidan na ba?, wallahi baki da kunya."
"ki ™yale ni wallahi bazan zauna a nan ba talauci ya kashe ni, common abinci irin wanda nake so naci ace ya gagare ni wallahi bazai yu ba. Ke da kika ga zaki iya sai ki zauna ni kam bazan iya zama a gidan nan ba, kinga tafiya ta" kafin Manal tace wani abun Mubeena ta fita da sauri kawai ta bita da kallo zuciyar ta babu daWi ko kaWan. Allah ya sani bata son wannan Wabi'ar da Yayar ta take yi, bata son wannan rawar kan da take ji dashi kamar itace tafi kowa kyau a faWin duniya.
"˜yale ta Manal, zo ki cigaba da cin abincin ki, Mubeena Itace ajalina ita zata ga bayana" ta faWa murya na rawa alamun kuka zata yi. Da sauri Manal ta koma kusa da ita ta zauna ta ri™e ta tace, "Don Allah Mama ki daina faWar haka addu'a zaki mata."
"Manal na rasa wacce irin yarinya ce, gabaWaya bata jin magana abinda taga dama shi take yi. Ita a ganin ta raina ni da tayi shine daidai?, a ko yaushe bata ganin ™ima ta saboda na kasance ni ba irin uwar da take so ace itace mahaifiyar ta ba. Hmmm! Taje tayi ai duniya ce ga ishe ta duk abinda take so tayi. Wanda suka fita ma ya duniya ta bi dasu balle ita ™aramar alhaki."
Manal tace, "Ki yi ha™uri Mama, ki mata addu'a zata daina in sha Allah." Murmushi kawai tayi bata ce komai ba Manal tace, "Mama Ina zuwa." Mama tace, "Karfa ki bi bayan ta."
"Šaki zan shiga Mama" ta faWa tana shiga Wakin da sauri.
Babu komai a falon sai carpet amma a share yake tass sai fridge ™arami a gefe a ajjiye, ta shiga wata ™ofar da take falon ta ™arasa wajan akwatin kayan ta tana bincika inda ta ajjiye kuWin taji babu su alamun Mubeena ta kwashe. Zama tayi a wajan dan daman ta san za'a yi haka a bayyane tace, "Innalillahi, na shiga uku Yaya Mubeena ta kashe ni" ta faWa tana dafe kanta tana shirin yin hawaye saboda halin da ta jefa ta. Wayar ta Wauka tecno andriod wacce bata da girma sosai dan ko a hannu ba babba bace, hannun ta har rawa yake ta kira lambar Muneeba tana Wauka tace, "Yaya kin san da yadda Baba ya samu kuWin nan ya bani kuwa?, Mama zan kai asibiti dasu fa, meyasa zaki kwashe?."
Daga can Sangare tace, "Shi Baban zaki komawa ya sake baki, ai kowa ya siyi rariya ya san zata zubar da ruwa, tunda har zai iya ri™e mu matsayin ´a´an sa dan yayi asarar wannan kuWin ba komai bane. Kar ki manta kuma ™anin Wan uwan baban mu ne, ko babu aure tsakanin sa da Mama zai sake biya. kije ki tambaye shi in ba haka ba ki nemo kawai ni na kashe su ma" tana faWa ta yanke wayar. Manal ta dafe kanta zuciyar ta na harbawa cike da Sacin rai, dan da ace Mubeena Win tana kusa da ita a wannan lokacin wallahi zasu iya yin dambe dan kowa yasan halin Wan uwan sa. Da ya aka samu kuWin ma bata sani ba kawai burin ta taje tayi ™arya ita a lallai ga mai kuWi.
Numfashi ta sauke ta kalli agogom wayar taga huWu na yamma tayi ta share idon ta ta fito ta tarar har Mama ta tayar da sallar la'asar itama tayi alwala tazo kusa da ita tayi sallar, bayan ta idar ta kalli Mama tace, "Mama zanje wajan Surayya yanzu zan dawo, babu abinda kike so?."
