Sashe 11
Baya Da Kura Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Shiyasa nake so ayi mana iyaka dashi, tunda babu ragowar igiyar auren sa a kanta a kan me zai dinga bibiyar ta? Tunda dai babu damar mayar da ita wallahi kar ya sake sauraron ta. Jiya da daddare bayan na koma na ganshi da ita mota, me ake a motar? Meye ala™ar su da har zata dinga shiga motar sa?." Hamza yace, "wannan ita zaka tambaya, kuma ira zaka jawa kunne ba wani ba." Ya girgiza kai kawai baice komai ba suma basu sake ce masa komai ba suka fita shima ya fita.
*BAYA DA ˜URA.*
Fitattubiyar2025
©þNana Haleema.
Wattpad@Nanahaleema
Arewabooks@nanahaleema11
https://chat.whatsapp.com/K8IEI39TB803y9pEtzMmdp
*BOOK 1*
*Page 008*
A Sangaren su Manal yunwa Surayya take ji gashi a zaune basu ci komai ba ta kalli Manal tace, "Milky Yunwa nake ji sosai." Manal tace, "a kuWin da kika Wauko kije ki siyi wani abun Kkici."
"Kefe Milky? Baki karya bafa."
"Bazan iya cin komai ba in Mama bata farka ba." Wayar Surayya tayi ™ara ganin sunan Maman ta sai tace, "bara naje na shigo da Mama." Fita tayi ba jimawa siai gasu da Mama har da abinci ta kawo musu Mama tace, "ya jikin Maman taki Manal?."
Manal tace, "tana nan dai kwance."
"Kin san wanda ya kawo ku nan ne? Surayya ta faWa min komai."
"Wallahi Mama ban san shi ba, ni kaina gabana faWuwa yake yi sosai. A lokacin a ruWe nake sai yanzu na nutsu na fahimci nayi kuskure.
"Hankalin ki baya jikin ki a lokacin ne shiyasa Manal, amma babu komai Allah yana gani dan mahaifiyar ki kika yi bazai bari ki cutu ba." Ta Waga kai alamun haka ne Mama tace, "Mubeena bata zo ba?." Manal ta taSe baki kawai bata ce komai ba dan ita ta manta ma da wata Mubeena.
Ganin haka dai Mama tace, "ga abinci nan ki ci bana son musu dan nasan yunwa kike ji. Akwai salad a ciki sai ki zuba ki ci. Jin abinda tace ya saka dole ta karSi abincin da Surayya ta zuba mata tana ci da™yar. Manal tace, ni na manta, wanda ya kawo mu ya kawo mana abinci ta faWa tana jawo ledar ta buWe.
Mama na wajan har akayi magriba ta kalli Manal tace, "ki kira Mubeena a waya tazo ta taya ki zama a nan." Da to kawai ta amsa dan ba yi zatayi ba dan Sata lokacin ta zatayi indai Mubeena ce ba zuwa zatayi ba.
Ba jimawa suka tafi Manal tana ta godiya harda kuka suka tafi ta dawo ta zauna tare da yin shiru.
"Sannu Manal." Ta Wago ganin wanda ya taimaka mata sai tayi murmushin tace, "Yauwa."
"Ya jikin Maman?."
"Da sau™i, bacci ma take."
"Haka ake so sosai Allah ya bata Lafiya."
"Amin. Na gode sosai." Yayi murmushi yace, "ki kula da ita zuwa gobe zan zo sai muje wajan wanda ya taimaka miki." Manal ta Waga kai tace, "to Allah ya kaimu, na gode sosai."
Murmushi yayi ya tashi ya bar wajan ya tsaya bayan ya bar wajan tare da Waukar waya ya saka a kunne yace, "Ranka ya daWe tana hannu yanzu, zuwa nan da gobe duk abinda nace tayi zatayi domin akwai target Wina a kan ta, shiyasa na zaSi wannan asibitin saboda yana da tsada sosai."
Shiru yayi alamun ana bashi amsa kafin yace, "zuwa gobe zan kawo ta." Shiru ya sake yi kafin yace, "Allah ya taimaki uban g1dana, wannan ai abu ne mai sau™i, Tunda ka ganta kaji tayi maka ai an wuce wajan. Ba da ™arfi zamu yi amfani ba da kanta zata amince saboda bata da mafita, in ta™i ta kwana a hannun yan sanda."
