Sashe 43
Baya Da Kura Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya kalli Mimi yace, "Akwai abinda ya faru ne?." Kafin Mimi tayi magana cikin fusata Mama tace, "tambaya ka ke bayan kasan abinda ka aikata?."
Yayi sak yana tunani kafin yace, "Wallahi Mummy ban san abinda yake faruwa ba, a asibiti na kwana da na dawo ko baccin five hours ban samu ba na koma ban dawo ba sai yanzu."
"Amma da haWin bakin ka aka je aka samu Hajiya akan maganar Rumana ko?." Gaban sa ya faWi dan shi ya manta ma sunyi haka da Farida dan ko waya basu yi da ita ba shiyasa bai tuna ba.
Ganin yayi shiru sai ta sake fusata sosai tace, "Tunda aka yi maganar nan ban sake ganin ka ba sai yanzu da yake kasan kayi laifi, ai ka kyauta Adnan ni zaka haWa da mahaifiyata ko?." Bebi yayi shiru kansa yan ™asa tace, "ni zaka tura a kai ™ara wajan wacce ta haife ni saboda ina so ka auri Rumana kai baka so?, duk da na nuna maka ina so hakan bai saka kabi ra'ayina ba sai da ka tabbatar kabi hanyar da za'a dakatar da hakan duk da burina ne, ka zaSi wata daban a kan farin cikina."
Bebi a raunane ya sakko daga kan kujera ya zauna kusa da ™afar ta yace, "Don girman Allah ki yi ha™uri Mummy, wallahi ba haka nake nufi ba. Allah ya sani bana......" Mam ta fusata sosai tace, "Wallahi bakin ka ya furta baka son Rumana sai na tsinke fuskar ka da mari, in kana musu kuma ka cemin baka son ta kaga aiki da cikawa Adnan."
Tsitt yayi ya sunkuyar da kai ™asa Mama tace, "ni zaka dinga kallon ido kana cewa baka son jinin ´ar uwata wacce muke uwa Waya uba Waya Adnan?, ni ka ke kallo kana ce min baka son yarinyar da na raina a cikin gidan nan?, ashe ko da gaske baka son nata baza ka iya yi kin kara ba taci albarkacina ka aure ta?. Inda ina da wani Wa namijin ba kai ba zan saurare ka ne Adnan?. Kai kasan bazan bi ta kanta ba, dan kai duk yadda mutum ya kai ga yi maka abin kirki baka gani."
"Ku ka haWa kai da ´an uwan ka aka je aka a samu mahaifiyata akace wai baka son Rumana na tilasta maka sai ka aure ta kai kuma baka so, sannan wai ita lokacin da tace bata son ka an ™yale ta amma kai yanzu an kasa ™yale ka. Ashe zaman namu da rashin darajar da bani da ita a wajan ka har ya kai haka Bebi?."
"Ki yi ha™uri" ya furta a hankali zuciyar sa tayi rauni sosai. tayi tsaki tana girgiza kai tace, "ha™uri ai ya zaunar min dole saboda ka haWa ni da wacce ta isa dani, Tunda ni ina jin maganar ta dole nayi abinda tace. Kai da baka jin tawa ai tsallake abinda nake so kayi ka kai ™arata wajan uwata. Kaga nima da bana jin maganar ta irin ka da baka jin ta uwar ka sai naje na samu na sama da ita na faWa masa shima yaje ya yi mata magana."
Shi wallahi gabaWaya ma komai ya fita daga ransa jin Mama tana faWa tana cewa bata isa dashi ba, duk sai yaji nadamar abinda yayi ga dabaibaiye shi, ji yake ina ma bai kai kansa wajan Manal ba, ina ma ya tsaya akan Rumana Win kamar yadda Mama take so?. nan take yaji zai iya auren Rumana duk da baya so.
"Hajiya tace kar na sake yi maka maganar auren Rumana na barka ka auri wacce ka ke so kamar yadda aka bata dama, zanyi hakan saboda bin umarnin wacce ta haife ni. Sannan zan baka umarni a matsayina na mahaifiyar ka nima, in zaka bi kanka in baka bi bana kan ka, sai kaje ka zauna da wacce ka ke so Win tunda ka zaSi soyayyar ta akan farin ciki na." Da sauri yace, "kiyi ha™uri Mummy, ki yafe min don Allah, ko me kike so zanyi."