Mama tace, "kin daina zuwa islamiyya dai Manal."
"Ba daina zuwa nayi ba Mama, bana so na tafi na barki ke kaWai ne shiyass kawai. Kuma mun sauke har sau biyu na samu abinda na samu ai."
FitattuBiyar2025
©þ *Nana Haleema.*
Wattpad@Nanahaleema
Arewabooks@nanahaleema11
_Da sunan Allah mai rahama mai jin ™ai, godiya ta tabbata ga Allah maWaukakin sarki da ya bamu aron rai da lafiya har muka kawo wannan lokaci. Ina yiwa kowa barka da shiga sabuwar shekara, ina ro™on Allah ya sada mu da alkhairin da yake cikin ta, ya kiyaye mu daga sharrin da yake cikin ta. Ya zaunar mana da ™asar mu lafiya, ya kare mu daga duk wata fitina Amin. Ina ro™on Allah ya bani lafiya da numfashin ganin ™arshen labarin nan kamar yadda na fara lafiya cikin aminci amin._
_Labarin BAYA DA ˜URA ™ir™irarre ne, ban yi shi dan wani ko wata ba, in yayi kama da labarin wani ko wata ayi ha™uri rashin sani ne._
_Ban amince a canja min labari zuwa wata siga daban ba!._
https://chat.whatsapp.com/K8IEI39TB803y9pEtzMmdp
*BOOK 1*
*Page 001.*
Madaidaicin gida ne mai kyau a unguwar tudun maliki dake cikin ™wayar birnin Kano, kai tsaye kana kallon sa baza kace wanda suke ciki takalawa bane irin sosai Win nan, haka baza kace musu suna da kuWi ba sosai. Zasu shiga cikin masu rufin asiri wanda suka fi ™arfin abubuwan yau da kullum. Yana da babban tsakar gida mai tsaho mai Wauke da bishiyar mangwaro wacce ta mamaye ko ina baka ganin hudowar rana ko kaWan sai iska da take kaWawa busassun ganyaye suna faWowa kan tiles Win da yake ™asa. A share gidan yake tasss sai ganye da yake faWowa bayan wannan babu ko tsinke a tsakar gidan komai yana mahallin sa.
Mata ne guda biyu masu matu™ar kama da juna sosai, kana kallon su zaka fahimci uwa da ´a ne duba da yanayin shekarun su. Yarinyar wacce baza ta wuce shekara ashirin da huWu zuwa da biyar fara ce tass irin farin nan mai kamar madara, tana da haske sosai wanda a kallo Waya kawai zai Wauki hankalin mutum. Tana da idanu masu kyau da gashin gira yalwatacce, ga bakin ™arami mai Waukar hankali. Kallon farko zaka fassara ta a kyakkyawa don ta cancanci ta amsa wannan sunan musamman hasken ta da yake da Waukar hankali, suna zaune a kan tabarma ciki inuwar bishiyar suna cin kwaWon zogale a cikin kwano Waya, yadda suke ci suna hira sai ka Wauka yaya da ™anwa ne saboda yadda suka sha™u da junan su.
"Mama!." Yarinyar ta faWa tana kallon ta. Wacce aka kira da Mama ta haWWiye ganyen da yake bakin ta tace, "Na'am." Tace, "Maganin ki ya ™are, ya kamata mu koma asibiti muga likita kar a samu matsala."Mama ta sauke numfashi tace, "Manal nawa ya ™are saboda takura min da kike yi da shan sa amma ke bakya shan naki. Ko yaushe tunanin ki akan nawa yake bakya tunanin kanki, ciwon nan kina dashi ina dashi, amma bakya maganar kan ki sai ni."
Manal tayi shiru ta sunkuyar da kanta tana murmushi Mama tace, "Manal koda bana gani da idanuna zuciyata tana nuna min duk abinda yake faruwa, nasan bakya shan magani a ko yaushe ni kike siyawa ke kuma ki zauna da ciwo bayan kina kallon illlar da ciwon yayi min, bakya tsoron yayi miki ke?."
