Sashe 33
Baya Da Kura Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nan da nan Baba ya saki fara'a yace, "Ikon Allah, Manal dai tawa?." Adnan ya Waga kai Baba yace, "Ba'a yi mata miji ba Adnan, dan kullum cikin rigima ake da ita akan ita baza tayi aure ta bar Mama ba, ka ganta nan kamar yarinya ™'arama haka take. Adnan naji daWi sosai wallahi, ace Manal ta samu kamar ka ya furta yana neman izinin zuwa wajan ta babban abin farin ciki ne, dan mutum nagari ba ya neman wacce bata gari ba, naji daWi sosai musamman yadda baka je gare ta kai tsaye ba kazo ka same ni."
Baba ya sake cewa, "naji daWi sosai Adnan, nayi farin ciki wallahi. Amma sunan ka kawai na sani ko sunan mahaifin ka ba ban sani." Bebi yace, "Adnan Mu'azzam Alhassan, mahaifina shine tshon minister na harkar noma. Kamar yadda ka sani Baba ni likitan zuciya ne, asibitin da muke aiki dashi na mu ne wanda muka wallafa shi da kan mu."
Baba ya girgiza kai yace, "ma sha Allah, ™warai nasan sunan mahaifin ka a kafafan sada labarai, Allah ya bada nasara. Shikenan Adnan, Gobe in Allah ya kaimu sai kazo ku tattauna da ita Manal Win, abinda ya sa bazan ce yanzu ba ina so na sanar da mahaifiyar ta in muna da rai gobe sai a baka damar magana da ita."
Adnan ya girgiza kai yace, "Na gode Baba, Allah ya ™ara lafiya." Ya amsa da amin yana murmushi kafin yace, "ai ni naji daWi sosai, iya zuwan nan da kayi neman izini wajena baka fara tunkarar ta kai tsaye ba ya tabbatar min da nagartar ka da kuma tarbiyyar da ka damu a wajan magabatan ka, Allah ya tabbatar da alkhairi yasa kai ne rabon ta." Sosai yaji daWin wannan addu'ar yayi murmushi ya amsa da amin kafin ya saka hannu a aljihu ya Wauko kuWi ya ajjiyewa baba yace, "Baba a rabawa yara."
Baba yace, "harda hidima?."
"Babu komai."
"To Allah yayi albarka." Ya amsa da amin yayi masa sallama ya taso ya fito tsakar gidan da son sake ganin ta amma bata nan sai maganar ta da yake ji tana dariya, yayi murmushi ya fita zuciyar sa kamar an wanke masa haka yake ji saboda farin ciki.
Falon Baba ya shiga ya kalli Manal yace, "Mubeena bata nan ne?." Manal tace, "Tunda ta fita tace taje makaranta har yanzu bata dawo ba." Baba ya girgiza kai ya zauna ganin hakan sai Manal ta tashi ta koma tsakar gida bayan ta Wauki sabuwar wayar ta daman kallon wani American series da take kalla, dan tana a son su tana ™aruwa a fannin ingilishi sosai.
Baba ya kalli Mama yace, "Kin san abinda ya kawo Adnan gidan nan?." Ta girgiza kai tace, "ban sani ba, amma nasan bazai wuce zance akan ciwo na ba ko?."
Ya girgiza kai alamun a'a yayi murmushi yace, "addu'ar da kike yiwa Manal a ko yaushe itace take bibiyar ta, shiyasa nake faWa miki ki dinga haWawa da Mubeena saboda bakin ki akwai kaifi kasancewar ki mahaifiya. Addu'ar ki bata da hijjabi a wajan Allah, da kin yi addu'a a kan yaran ki da Allah ya amsa, ko yaushe zaki ce Manal Allah yayi miki albarka amma sai ita Mubeena bakya faWar hakan a kanta. Inda kina faWa kina fatan Allah ya shirya miki ita da yanzu wata™ila ta shiryu, ki dinga haWawa da ita domin ta samu itama alkhairin bibiye ta."
