← Book details Baya Da Kura Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 26 OF 48

Sashe 26

Baya Da Kura Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"naje wajan Dr nan abokin ka mai glasses na yi masa godiya shine yake ya faWa kamar zai dake ni." Yayi murmushi yace, "Kar ki damu ransa ne a Sace na faWa miki,  haka yake in ransa ya Saci baya son magana. Ga maganin ya bani duk zan baki in har tana sha komai bata zai dawo daidai hatta idanun ta zasu iya gani wani lokacin. Kema kuma zan baki naki ki tabbatar kina sha saboda ya daidai miki sugar jikin ki."

Ido ta goge ta amsa yayi murmushi sai ya kalli maganin ya kalle ta yace, "ki jira ni a inda kuke zama zan je na kawo miki kafin ku tafi." Kafin tayi magana aka shigo taga likitan da suka haWu  da ita a wancan office Win tace, "Huzaifa meyake damun Adnan yau?."

"Kema ya koro ki Win ko?" Ya faWa yana dariya.

"Inda kaga zai min duka ma kuwa" ta faWa  tana dariya  itama yace, "ran sane a Sace kawai shiyasa." Ta girgiza kai tace, "lallai kam naga alama" ta faWa tana fita shi kuma yacewa Manal su je suka fito ta koma Wakin su shi kuma ya fita.

Da maganin ya dawo ya shiga har ciki ya basu suka dinga masa godiya har Baba yace babu komai ai yiwa kaine. Bayan ya fita suma suka fita Manal na ri™e da hannun Mama Baba ya ri™e kayan suka fita harabar asibitin. Bebi yana tsaye yana kallon su ta window sai a lokacin ya tuna abinda ma yayi mata. Yayi tsaki yana kallon su har suka fita daga harabar asibitin daga nan ya daina ganin su.

Yana nan tsaye Huzaifa ya shigo ganin ya juya baya yana kallon taga yace, "abinda kake yi ba daidai bane ba Bebi, bai kamata Sacin ranka ya dinga shafar wanda bashi ne ya maka ba. Meye laifin yarinyar nan da tazo maka godiya? Don Allah?."

Bebi ya juyo yana kallon sa da mamaki yace, "wai na tambaye ka, Yarinyar nan aure ta zakayi ne?."

"In ma auren nata zanyi ai ba laifi bane ba ko?, bata isa na aure ta Win ba ko kuma ni ban kai matsayin auren ba?."

Kallon sa yake yi kafin ya taSe baki yace, "Ba laifi kam" ya faWa yana sake juya masa baya.

"Kai kasan ina da wacce zan aura bikina bai wuce kwanaki kaWan ba, ina mata kallon ™anwata ne har a jikina haka nake ji saboda yarinyar ta san abinda take yi, ina son naga wanda ya san mahimmacin mahaifiyar sa." Bebi ya sauke numfashi baice komai ba ya juyo ya kalli Huzaifa yace, "to naji mai tausayi, zaka iya bani waje?." Nan da nan ya hasala Huzaifa yace, "bazan fita ba ka fitar dani."

Murmushi yayi ganin ya fusata baice komai ba ya zauna, lokaci ya tafi har magriba ta kusa sanin babu abinda zaiyi kawai ya tashi ya ya kalli Huzaifa yace, "in ka gama ka bada key Win a ajjiye min" ya faWa ya fita ya barshi a tsaye cike da jin haushin sa.

Mota ya hau ya fita abin mamaki sai ya hango su Manal a tsaye Maman su kuma tana zaune da alama babu abin hawa, har zai canja hanya sai ya fasa, ya ™arasowa inda suke  ya tsayar da motar ya sauke glass daidai inda Baba yake yace, "Baba ku shigo na kai ku gida, wajan nan ba'a samun motar haya sosai daman."

Baba ganin sa sai yayi murmushi yace, "ai kam ka kyauta likita, mun gode Allah yyi albarka. Manal ri™e Maman ki mu shiga?." Manal ta buWe baya Mama ta shiga itama ta shiga Baba ya shiga gaba suka tafi.