Dariya yayi mai sauti kafin ya kashe wayar ya juya yana hango Manal da ke zaune ya girgiza kai yace, "ba ™arya yarinyar akwai kyau, iya wannna farin nata ko shi kaWai ya Wauki hankalin mai gida balle in tayi magana. Ta haWu ba ™arya wallahi, zata yi abinda ake so. Sorry yarinya kin zo hannu yana gama faWar hakan ya tafi yana dariya mai kama da dariyar mugun ta.
Manal tana nan zaune har akayi i'sha a nan tayi sallah dan wajan yana da tsafta sosai, tana idar da sallah Bebi yazo wajan ya kalle ta yana mamakin yadda bata gajiya da kuka, ta idar da sallah amma sai kuka take yi jikin ta har rawa yake yi sosai, har ya wuce ta sai ya tsaya yana kallon ta yace, "Kina ji? Ki shiga wajan maman ki zauna."
Jin magana a kanta sai ta Wagp suka haWa ido yace, "tashi kije ciki." Jikin ta a sanyaye ta tashi fuskar ta ji™e da hawaye ta shiga ciki yabi bayan ta har lokacin Mmaa bacci take.
Bugun zuciyar ta ya sake dubawa ya rage gudun ruwan da yake shiga jikin ta ya sake yi mata allura sannan yace, "anytime zata iya farkawa, in ta farka zaki iya zuwa reception ki sanar da nurse." Ta Waga kai alamun to har lokacin kuka yake yi ya bita da kallo yana tunanim ita wannan yarinyar kuka baya mata wahala ne ko kuwa me?. Huzaifa ne ya shigo Wakin yana cewa, "kai nake ta nema ashe ka shigo nan" ya kalle ta yace, "Manal kar ki damu zata ki sau™i, ki daina wannan kukan kar ya cutar da ke.
Ta Waga kai alamun to yace, "ina Yayyen ki suke?." Ta kalle shi tace, "Bana da yayye, Yayata guda Waya ce kuma tana makaranta."
"Ke kaWai zaki kwana a nan?."
"Eh" ta faWa a sanyaye tana kallon sa. Yace, "shikenan to zuwa da safe duk zamu dawo, in akwai abinda kika ga Mama nayi in ta farka kije ki sanar a reception."
"To" ta fadWa muryar ta na rawaHuzaifa yana kallon ta Allah ya sani yana jin tausayin Manal sosai har zuciyar sa bai san dalilin hakn ba. Shi kansa Bebi kallon ta yake yi kafin ya kalli Huzaifa ya wuce ya fita shima ya biyo bayan sa.
A wajan ajjiye mota ya samu Bebi yana niyar shiga mota Huzaifa yace, "yarinyar nan tana bani tausayi Bebi, har zuciyata nake jin tausayin ta wallahi ban san meyasa hakan ba." Bebi yace, "Akwai tausayi kam, sai da safe" ya faWa yana shiga mota ya fita daga asibitin. Shima Huzaifa shiga motar yayi ya tafi.
Yana komawa gida ya tarar da Sacin rai a harabar gidan nasu domin kuwa Lubna ce tana zaune da saurayin da ya hana ta kulawa suna hira. Ransa yayi mugun Saci ya rasa ya zaiyi da yarinyar nan duk abinda yace sai ta tsallake, in yace kar tayi sai tayi bata san abinda yake ji a zuciyar ba in hakan ta kasance.
Lubna tana ganin sa ta tashi ta shiga gida da sauri shi kuka saurayin nata sai ya tashi ya nufo inda Bebi yake a lokacin ya fito daga mota ya mi™a masa hannu yace, "Barka da dare Yaya Adnan." Kallon hannun nasa yake yana kallon fuskar sa kafin yace, "Mujahid wannan abinda kake yi bai kamata ba, dani kake faWa banga dalilin da zai saka ka sako ™anwata a ciki ba."
Wanda aka kira da Mujahid yayi dariya yana kallon sa yace, "Neman aure nake fa Yaya Adnan, ba da wani abun nazo gidan nan ba auren ta nake so nayi in an bani dama." Adnan ya gyara tsayawa yace, "zan maka last warning akan Lubna, babu kai babu ita ka fita daga cikin rayuwar ta in ba haka ba.." kafin ya kai ™arshe Mujahid yace, "in ba haka ba zaka saka a Wauki raina?" Sai yayi dariya ya ce, "naga Lubna ina so kuma auren ta zanyi, baka isa ka hana ni neman auren ta ba, domin kuwa ba kaine mai gidan ba kuma ba kaine ri™e da gidan ba. dan haka zan nemi auren Lubna sai kuma na aure ta sai naga iya abinda zaka iya yi."