Mama tace, "ka lasa min zuma a baki, ka sanar dani abinda yake faruwa don Allah."
"Yazo ne akan yana so a bashi izinin zuwa wajan Manal a matsayin wanda yake neman auren ta." Mama da mamaki tace, "auren Manal kuma? Shine yake son auren ta?." Baba yace, "shine abinda ya kawo shi, naji daWi kuma da ya fara tambayar izini bai fara magana da ita ba hakan ya nuna yasan abinda yake yi yana kuma da tarbiyya da sanin ya kamata."
Mama sai tayi murmushi da farin ciki tace, "ikon Allah! Yanzu shi likitan da kansa ne yake son Manali ta? Kai alhamdulillah Allah na gode maka, ko yanzu Allah ya karSi raina nasan addu'ata na bibiyar Manal."
Baba yayi murmushi ganin tana farin ciki sai tace, "to a ina ya santa? Ko kuma zaman asibitin ne ya saka har ya fara sonta?."
"Shi so a lokaci Waya ma ai shiga zuciya yake balle kuma anyi kwanaki."
"Kaji ikon Allah, Allah Alhakim, daman silar haWuwar sa da ita ne ta kaimu wannan asibitin. Naji daWi sosai wallahi, Baban Manal tun daga kan taimakon da ya yi mata ya kawo ta gida bai barta a titi ba, ganin dare yayi ya jira ta ya mayar da ita asibitin, tunda ta bani labarin nan na tabbatar yasan darajar Wan adam yana kuma girmama mace."
Baba yace, "Wan gidan tsohon minister noma ne Alhaji Mu'azzam Alhassan, baban sa babban mai kuWi ne sosai kuma ya shiga siyasa a yanzu." Sai Mama tayi shiru tace, "to, sai kuma jikina yayi sanyi, anya kuma bai fi ™arfin Manal ba Baban Manal? Minister fa?." Sai Baba yayi murmushi yace, "in Manal bata fi ™arfin sa ba bana tunanin zai fi ™arfin ta, kin manta wacece mahaifiyar Manal ne? Kin manta wacece ke ne?."
Mama ta sauke numfashi tace, "wannan duk ya wuce ai, babu wanda yasan da shi in ba kai ba, ka manta da waccan da aka sani ta yanzu ake magana a ka." Baba yayi murmushi yace, "ai ba'a canjawa tuwo suna."
"In aka yayyanka shi aka saka mai da yaji ya zama kwaWo." Yayi dariya yace, "bai fi ™arfin Manal ba Fatima shine daidai ita, kuma har zuciyata na amince dashi ina so ta amince dashi itama domin ya shiga raina sosai."
Mama tace, "nima zan so hakan, amma Allah kaWai yasan abinda ya shirya mana baki Waya."
"Haka ne, yanzu na bashi dama yazo gobe su gaisa da ita, kafin nan ni kuma da safe zan saka ayi min ™aramin bincike akan sa da kuma halayen sa." Mama tace, "hakan yayi, Allah ya tabbatar mana da alkhairi." Ya amsa da amin kafin ya Waga murya yace, "Manal!." Daga tsakar gida ta jiyo kiran ta amsa ta shigo tace, "Gani Baba."
Baba yace, "Wannan likitan da yazo yanzu yazo ne akan ki." Manal ta kalli Baba tana jira ya cigaba taji akan me yazo kuma sai Bab yace, "Yazo ne akan yana sonki yana kuma son a bashi dama ku yi magana dake dashi a matsayin mai neman auren ki."
Gaban Manal ya yanke ya faWi,ta zauna daga tsugunen da take ta kalli Mama taga sai murmushi take yi da alama abin ya mata daWi shima Baban murmushin yake yi ya cewa, "na bashi dama gobe yazo ya ganki ku tattauna abubuwa a tsakanin ku. Sai ki shirya zuwa goben nasan bazai wuce da yamma ko da daddare zai zo ba."