"Baka da adalci wallahi, ka san irin kukan da Rumana tayi da maganar nan taje kunnen ta? Kaga yadda ta shiga tashin hankali saboda kai?. Duk wannan bai nuna maka tayi nadamar auren wani da tayi ba kai ba Bebi?, Kai kaWai ake yiwa laifi ne a duniya? Meyasa baza ka ha™ura ba?, meyasa baza ka yi tunanin daman Allah yayi sai ta auri Jawad ba kafin kai? Baka san ™addara ba?."
Yayi shiru bai amsa ba dan Mama tayi zafi sosai shirun yafi alkhairi. Mama ta sake cewa, "tunda haka ka zaSa na amince ka auri wacce ka ke so kamar yadda uwata tace, tace na saka maka albarka a auren zan kuma yi hakan. Amma ina so ka sani sai dai ka auri mata biyu a rana Waya."
Da sauri ya kalli Maman suka haWa ido ya sake sauke kai ™asa tace, "in kuma ba haka ba, naji ka fara auren wacce kake so Win tunda umarnin Hajiya ne, amma ina so ka sani shekara Waya na baka kai da ita ku gama zaman ku, da zarar ranar da aka Waura auren ku ya dawo anyi shekara Waya a wannan ranar Rumana zata shigo gidan ka matsayin amaryar ka. Ko ka yarda, ko kar ka yarda haka za'ayi, in ba haka ba kaje ka auri wacce kake so ba da albarka ta ba, sannan bazan taSa kaSar ta matsayin sirikata ba."
Da sauri ya kalle ta yace, "na amince Mummy, Allah ya wuce zuciyar ki, ki yafe min Sata miki ran da nayi. Na amince da hakan Alalh ya nuna mana lokacin, Allah ya sa muna da rai da lafiya."
"Kar ma ka amince mana Adnan, kar ka amince ka nuna min budurwar ka ta fi ni."
"Har abada, ki yi ha™uri, ki yafe min tuba nake." Ta harare shi cikin Sacin rai tace, "Tashi ka bani waje."
Ya mi™e a sanyaye yana sake bata ha™uri zai fita tace, "Daga yau duk wani shiri da zaka fara na aure ka dinga yin guda biyu, in lefe ne ka siyi na mata biyu, in ma ginin gidan naka ne ka saka a rushe ya dawo baya ayi ginin mata biyu, in baka da ra'ayin hakan ka tabbatar kana gina inda Rumana zata zauna. In kana ganin hakan bai maka ba Hajiya tana raye."
Juyowa yayi ya du™a yace, "hakan za'a yi in sha Allah. Ki yi ha™uri." Tsaki tayi ta tashi ta wuce ciki ta barshi a wajan, ya fita jikin sa gabaWaya yayi sanyi ya rasa abinda yake masa daWi.
Bebi ya kasa nutsuwa gabaWaya, a haka ya koma Waki yayi wanka ya kwanta dan ya huta. Sai dai ya kasa baccin tunanin abinda Mama tace kawai yake yi, tsakani da Allah ta ina zai iya wani aure bayan yayi aure da shekara?, shekarar yanzu da ba'a wani jimawa sai kaga ta dawo, har yaushe ya saba da matar tashi da zai Wauko wata ya kawo?. Bashi da abinda zai ce dan bazai ce ba a masa adalci ba Mama ce haka ya dinga sa™a da warwara har yayi bacci.
******* "Wai yanzu akan yarinyar can ka damu haka? Mata nawa ka rabu dasu kafin ita hankalin ka bai tashi ba sai a kanta?." Alhaji Mu'azzam Alhassan ya kalli abokin sa yace, "baza ka gane yadda na ™wallafa rai akan yarinyar bane, Taya akayi hakan ta faru?, meyasa bata faWa min aure zata yi ba?."
"Ta gama neman abinda zata samu ta samu ba dole ka neme ta ka rasa ba?."
"Bata yi wannan wayewar ba, ban amince da kalaman ™awar ta ba dole akwai wani abun wallahi. Ya zama dole kuma na saka a nemo min ko meye yake faruwa."
Alhaji Magaji yace, "ya kamata ka dinga taka tsantsan fa, sunan ka sannen ne a kunnen al'uma, kana da yara da kuma jikoki da mata a g1da. Ka dinga Waga ™afa kodan su." Alhaji Alhassan ya kalle shi yace, "yarinyar bata san waye ni ba, in fact ban faWa mata asalin sunana ba a fuska ta kawai ta sanni,duk abinda nake yi ina sane bazan yi abinda zai lalatawa iyalan suna ba."