Juyowa yayi zai tafi sai kuma ya dawo ya saka kallon sa yace, "in ma ban aure ta ba zata faWa cikin soyayya ta wacce zata kasa sarrafa ta, daga nan duk abinda nake so zanyi da ita baka isa ka hana ni ba, sai dai kaji ance likitan zuciya Dr Adnan Mu'azzam yana kwance yana jinyar zuciya saboda saurayin ™anwar sa. Wannan fagen nawa ne Adnan, ba wajan ™wace leinses bane ya faWa yana murmushi tare da barin wajan ya fita daga gate Win gidan dan motar sa ma a waje ya barta.
Ransa ya Sace sosai ya nufi cikin gidan ko wajan Mama bai shiga ba ya shiga Waki ya zauna a kan kujera yana tunani. Shi yasan da biyu Mujahid yake zuwa wajan Lubna, yasan saboda wani nufin da yake zuciyar sa ne yake zuwa ba don Allah da annabi ba. Waya ya Wauka hannu na rawa ya kira Lubna tana Wauka yace ta zo ta same shi ya yanke wayar ya ajjiye.
Ba jimawa ta shigo jiki a sanyaye ta zauna tace, "gani."
"Ban miki warning akan kula Mujahid ba?, bance kar n saka ganin ki dashi bane yasa kike haka ne Lubna?." Tayi shiru bata ce komai ba amma a zuciyar ta mamaki yake bata, to wai shi ina ruwan sa da samarin tane?. Katse mata tunani yayi ta hanyar cewa, "magana nake miki fa, in baki amsa ba sai na taso na fasa miki baki." Jin yadda yayi magana sai tace, "To ni ina son sa."
Wani iri yaji a zuciyar sa ya kulle ido ya buWe cikin takaicin abinda tace ya fuzar da iska yayi shiru baice komai ba. "Allah Yaua ina son sa, kuma daman kace na zaSa aure ko karatu ko?, to ni aure nake son yi kuma shi zan aura." A fusace yace, "ba sonki yake ba shi, yana amfani dake ne saboda wani nufi masa amma ba dan yana son ki ba. Ki dawo hankalin ki malama, wannan tunanin da kike bashi da amfani domin kuwa baza ki aure shi ba. Tayi shiru ganin yana zare mata idanu, ido ya cika da hawaye sai ya dafe kai yace, "look Lubna! Mujahid ba irin mazan da zaki saurara bane a matsayin wanda zaki aure kin gane?."
*BAYA DA ˜URA.*
Fitattubiyar2025
©þNana Haleema.
Wattpad@Nanahaleema
Arewabooks@nanahaleema11
https://chat.whatsapp.com/K8IEI39TB803y9pEtzMmdp
*BOOK 1*
*Page 008*
A Sangaren su Manal yunwa Surayya take ji gashi a zaune basu ci komai ba ta kalli Manal tace, "Milky Yunwa nake ji sosai." Manal tace, "a kuWin da kika Wauko kije ki siyi wani abun Kkici."
"Kefe Milky? Baki karya bafa."
"Bazan iya cin komai ba in Mama bata farka ba." Wayar Surayya tayi ™ara ganin sunan Maman ta sai tace, "bara naje na shigo da Mama." Fita tayi ba jimawa siai gasu da Mama har da abinci ta kawo musu Mama tace, "ya jikin Maman taki Manal?."
Manal tace, "tana nan dai kwance."
"Kin san wanda ya kawo ku nan ne? Surayya ta faWa min komai."
"Wallahi Mama ban san shi ba, ni kaina gabana faWuwa yake yi sosai. A lokacin a ruWe nake sai yanzu na nutsu na fahimci nayi kuskure.
"Hankalin ki baya jikin ki a lokacin ne shiyasa Manal, amma babu komai Allah yana gani dan mahaifiyar ki kika yi bazai bari ki cutu ba." Ta Waga kai alamun haka ne Mama tace, "Mubeena bata zo ba?." Manal ta taSe baki kawai bata ce komai ba dan ita ta manta ma da wata Mubeena.
Ganin haka dai Mama tace, "ga abinci nan ki ci bana son musu dan nasan yunwa kike ji. Akwai salad a ciki sai ki zuba ki ci. Jin abinda tace ya saka dole ta karSi abincin da Surayya ta zuba mata tana ci da™yar. Manal tace, ni na manta, wanda ya kawo mu ya kawo mana abinci ta faWa tana jawo ledar ta buWe.