Manal dai ta kasa magana kallon Baba take yi abin mamaki yake bata, yaushe hakan ta faru bayan ita wula™anci ne ya raba su?, Yaushe ya fara son ta har ya samu ™arfin guiwar zuwa gidan su?, Har yaushe ma ya santa suka yi sabon da soyayya zata shigo tsakani?. Ashe daman zai iya sonta? Daman kallon da yake mata Wazu na so ne?. Katse mata tunani Baba yayi yace, "tashi kije" ta mi™e jiki a sanyaye ta fita tana tunanin lamarin kamar a mafarki, wai Dr Adnan ne yake sonta.
Nana Haleema>ØBÝd'þ
*BAYA DA ˜URA.*
Fitattubiyar2025
©þNana Haleema.
Wattpad@Nanahaleema
Arewabooks@nanahaleema11
Masu tambaya daga farko zaku samu a wannan link din https://whatsapp.com/channel/0029VaLsFSiGZNCrecIWUc36
_Kina neman inda zaki siyi abinci mai daWi? Kina ™iyar yin girki gashi zaki yi ba™i?, kina neman inda zaki yi order abinci mai daWi wanda zaki fita kunya?. Masu abinci suna suka tara, akwai abinci mai daWi akwai a lallaSa. Kina son ki siyi abincin da zaki Wauka a saudia ki ke? Kuna son ku siyi abincin da in kuna ci zaku dinga murmushi saboda daWi da khamshi?. LEEMARS_DELICIOUS itace kat a wannan Sangare, tazo muku da nau in abinci kala-kala na gargajiya da na ™asar waje. Tana siyar da Mandi rice, chicken biryani, funkaso, alelen gwangwani, bread pocket da sauran su._
_me ku ke jira? Maza ku garzaya shafin ta na instagram domin ku ganewa idanun ku, ku danna wannan link din domin yin magana da ita kai tsaye. Ko ku neme ta a number wayar ta da take ™asan rubutun nan._ call/whatsapp 09030398006 https://www.instagram.com/leemars_delicious?igsh=MWRzZWtnYXM4ZHB2dw%3D%3D&utm_source=qr
Kar ku sake a baku labari, siyan na gari mai da kuWi gida.
*BOOK 1*
*Page 021.*
Mubeena kuwa a daren suna zaune a falon gidan su Bily su Mummyn sun je wata dubiya su dawo Mubeena sai ™unci take yi Bily tace, "wai duk akan an ™wace miki waya shine kike wannan ™uncin? Ni Baba yayi min daidai domin kuwa wannan shegen mutumin iskanta ki zaiyi wallahi."
Mubeena bata ce komai ba mai gadi ya shigo da sallama Bily ta amsa yace, "akwai wanda yazo yace ayi masa magana da Mubeena shine nazo na sanar da ku." Mubeena ta kalle shi tace, "waye?." Mai gadin yace, "ban san shi ba, amma babban mutum ne." Kafin yace wani abun Mubeena ta mi™e ta yafa mayafi ta fita Bily ta bita da kallo tana girgiza kai cike da jin haushin ta.
Waje ta fita taga motar tasa ta buWe gaban motar ta shiga ya kalle ta yace, "kin wahalar dani Baby, yau kwana biyu wayar ki a kashe baki neme ki ba, wallahi ko abinci bana iya ci. Duk akan abinda ya faru ne kike min wanna horon? To kiyi ha™uri bazan sake ba." Mubeena itama kewar sa take yi sosai a zuciyar ta sai ta fara kuka ta gigita shi lokaciyace, "Haba Baby, me kuma don Allah? Kina so nima nayi kukan ne?."