Manal tace, "Allah Mama ina mantawa ina da wani ciwon sugar indai ba maganar kika yi ba, in kika samu lafiya kamar na samu ne. Wallahi koda na sha maganin indai baki samu lafiya ba bazan samu tawa lafiyar ba Mama." Mama ta janye hannun ta daga cikin kwanon zogalen ace, "Meyasa haka? Lafiya fa lafiya ce Manal, babu abinda ya kaita mahimmaci a duniya. Ni na girma har na haife ku keda ´ar uwar ki ke kuwa fa? Kwata-kwata shekarun ki nawa a duniyar? Ko aure baki yi ba balle a kai ga batun haihuwa, rayuwar ki tafi tawa mahimmaci Manal."
Manal tayi shiru na wani lokaci kafin tace, "Mama taki rayuwar tafi tawa wallahi, da na samu lafiya gwara ace kece kika samu. Shiyasa bana tambayar Baba kuWin magani na, indai ba shine ya siyo ba bana faWa masa." Mama ta girgiza kai tana murmushi tace, "Manal Win Mama kenan, to ban amince da abinda kika ce ba, da kaina zan sanar da Baban naku bakya shan magani." Manal bata amsa ba Mama ta kuma cewa, "Wannan karon ki tambayi Baban kuWin naki maganim, bana so wani abu ya same ki Manal. Kin san waccan Yayar ta ki ba hankali ne da ita ba, ta Wauki rayuwar da tafi ™arfin ta Wora a zuciyarta, ta raina ni bata jin maganata saboda tana da kyau, ke kaWai ce dani Manal, shiyasa bana so wani abu ya same ki."
Manal zata yi magana kenan suka jiyo muryar Mubeena tana faWin, "Wallahi bazan ci ganye ba, na gaji ai ni ba akuya bace da za'a dinga yanka tsinannen salad Win na naira hamsin ana cewa shi zamu ci safe da rana a gidan nan wallahi bazai yu ba. In ku kuna da ciwo ni ai lafiya nake. Haka kawai a dinga tauye ni? Ina! bazata saSu ba." Mama ta girgiza kai Manal tace, "Kar kici mana, Yay Mubeena cikin ki ai."
"Daman bance zanci ba ai, zan fita na nemo abinda zanci ne yanzu" ta ™arewa gidan kallo tayi tsaki tace, "Wallahi ni ba kalar gidan nan bace gabaWaya, ban cancanci zama a gidan nan ba. Tsausayi ne kawai ya saka aka haifo ni a gidan nan, amma ni kalar babban gida ce wallahi."
Manal ta kalli Mubeena sannan ta kalli Mama taga tana girgiza kanta kawai sai ta mi™e ta ™arasa kusa da Mubeena tace, "Baki da hankali ne wai ke? Yaushe zaki nutsu ki fuskanci rayuwa don Allah?. Ke a ganin ki wannan banzar rayuwar itace wayewa?." Hararar ta tayi tace, "ni kike cewa bani da hankali dan ma kin raina ni?" Ta kalli Mama tace, "Mama yarinyar nan bata san ni Yayar tace ba ko me?" Ta sake kallon Manal tace, "bazan zauna a gidan nan ba, ban cancanci zama a cikin sa ba domin kuwa ni ba kalar wacce za'a ce a nan na rayu bace." Manal tace, "bazan girmama ki ba domin baki cancanci hakan ba, a gaban Mama kike cewa baki cancani zama a gidan na ba?, wallahi baki da kunya."