Mama na wajan har akayi magriba ta kalli Manal tace, "ki kira Mubeena a waya tazo ta taya ki zama a nan." Da to kawai ta amsa dan ba yi zatayi ba dan Sata lokacin ta zatayi indai Mubeena ce ba zuwa zatayi ba.
Ba jimawa suka tafi Manal tana ta godiya harda kuka suka tafi ta dawo ta zauna tare da yin shiru.
"Sannu Manal." Ta Wago ganin wanda ya taimaka mata sai tayi murmushin tace, "Yauwa."
"Ya jikin Maman?."
"Da sau™i, bacci ma take."
"Haka ake so sosai Allah ya bata Lafiya."
"Amin. Na gode sosai." Yayi murmushi yace, "ki kula da ita zuwa gobe zan zo sai muje wajan wanda ya taimaka miki." Manal ta Waga kai tace, "to Allah ya kaimu, na gode sosai."
Murmushi yayi ya tashi ya bar wajan ya tsaya bayan ya bar wajan tare da Waukar waya ya saka a kunne yace, "Ranka ya daWe tana hannu yanzu, zuwa nan da gobe duk abinda nace tayi zatayi domin akwai target Wina a kan ta, shiyasa na zaSi wannan asibitin saboda yana da tsada sosai."
Shiru yayi alamun ana bashi amsa kafin yace, "zuwa gobe zan kawo ta." Shiru ya sake yi kafin yace, "Allah ya taimaki uban g1dana, wannan ai abu ne mai sau™i, Tunda ka ganta kaji tayi maka ai an wuce wajan. Ba da ™arfi zamu yi amfani ba da kanta zata amince saboda bata da mafita, in ta™i ta kwana a hannun yan sanda."
Dariya yayi mai sauti kafin ya kashe wayar ya juya yana hango Manal da ke zaune ya girgiza kai yace, "ba ™arya yarinyar akwai kyau, iya wannna farin nata ko shi kaWai ya Wauki hankalin mai gida balle in tayi magana. Ta haWu ba ™arya wallahi, zata yi abinda ake so. Sorry yarinya kin zo hannu yana gama faWar hakan ya tafi yana dariya mai kama da dariyar mugun ta.
Manal tana nan zaune har akayi i'sha a nan tayi sallah dan wajan yana da tsafta sosai, tana idar da sallah Bebi yazo wajan ya kalle ta yana mamakin yadda bata gajiya da kuka, ta idar da sallah amma sai kuka take yi jikin ta har rawa yake yi sosai, har ya wuce ta sai ya tsaya yana kallon ta yace, "Kina ji? Ki shiga wajan maman ki zauna."
Jin magana a kanta sai ta Wagp suka haWa ido yace, "tashi kije ciki." Jikin ta a sanyaye ta tashi fuskar ta ji™e da hawaye ta shiga ciki yabi bayan ta har lokacin Mmaa bacci take.
Bugun zuciyar ta ya sake dubawa ya rage gudun ruwan da yake shiga jikin ta ya sake yi mata allura sannan yace, "anytime zata iya farkawa, in ta farka zaki iya zuwa reception ki sanar da nurse." Ta Waga kai alamun to har lokacin kuka yake yi ya bita da kallo yana tunanim ita wannan yarinyar kuka baya mata wahala ne ko kuwa me?. Huzaifa ne ya shigo Wakin yana cewa, "kai nake ta nema ashe ka shigo nan" ya kalle ta yace, "Manal kar ki damu zata ki sau™i, ki daina wannan kukan kar ya cutar da ke.
Ta Waga kai alamun to yace, "ina Yayyen ki suke?." Ta kalle shi tace, "Bana da yayye, Yayata guda Waya ce kuma tana makaranta."
"Ke kaWai zaki kwana a nan?."
"Eh" ta faWa a sanyaye tana kallon sa. Yace, "shikenan to zuwa da safe duk zamu dawo, in akwai abinda kika ga Mama nayi in ta farka kije ki sanar a reception."
"To" ta fadWa muryar ta na rawaHuzaifa yana kallon ta Allah ya sani yana jin tausayin Manal sosai har zuciyar sa bai san dalilin hakn ba. Shi kansa Bebi kallon ta yake yi kafin ya kalli Huzaifa ya wuce ya fita shima ya biyo bayan sa.