Bata amsa ba yace, "Don Allah ki faWa min abinda ya faru, in akan abinda nayi ne nace ayi min afuwa ko?." Mubeena ta goge idanun ta tace, "wayata ce ta faWi kuma bani da lafiya."
"Me ya same ki Baby? Wani abun yana damun ki?."
"Ciwon kai ne, amma naji sau™i sosai."
"Yaushe wayar taki ta faWi?."
"Tun washe garin da muka rabu."
Baba ya sake cewa, "naji daWi sosai Adnan, nayi farin ciki wallahi. Amma sunan ka kawai na sani ko sunan mahaifin ka ba ban sani." Bebi yace, "Adnan Mu'azzam Alhassan, mahaifina shine tshon minister na harkar noma. Kamar yadda ka sani Baba ni likitan zuciya ne, asibitin da muke aiki dashi na mu ne wanda muka wallafa shi da kan mu."
Baba ya girgiza kai yace, "ma sha Allah, ™warai nasan sunan mahaifin ka a kafafan sada labarai, Allah ya bada nasara. Shikenan Adnan, Gobe in Allah ya kaimu sai kazo ku tattauna da ita Manal Win, abinda ya sa bazan ce yanzu ba ina so na sanar da mahaifiyar ta in muna da rai gobe sai a baka damar magana da ita."
Adnan ya girgiza kai yace, "Na gode Baba, Allah ya ™ara lafiya." Ya amsa da amin yana murmushi kafin yace, "ai ni naji daWi sosai, iya zuwan nan da kayi neman izini wajena baka fara tunkarar ta kai tsaye ba ya tabbatar min da nagartar ka da kuma tarbiyyar da ka damu a wajan magabatan ka, Allah ya tabbatar da alkhairi yasa kai ne rabon ta." Sosai yaji daWin wannan addu'ar yayi murmushi ya amsa da amin kafin ya saka hannu a aljihu ya Wauko kuWi ya ajjiyewa baba yace, "Baba a rabawa yara."
Baba yace, "harda hidima?."
"Babu komai."
"To Allah yayi albarka." Ya amsa da amin yayi masa sallama ya taso ya fito tsakar gidan da son sake ganin ta amma bata nan sai maganar ta da yake ji tana dariya, yayi murmushi ya fita zuciyar sa kamar an wanke masa haka yake ji saboda farin ciki.
Falon Baba ya shiga ya kalli Manal yace, "Mubeena bata nan ne?." Manal tace, "Tunda ta fita tace taje makaranta har yanzu bata dawo ba." Baba ya girgiza kai ya zauna ganin hakan sai Manal ta tashi ta koma tsakar gida bayan ta Wauki sabuwar wayar ta daman kallon wani American series da take kalla, dan tana a son su tana ™aruwa a fannin ingilishi sosai.
Baba ya kalli Mama yace, "Kin san abinda ya kawo Adnan gidan nan?." Ta girgiza kai tace, "ban sani ba, amma nasan bazai wuce zance akan ciwo na ba ko?."
Ya girgiza kai alamun a'a yayi murmushi yace, "addu'ar da kike yiwa Manal a ko yaushe itace take bibiyar ta, shiyasa nake faWa miki ki dinga haWawa da Mubeena saboda bakin ki akwai kaifi kasancewar ki mahaifiya. Addu'ar ki bata da hijjabi a wajan Allah, da kin yi addu'a a kan yaran ki da Allah ya amsa, ko yaushe zaki ce Manal Allah yayi miki albarka amma sai ita Mubeena bakya faWar hakan a kanta. Inda kina faWa kina fatan Allah ya shirya miki ita da yanzu wata™ila ta shiryu, ki dinga haWawa da ita domin ta samu itama alkhairin bibiye ta."
Mama tace, "ka lasa min zuma a baki, ka sanar dani abinda yake faruwa don Allah."