Alhaji Magaji yace, "in tayi maka video fa?."
"Na faWa maka bata yi wannan wayewar ba, bata san komai ba ni ne nake ™o™arin sanar da ita. Sabuwa ce dal babu abinda ta sani ni nake so na sanar da ita. Taya za'a ce lokaci Waya sun bar gari bayan mu haWu da ita tace min wayar ce ta faW? Akwai lauje cikin naWi a maganar nan."
Alhaji Magaji yace, "ka daina bibiyar yarinyar nan, ka koma harkar Abuja kamar yadda aka saba. Iyalan ka a kano suke, ka daina bin mutane Kano kar ka bar baya da ™ura."
Ya kalle shi yace, "zan daina da zarar na samu Mubeena, hankalina bazai kwanta ba in ban same ta ba, ya zama dole na saka ayi min bincike a kanta" yana faWa ya tashi da sauri ya Wauki waya ya fito ya shiga mota driverm sa yaja suka fita daga gidan.
A Sangaren Manal haka ta kwana babu walwala saboda tunanin maganar Mujahid. da safe bayan ta idar da sallar walha wacce ta zamar mata jiki Mama na gefe duk da bata gani amma ta fahimci canji a tare da ita, hakan ya saka tace, "Manal zo nan."
Ba musu taje inda take Mama ta ri™e hannun ta tace, "faWa min abinda yake ranki, bakya Soye min komai Manal, sanar dani abinda ya faru kika canja haka." Manal tace, "Mama dama jiya ne da naje gidan su Surayya sai Maman su ta aike mu, a hanyar mu ta dawowa shine muka haWu wani ya min magana sai na tsaya shine yake cemin shi abokin Dr Adnan ne, kuma wai wallahi Dr Adnan Win ba sona yake ba, zai yaudare ni ne daga ™arshe ya gudu. Kuma Mama na taSa ganin hoton shi abokin a office Win Dr tare dashi dasu Huzaifa. Na rasa tunanin da zanyi Mama, zuciyata tana ganin kamar da gaske ne hakan."
Mama tayi ™aramjn tsaki tace, "kawai dan kinga mutumin da baki sani yace miki wanda yake son ki ba mutumin kirki bane sai ki amince?."
Yayi sak yana tunani kafin yace, "Wallahi Mummy ban san abinda yake faruwa ba, a asibiti na kwana da na dawo ko baccin five hours ban samu ba na koma ban dawo ba sai yanzu."
"Amma da haWin bakin ka aka je aka samu Hajiya akan maganar Rumana ko?." Gaban sa ya faWi dan shi ya manta ma sunyi haka da Farida dan ko waya basu yi da ita ba shiyasa bai tuna ba.
Ganin yayi shiru sai ta sake fusata sosai tace, "Tunda aka yi maganar nan ban sake ganin ka ba sai yanzu da yake kasan kayi laifi, ai ka kyauta Adnan ni zaka haWa da mahaifiyata ko?." Bebi yayi shiru kansa yan ™asa tace, "ni zaka tura a kai ™ara wajan wacce ta haife ni saboda ina so ka auri Rumana kai baka so?, duk da na nuna maka ina so hakan bai saka kabi ra'ayina ba sai da ka tabbatar kabi hanyar da za'a dakatar da hakan duk da burina ne, ka zaSi wata daban a kan farin cikina."
Bebi a raunane ya sakko daga kan kujera ya zauna kusa da ™afar ta yace, "Don girman Allah ki yi ha™uri Mummy, wallahi ba haka nake nufi ba. Allah ya sani bana......" Mam ta fusata sosai tace, "Wallahi bakin ka ya furta baka son Rumana sai na tsinke fuskar ka da mari, in kana musu kuma ka cemin baka son ta kaga aiki da cikawa Adnan."
Tsitt yayi ya sunkuyar da kai ™asa Mama tace, "ni zaka dinga kallon ido kana cewa baka son jinin ´ar uwata wacce muke uwa Waya uba Waya Adnan?, ni ka ke kallo kana ce min baka son yarinyar da na raina a cikin gidan nan?, ashe ko da gaske baka son nata baza ka iya yi kin kara ba taci albarkacina ka aure ta?. Inda ina da wani Wa namijin ba kai ba zan saurare ka ne Adnan?. Kai kasan bazan bi ta kanta ba, dan kai duk yadda mutum ya kai ga yi maka abin kirki baka gani."