A wajan ajjiye mota ya samu Bebi yana niyar shiga mota Huzaifa yace, "yarinyar nan tana bani tausayi Bebi, har zuciyata nake jin tausayin ta wallahi ban san meyasa hakan ba." Bebi yace, "Akwai tausayi kam, sai da safe" ya faWa yana shiga mota ya fita daga asibitin. Shima Huzaifa shiga motar yayi ya tafi.
Yana komawa gida ya tarar da Sacin rai a harabar gidan nasu domin kuwa Lubna ce tana zaune da saurayin da ya hana ta kulawa suna hira. Ransa yayi mugun Saci ya rasa ya zaiyi da yarinyar nan duk abinda yace sai ta tsallake, in yace kar tayi sai tayi bata san abinda yake ji a zuciyar ba in hakan ta kasance.
Lubna tana ganin sa ta tashi ta shiga gida da sauri shi kuka saurayin nata sai ya tashi ya nufo inda Bebi yake a lokacin ya fito daga mota ya mi™a masa hannu yace, "Barka da dare Yaya Adnan." Kallon hannun nasa yake yana kallon fuskar sa kafin yace, "Mujahid wannan abinda kake yi bai kamata ba, dani kake faWa banga dalilin da zai saka ka sako ™anwata a ciki ba."
Wanda aka kira da Mujahid yayi dariya yana kallon sa yace, "Neman aure nake fa Yaya Adnan, ba da wani abun nazo gidan nan ba auren ta nake so nayi in an bani dama." Adnan ya gyara tsayawa yace, "zan maka last warning akan Lubna, babu kai babu ita ka fita daga cikin rayuwar ta in ba haka ba.." kafin ya kai ™arshe Mujahid yace, "in ba haka ba zaka saka a Wauki raina?" Sai yayi dariya ya ce, "naga Lubna ina so kuma auren ta zanyi, baka isa ka hana ni neman auren ta ba, domin kuwa ba kaine mai gidan ba kuma ba kaine ri™e da gidan ba. dan haka zan nemi auren Lubna sai kuma na aure ta sai naga iya abinda zaka iya yi."
Juyowa yayi zai tafi sai kuma ya dawo ya saka kallon sa yace, "in ma ban aure ta ba zata faWa cikin soyayya ta wacce zata kasa sarrafa ta, daga nan duk abinda nake so zanyi da ita baka isa ka hana ni ba, sai dai kaji ance likitan zuciya Dr Adnan Mu'azzam yana kwance yana jinyar zuciya saboda saurayin ™anwar sa. Wannan fagen nawa ne Adnan, ba wajan ™wace leinses bane ya faWa yana murmushi tare da barin wajan ya fita daga gate Win gidan dan motar sa ma a waje ya barta.
Ransa ya Sace sosai ya nufi cikin gidan ko wajan Mama bai shiga ba ya shiga Waki ya zauna a kan kujera yana tunani. Shi yasan da biyu Mujahid yake zuwa wajan Lubna, yasan saboda wani nufin da yake zuciyar sa ne yake zuwa ba don Allah da annabi ba. Waya ya Wauka hannu na rawa ya kira Lubna tana Wauka yace ta zo ta same shi ya yanke wayar ya ajjiye.
Ba jimawa ta shigo jiki a sanyaye ta zauna tace, "gani."
"Ban miki warning akan kula Mujahid ba?, bance kar n saka ganin ki dashi bane yasa kike haka ne Lubna?." Tayi shiru bata ce komai ba amma a zuciyar ta mamaki yake bata, to wai shi ina ruwan sa da samarin tane?. Katse mata tunani yayi ta hanyar cewa, "magana nake miki fa, in baki amsa ba sai na taso na fasa miki baki." Jin yadda yayi magana sai tace, "To ni ina son sa."
Wani iri yaji a zuciyar sa ya kulle ido ya buWe cikin takaicin abinda tace ya fuzar da iska yayi shiru baice komai ba. "Allah Yaua ina son sa, kuma daman kace na zaSa aure ko karatu ko?, to ni aure nake son yi kuma shi zan aura." A fusace yace, "ba sonki yake ba shi, yana amfani dake ne saboda wani nufi masa amma ba dan yana son ki ba. Ki dawo hankalin ki malama, wannan tunanin da kike bashi da amfani domin kuwa baza ki aure shi ba. Tayi shiru ganin yana zare mata idanu, ido ya cika da hawaye sai ya dafe kai yace, "look Lubna! Mujahid ba irin mazan da zaki saurara bane a matsayin wanda zaki aure kin gane?."