"Yazo ne akan yana so a bashi izinin zuwa wajan Manal a matsayin wanda yake neman auren ta." Mama da mamaki tace, "auren Manal kuma? Shine yake son auren ta?." Baba yace, "shine abinda ya kawo shi, naji daWi kuma da ya fara tambayar izini bai fara magana da ita ba hakan ya nuna yasan abinda yake yi yana kuma da tarbiyya da sanin ya kamata."
Mama sai tayi murmushi da farin ciki tace, "ikon Allah! Yanzu shi likitan da kansa ne yake son Manali ta? Kai alhamdulillah Allah na gode maka, ko yanzu Allah ya karSi raina nasan addu'ata na bibiyar Manal."
Baba yayi murmushi ganin tana farin ciki sai tace, "to a ina ya santa? Ko kuma zaman asibitin ne ya saka har ya fara sonta?."
"Shi so a lokaci Waya ma ai shiga zuciya yake balle kuma anyi kwanaki."
"Kaji ikon Allah, Allah Alhakim, daman silar haWuwar sa da ita ne ta kaimu wannan asibitin. Naji daWi sosai wallahi, Baban Manal tun daga kan taimakon da ya yi mata ya kawo ta gida bai barta a titi ba, ganin dare yayi ya jira ta ya mayar da ita asibitin, tunda ta bani labarin nan na tabbatar yasan darajar Wan adam yana kuma girmama mace."
Baba yace, "Wan gidan tsohon minister noma ne Alhaji Mu'azzam Alhassan, baban sa babban mai kuWi ne sosai kuma ya shiga siyasa a yanzu." Sai Mama tayi shiru tace, "to, sai kuma jikina yayi sanyi, anya kuma bai fi ™arfin Manal ba Baban Manal? Minister fa?." Sai Baba yayi murmushi yace, "in Manal bata fi ™arfin sa ba bana tunanin zai fi ™arfin ta, kin manta wacece mahaifiyar Manal ne? Kin manta wacece ke ne?."
Mama ta sauke numfashi tace, "wannan duk ya wuce ai, babu wanda yasan da shi in ba kai ba, ka manta da waccan da aka sani ta yanzu ake magana a ka." Baba yayi murmushi yace, "ai ba'a canjawa tuwo suna."
"In aka yayyanka shi aka saka mai da yaji ya zama kwaWo." Yayi dariya yace, "bai fi ™arfin Manal ba Fatima shine daidai ita, kuma har zuciyata na amince dashi ina so ta amince dashi itama domin ya shiga raina sosai."
Mama tace, "nima zan so hakan, amma Allah kaWai yasan abinda ya shirya mana baki Waya."
"Haka ne, yanzu na bashi dama yazo gobe su gaisa da ita, kafin nan ni kuma da safe zan saka ayi min ™aramin bincike akan sa da kuma halayen sa." Mama tace, "hakan yayi, Allah ya tabbatar mana da alkhairi." Ya amsa da amin kafin ya Waga murya yace, "Manal!." Daga tsakar gida ta jiyo kiran ta amsa ta shigo tace, "Gani Baba."
Baba yace, "Wannan likitan da yazo yanzu yazo ne akan ki." Manal ta kalli Baba tana jira ya cigaba taji akan me yazo kuma sai Bab yace, "Yazo ne akan yana sonki yana kuma son a bashi dama ku yi magana dake dashi a matsayin mai neman auren ki."
Gaban Manal ya yanke ya faWi,ta zauna daga tsugunen da take ta kalli Mama taga sai murmushi take yi da alama abin ya mata daWi shima Baban murmushin yake yi ya cewa, "na bashi dama gobe yazo ya ganki ku tattauna abubuwa a tsakanin ku. Sai ki shirya zuwa goben nasan bazai wuce da yamma ko da daddare zai zo ba."