"ki ™yale ni wallahi bazan zauna a nan ba talauci ya kashe ni, common abinci irin wanda nake so naci ace ya gagare ni wallahi bazai yu ba. Ke da kika ga zaki iya sai ki zauna ni kam bazan iya zama a gidan nan ba, kinga tafiya ta" kafin Manal tace wani abun Mubeena ta fita da sauri kawai ta bita da kallo zuciyar ta babu daWi ko kaWan. Allah ya sani bata son wannan Wabi'ar da Yayar ta take yi, bata son wannan rawar kan da take ji dashi kamar itace tafi kowa kyau a faWin duniya.
"˜yale ta Manal, zo ki cigaba da cin abincin ki, Mubeena Itace ajalina ita zata ga bayana" ta faWa murya na rawa alamun kuka zata yi. Da sauri Manal ta koma kusa da ita ta zauna ta ri™e ta tace, "Don Allah Mama ki daina faWar haka addu'a zaki mata."
"Manal na rasa wacce irin yarinya ce, gabaWaya bata jin magana abinda taga dama shi take yi. Ita a ganin ta raina ni da tayi shine daidai?, a ko yaushe bata ganin ™ima ta saboda na kasance ni ba irin uwar da take so ace itace mahaifiyar ta ba. Hmmm! Taje tayi ai duniya ce ga ishe ta duk abinda take so tayi. Wanda suka fita ma ya duniya ta bi dasu balle ita ™aramar alhaki."
Manal tace, "Ki yi ha™uri Mama, ki mata addu'a zata daina in sha Allah." Murmushi kawai tayi bata ce komai ba Manal tace, "Mama Ina zuwa." Mama tace, "Karfa ki bi bayan ta."
"Šaki zan shiga Mama" ta faWa tana shiga Wakin da sauri.
Babu komai a falon sai carpet amma a share yake tass sai fridge ™arami a gefe a ajjiye, ta shiga wata ™ofar da take falon ta ™arasa wajan akwatin kayan ta tana bincika inda ta ajjiye kuWin taji babu su alamun Mubeena ta kwashe. Zama tayi a wajan dan daman ta san za'a yi haka a bayyane tace, "Innalillahi, na shiga uku Yaya Mubeena ta kashe ni" ta faWa tana dafe kanta tana shirin yin hawaye saboda halin da ta jefa ta. Wayar ta Wauka tecno andriod wacce bata da girma sosai dan ko a hannu ba babba bace, hannun ta har rawa yake ta kira lambar Muneeba tana Wauka tace, "Yaya kin san da yadda Baba ya samu kuWin nan ya bani kuwa?, Mama zan kai asibiti dasu fa, meyasa zaki kwashe?."
Daga can Sangare tace, "Shi Baban zaki komawa ya sake baki, ai kowa ya siyi rariya ya san zata zubar da ruwa, tunda har zai iya ri™e mu matsayin ´a´an sa dan yayi asarar wannan kuWin ba komai bane. Kar ki manta kuma ™anin Wan uwan baban mu ne, ko babu aure tsakanin sa da Mama zai sake biya. kije ki tambaye shi in ba haka ba ki nemo kawai ni na kashe su ma" tana faWa ta yanke wayar. Manal ta dafe kanta zuciyar ta na harbawa cike da Sacin rai, dan da ace Mubeena Win tana kusa da ita a wannan lokacin wallahi zasu iya yin dambe dan kowa yasan halin Wan uwan sa. Da ya aka samu kuWin ma bata sani ba kawai burin ta taje tayi ™arya ita a lallai ga mai kuWi.
Numfashi ta sauke ta kalli agogom wayar taga huWu na yamma tayi ta share idon ta ta fito ta tarar har Mama ta tayar da sallar la'asar itama tayi alwala tazo kusa da ita tayi sallar, bayan ta idar ta kalli Mama tace, "Mama zanje wajan Surayya yanzu zan dawo, babu abinda kike so?."
Mama tace, "kin daina zuwa islamiyya dai Manal."
"Ba daina zuwa nayi ba Mama, bana so na tafi na barki ke kaWai ne shiyass kawai. Kuma mun sauke har sau biyu na samu abinda na samu ai."