"Ku ka haWa kai da ´an uwan ka aka je aka a samu mahaifiyata akace wai baka son Rumana na tilasta maka sai ka aure ta kai kuma baka so, sannan wai ita lokacin da tace bata son ka an ™yale ta amma kai yanzu an kasa ™yale ka. Ashe zaman namu da rashin darajar da bani da ita a wajan ka har ya kai haka Bebi?."
"Ki yi ha™uri" ya furta a hankali zuciyar sa tayi rauni sosai. tayi tsaki tana girgiza kai tace, "ha™uri ai ya zaunar min dole saboda ka haWa ni da wacce ta isa dani, Tunda ni ina jin maganar ta dole nayi abinda tace. Kai da baka jin tawa ai tsallake abinda nake so kayi ka kai ™arata wajan uwata. Kaga nima da bana jin maganar ta irin ka da baka jin ta uwar ka sai naje na samu na sama da ita na faWa masa shima yaje ya yi mata magana."
Shi wallahi gabaWaya ma komai ya fita daga ransa jin Mama tana faWa tana cewa bata isa dashi ba, duk sai yaji nadamar abinda yayi ga dabaibaiye shi, ji yake ina ma bai kai kansa wajan Manal ba, ina ma ya tsaya akan Rumana Win kamar yadda Mama take so?. nan take yaji zai iya auren Rumana duk da baya so.
"Hajiya tace kar na sake yi maka maganar auren Rumana na barka ka auri wacce ka ke so kamar yadda aka bata dama, zanyi hakan saboda bin umarnin wacce ta haife ni. Sannan zan baka umarni a matsayina na mahaifiyar ka nima, in zaka bi kanka in baka bi bana kan ka, sai kaje ka zauna da wacce ka ke so Win tunda ka zaSi soyayyar ta akan farin ciki na." Da sauri yace, "kiyi ha™uri Mummy, ki yafe min don Allah, ko me kike so zanyi."
"Baka da adalci wallahi, ka san irin kukan da Rumana tayi da maganar nan taje kunnen ta? Kaga yadda ta shiga tashin hankali saboda kai?. Duk wannan bai nuna maka tayi nadamar auren wani da tayi ba kai ba Bebi?, Kai kaWai ake yiwa laifi ne a duniya? Meyasa baza ka ha™ura ba?, meyasa baza ka yi tunanin daman Allah yayi sai ta auri Jawad ba kafin kai? Baka san ™addara ba?."
Yayi shiru bai amsa ba dan Mama tayi zafi sosai shirun yafi alkhairi. Mama ta sake cewa, "tunda haka ka zaSa na amince ka auri wacce ka ke so kamar yadda uwata tace, tace na saka maka albarka a auren zan kuma yi hakan. Amma ina so ka sani sai dai ka auri mata biyu a rana Waya."
Da sauri ya kalli Maman suka haWa ido ya sake sauke kai ™asa tace, "in kuma ba haka ba, naji ka fara auren wacce kake so Win tunda umarnin Hajiya ne, amma ina so ka sani shekara Waya na baka kai da ita ku gama zaman ku, da zarar ranar da aka Waura auren ku ya dawo anyi shekara Waya a wannan ranar Rumana zata shigo gidan ka matsayin amaryar ka. Ko ka yarda, ko kar ka yarda haka za'ayi, in ba haka ba kaje ka auri wacce kake so ba da albarka ta ba, sannan bazan taSa kaSar ta matsayin sirikata ba."
Da sauri ya kalle ta yace, "na amince Mummy, Allah ya wuce zuciyar ki, ki yafe min Sata miki ran da nayi. Na amince da hakan Alalh ya nuna mana lokacin, Allah ya sa muna da rai da lafiya."
"Kar ma ka amince mana Adnan, kar ka amince ka nuna min budurwar ka ta fi ni."
"Har abada, ki yi ha™uri, ki yafe min tuba nake." Ta harare shi cikin Sacin rai tace, "Tashi ka bani waje."
Ya mi™e a sanyaye yana sake bata ha™uri zai fita tace, "Daga yau duk wani shiri da zaka fara na aure ka dinga yin guda biyu, in lefe ne ka siyi na mata biyu, in ma ginin gidan naka ne ka saka a rushe ya dawo baya ayi ginin mata biyu, in baka da ra'ayin hakan ka tabbatar kana gina inda Rumana zata zauna. In kana ganin hakan bai maka ba Hajiya tana raye."