Manal dai ta kasa magana kallon Baba take yi abin mamaki yake bata, yaushe hakan ta faru bayan ita wula™anci ne ya raba su?, Yaushe ya fara son ta har ya samu ™arfin guiwar zuwa gidan su?, Har yaushe ma ya santa suka yi sabon da soyayya zata shigo tsakani?. Ashe daman zai iya sonta? Daman kallon da yake mata Wazu na so ne?. Katse mata tunani Baba yayi yace, "tashi kije" ta mi™e jiki a sanyaye ta fita tana tunanin lamarin kamar a mafarki, wai Dr Adnan ne yake sonta.
Nana Haleema>ØBÝd'þ
*BAYA DA ˜URA.*
Fitattubiyar2025
©þNana Haleema.
Wattpad@Nanahaleema
Arewabooks@nanahaleema11
Masu tambaya daga farko zaku samu a wannan link din https://whatsapp.com/channel/0029VaLsFSiGZNCrecIWUc36
_Kina neman inda zaki siyi abinci mai daWi? Kina ™iyar yin girki gashi zaki yi ba™i?, kina neman inda zaki yi order abinci mai daWi wanda zaki fita kunya?. Masu abinci suna suka tara, akwai abinci mai daWi akwai a lallaSa. Kina son ki siyi abincin da zaki Wauka a saudia ki ke? Kuna son ku siyi abincin da in kuna ci zaku dinga murmushi saboda daWi da khamshi?. LEEMARS_DELICIOUS itace kat a wannan Sangare, tazo muku da nau in abinci kala-kala na gargajiya da na ™asar waje. Tana siyar da Mandi rice, chicken biryani, funkaso, alelen gwangwani, bread pocket da sauran su._
_me ku ke jira? Maza ku garzaya shafin ta na instagram domin ku ganewa idanun ku, ku danna wannan link din domin yin magana da ita kai tsaye. Ko ku neme ta a number wayar ta da take ™asan rubutun nan._ call/whatsapp 09030398006 https://www.instagram.com/leemars_delicious?igsh=MWRzZWtnYXM4ZHB2dw%3D%3D&utm_source=qr
Kar ku sake a baku labari, siyan na gari mai da kuWi gida.
*BOOK 1*
*Page 021.*
Mubeena kuwa a daren suna zaune a falon gidan su Bily su Mummyn sun je wata dubiya su dawo Mubeena sai ™unci take yi Bily tace, "wai duk akan an ™wace miki waya shine kike wannan ™uncin? Ni Baba yayi min daidai domin kuwa wannan shegen mutumin iskanta ki zaiyi wallahi."
Mubeena bata ce komai ba mai gadi ya shigo da sallama Bily ta amsa yace, "akwai wanda yazo yace ayi masa magana da Mubeena shine nazo na sanar da ku." Mubeena ta kalle shi tace, "waye?." Mai gadin yace, "ban san shi ba, amma babban mutum ne." Kafin yace wani abun Mubeena ta mi™e ta yafa mayafi ta fita Bily ta bita da kallo tana girgiza kai cike da jin haushin ta.
Waje ta fita taga motar tasa ta buWe gaban motar ta shiga ya kalle ta yace, "kin wahalar dani Baby, yau kwana biyu wayar ki a kashe baki neme ki ba, wallahi ko abinci bana iya ci. Duk akan abinda ya faru ne kike min wanna horon? To kiyi ha™uri bazan sake ba." Mubeena itama kewar sa take yi sosai a zuciyar ta sai ta fara kuka ta gigita shi lokaciyace, "Haba Baby, me kuma don Allah? Kina so nima nayi kukan ne?."
Bata amsa ba yace, "Don Allah ki faWa min abinda ya faru, in akan abinda nayi ne nace ayi min afuwa ko?." Mubeena ta goge idanun ta tace, "wayata ce ta faWi kuma bani da lafiya."
"Me ya same ki Baby? Wani abun yana damun ki?."
"Ciwon kai ne, amma naji sau™i sosai."
"Yaushe wayar taki ta faWi?."
"Tun washe garin da muka rabu."