Jan motar yayi suka tafi Bebi yace, "hanyar babu jama'a sosai." Mama da take baya tace, "Likita Allah ya saka da alkhairi, Mun gode da taimakon da ku ka yi mana Allah ya biya ku." Ya amsa da amin Manal dai tayi shiru bata ce komai ba kafin Bebi yace, "Ku dinga zuwa asibiti duk bayan sati biyu ana gwada jinin ku sannan ana duba ki saboda matsalar zuciyar ki, sannan Mama sai kin daina ajjiye damuwa in ba haka ba ciwon ki bazai yi sau™i ba." Mama tayi murmushi tace, "to likita na gode. Manali kina ji a dinga shan magani, likita itace bata son magani ko kaWan, dana matsa mata sai ta fara min kuka dole na ™yale ta."

Baba yace, "da yake bakya son kukan ta ba." Mama ta sake murmusawa ta ri™e hannun Manal tace, "To nima ai bata son nawa kukan ne shiyasa bana son nata."

Šago ido Bebi yayi ya kalle ta ta mirror sai yaga tana sake goge ido alamun kukan sannan gashi face Winta yayi ja alamun tayi kuka. Šago ido itama tayi sai suka haWa ido ya janye idanun sa daga kanta dan yaga alama ta cika sangarta da yawa.

Da yake Manal ta basu labarin har g1da ya kai ta basu yi mamakin ganin ya tsaya a bakin layin ba sai kuma ya kalli layin yace, "mota tana shiga?."

"˜yale mu nan ma, Mun gode sosai" Baba ya faWa yana kallon sa.

"A'a muje ciki" ya faWa yana shiga da motar daidai gidan Baba yace, "nan ma yayi likita, Allah ya saka da alkhairi yayi albarka ya raya zur'ia." Bebi yace, "Amin. Babu komai."

Mama tace, "Gashi zamu fita ban san sunan ka ba, muryar ka kawai na sani." Bebi yayi murmushi yace, "Adnan."

Mama tace, "mun gode sosai Allah biya" ya sake amsawa da Amin har lokacin Manal bata ce komai ba domin tsawar da yayi mata tana cikin kanta sosai, bata son sake masa magana ya wula™anta ta dan ba jurewa zata yi ba.

Suka fita daga motar bayan juya motar yaga Manal ta shiga wani gida su kuma sun isa ™ofar gidan da yake a kulle da alama nan ne gidan, gama juya motar yayi amma ya kasa tafiya kawai so yake ta fito ya sake ganin ta dan yaga kukan take yi. Sai gata kuwa ta fito tana murmushi tana kuma magana ta isa ™ofar gidan ta buWe suka shiga, ita kuma ta kwashe kayan ta shiga dasu. Kallon ta yake a bayyane yace, "shegen surutun tsiya ne da ita, ga shagwaSa kamar wata auta." sai yaji babu daWi akan abinda ya mata Wazu, duk da ba laifin sa bane laifin tane, yayi ™aramin tsaki yaja motar ya tafi.

Nana Haleema>ØöÞ<Øûß>ØBÝ

*BAYA DA ˜URA.*

Fitattubiyar2025

  ©þNana Haleema.

Wattpad@Nanahaleema

Arewabooks@nanahaleema11

Masu nema daga farko ku shiga wannan link din

https://whatsapp.com/channel/0029VaLsFSiGZNCrecIWUc36

_Kina neman inda zaki siyi abinci mai daWi? Kina ™iyar yin girki gashi zaki yi ba™i?, kina neman inda zaki yi order abinci mai daWi wanda zaki fita kunya?. Masu abinci suna suka tara, akwai abinci mai daWi akwai a lallaSa. Kina son ki siyi abincin da zaki Wauka a saudia ki ke? Kuna son ku siyi abincin da in kuna ci zaku dinga murmushi saboda daWi da khamshi?. LEEMARS_DELICIOUS itace kat a wannan Sangare, tazo muku da nau in abinci kala-kala na gargajiya da na ™asar waje. Tana siyar da Mandi rice, chicken biryani, funkaso, alelen gwangwani, bread pocket da sauran su._