Juyowa yayi ya du™a yace, "hakan za'a yi in sha Allah. Ki yi ha™uri." Tsaki tayi ta tashi ta wuce ciki ta barshi a wajan, ya fita jikin sa gabaWaya yayi sanyi ya rasa abinda yake masa daWi.
Bebi ya kasa nutsuwa gabaWaya, a haka ya koma Waki yayi wanka ya kwanta dan ya huta. Sai dai ya kasa baccin tunanin abinda Mama tace kawai yake yi, tsakani da Allah ta ina zai iya wani aure bayan yayi aure da shekara?, shekarar yanzu da ba'a wani jimawa sai kaga ta dawo, har yaushe ya saba da matar tashi da zai Wauko wata ya kawo?. Bashi da abinda zai ce dan bazai ce ba a masa adalci ba Mama ce haka ya dinga sa™a da warwara har yayi bacci.
******* "Wai yanzu akan yarinyar can ka damu haka? Mata nawa ka rabu dasu kafin ita hankalin ka bai tashi ba sai a kanta?." Alhaji Mu'azzam Alhassan ya kalli abokin sa yace, "baza ka gane yadda na ™wallafa rai akan yarinyar bane, Taya akayi hakan ta faru?, meyasa bata faWa min aure zata yi ba?."
"Ta gama neman abinda zata samu ta samu ba dole ka neme ta ka rasa ba?."
"Bata yi wannan wayewar ba, ban amince da kalaman ™awar ta ba dole akwai wani abun wallahi. Ya zama dole kuma na saka a nemo min ko meye yake faruwa."
Alhaji Magaji yace, "ya kamata ka dinga taka tsantsan fa, sunan ka sannen ne a kunnen al'uma, kana da yara da kuma jikoki da mata a g1da. Ka dinga Waga ™afa kodan su." Alhaji Alhassan ya kalle shi yace, "yarinyar bata san waye ni ba, in fact ban faWa mata asalin sunana ba a fuska ta kawai ta sanni,duk abinda nake yi ina sane bazan yi abinda zai lalatawa iyalan suna ba."
Alhaji Magaji yace, "in tayi maka video fa?."
"Na faWa maka bata yi wannan wayewar ba, bata san komai ba ni ne nake ™o™arin sanar da ita. Sabuwa ce dal babu abinda ta sani ni nake so na sanar da ita. Taya za'a ce lokaci Waya sun bar gari bayan mu haWu da ita tace min wayar ce ta faW? Akwai lauje cikin naWi a maganar nan."
Alhaji Magaji yace, "ka daina bibiyar yarinyar nan, ka koma harkar Abuja kamar yadda aka saba. Iyalan ka a kano suke, ka daina bin mutane Kano kar ka bar baya da ™ura."
Ya kalle shi yace, "zan daina da zarar na samu Mubeena, hankalina bazai kwanta ba in ban same ta ba, ya zama dole na saka ayi min bincike a kanta" yana faWa ya tashi da sauri ya Wauki waya ya fito ya shiga mota driverm sa yaja suka fita daga gidan.
A Sangaren Manal haka ta kwana babu walwala saboda tunanin maganar Mujahid. da safe bayan ta idar da sallar walha wacce ta zamar mata jiki Mama na gefe duk da bata gani amma ta fahimci canji a tare da ita, hakan ya saka tace, "Manal zo nan."
Ba musu taje inda take Mama ta ri™e hannun ta tace, "faWa min abinda yake ranki, bakya Soye min komai Manal, sanar dani abinda ya faru kika canja haka." Manal tace, "Mama dama jiya ne da naje gidan su Surayya sai Maman su ta aike mu, a hanyar mu ta dawowa shine muka haWu wani ya min magana sai na tsaya shine yake cemin shi abokin Dr Adnan ne, kuma wai wallahi Dr Adnan Win ba sona yake ba, zai yaudare ni ne daga ™arshe ya gudu. Kuma Mama na taSa ganin hoton shi abokin a office Win Dr tare dashi dasu Huzaifa. Na rasa tunanin da zanyi Mama, zuciyata tana ganin kamar da gaske ne hakan."
Mama tayi ™aramjn tsaki tace, "kawai dan kinga mutumin da baki sani yace miki wanda yake son ki ba mutumin kirki bane sai ki amince?."