_me ku ke jira? Maza ku garzaya shafin ta na instagram domin ku ganewa idanun ku, ku danna wannan link din domin yin magana da ita kai tsaye. Ko ku neme ta a number wayar ta da take ™asan rubutun nan._ call/whatsapp 09030398006 https://www.instagram.com/leemars_delicious?igsh=MWRzZWtnYXM4ZHB2dw%3D%3D&utm_source=qr

Kar ku sake a baku labari, siyan na gari mai da kuWi gida.

*BOOK 1*

*Page 017.*

        Kai tsaye gidan Yayan sa ya wuce kamar yadda yace yana neman sa, kafin ya shiga sai da yayi sallar magriba sannan ya shiga cikin gidan ya samu matar sa da suke kira Anty Khadija tana zaune a falo, ya shiga da sallama sai ga yara guda uku sun tawo a guje ana masa oyoyo. Shi fuska babu fara'a sannan ga Sacin rai hakan ya saka Wan yayi murmushin da babu wanda ya lura ya ri™e  hannayen su yace, "baku zo gida ba ba ko?." Zama yayi sai ya kalli matar Yayan nasa suka gaisa tace, "wato dai Bebi ba'a ganin ka a gidan nan ko da ziyara sai da dalili."

Yace, "kin san aikin namu, ko yaushe tasowa yake babu excuse."

"Haka ne kam, Allah ya taimaka ya bada nasara. Ai tunda yaran nan suka ji zaka zo shikenan ake murnar ganin ka." Yayi dariya yana kallon su yace, "gashi yau ban zo da chocolate ba ko?." Babbar ciki tace, "zamu je a siyo ko?." Ya Wan saka sakin fuska yace, "to sai a siyo." Matar Yayan nawa ya sake kallo yace, "Ina Ummi?."

"Tana ciki tana aikin karatu wai debate zasu yi Monday a school tun yau take ta practice."

"Ta kyauta."

"Khalifa kira Yaya" ta faWa tana kallon Waya daga cikim yaran, ai kuwa ya shiga a guje sai gasu tare da matashiyar budurwa wacce zatayi shekara sha huWu zuwa sha biyar sun fito tace, "Lah Yaya Adnan."

Kallon ta yayi tace, "ina wuni."

"Lafiya lau, ya school?."

"Lafiya lau yaya."

"Yayi kyau" ya amsa kawai tana tsaye a wajan mahaifin nasu ya shigo. Ganin Bebi sai yace, "A'a Alhaji Adnan ko nace Bebin Mummy, ashe kazo?." Anty Maimuna tace, "ya kamata ku ajjiye Bebim nan don Allah, haka zai aure kuna ce masa Bebi kamar wata ´ar tsana?" Ta faWa tana dariya. Bebi yace, "sun kasa ajjiye suna, tun ina jin haushi har na gaji da magana."

Yaya yayi dariya yace, "zo muje mu tattauna. A kawo mana abinci." Tare suka fita zuwa nasa falon suka zauna ya kalli Bebi yace, "yarinyar nan ce tazo min da maganar wani yaro Mujahid Wazu, sai nace ai kai zata samu da maganar sai take cemin wai kace baza ta aure shi ba bayan ita kuma tana son sa. Nasan kana da hujja shiyasa nace bara na kira ka naji meye dalilin ka."

Bebi yace, "Yaya in wanda muka haWa kai dashi aka buWe asibitin nan namu dashi?." Yaya yace, "wanda ku ka raba hanya daga baya kenan."

"Yauwa, shine to yake sonta. Ba kuma dan komai ba sai dan ya Sata min rai kamar yadda yake ganin nayi masa." Yaya yace, "Wai wannan wanda yaso Sata muku sunan asibitin?."
Chapter 26 · 0% Book details