Sashe 39
Baya Da Kura Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tana shiga gidan yana ajjiye mota shima bata kalle shi ba ta wuce shima bai mata magana ba ya fito ya shiga wajan Mama tana zaune kamar ko yaushe a inda ta saba zama tana cin abinci. Ya shiga ciki da sallama ya zauna ta kalle shi tace, "ina kake zuwa ne ka ke kwalliya haka?." Kafin yayi magana Mama tace, "baka je ka samu Daddy akan maganar Rumana Win ba ko?."
"Aiki ne yayi min yawa shiyasa, amma zanje."
"In baka je bama ni zanje na same shi na sanar dashi." Mimi ya kalla yace, "Mimi bani abinci naci." Ba musu ta tashi ta kawo masa bata dawo ba sai da ta haWo da ruwa da lemo gudun kar ya mayar da ita amma ta ajjiyewa yace, "baki Wauko kofin ruwan ba, koma ki Wauko ki haWo min da ketchup kin san bana son cin doya sai dashi ai." Juya tayi ta koma ta kawo masa ta ajjiye ya fara jin doyar bai sake magana ba haka Mama ma.
Sai daga baya yace, "Mummy Tahir mai son Mimi, su Daddy sun gama bincike a kansa har sun bada dama ya turo tunda tana son sa." Mummy tace, "Abban ku ya faWa min Wazu, shiyasa ai nake so kayi abinda ya kamata a haWa bikin naku."
"Ni Mummy ai ban shirya ba, ko gini ba'a ba ina ni ina aure yanzu?."
"In an saka ranar auren zaka mayar da hankali ka gama ai, kana da kuWin yi ai, in babu baban ka na dasu. Balle ai ba kai ka ke yi ba, Abban ku ne yake maka." Shiru yayi bai kuma magana ba ya gama ci.
Yana shirin tashi yaji tace, "Adnan ka jini da kyau, wallahi babu wata mace da zaka aura in ba Rumana ba kaji nace wallahi, wannan kwaliyyar da kake kwana biyu na lura zance ka ke zuwa to ka fita daga idona na rufe, ko wacece ita ka dakatar na faWa maka domin kana da mata a ™asa tun baka kai haka ba." Jikin sa ne yayi sanyi jin Mama har da rantsewa, bata taSa rantsuwa haka ba sai yau shiyasa jikin sa yayi sanyi sosai. baice komai ba ya tashi ya fita shi ya rasa wannan wanne irin abu ne da Mama take masa akan Rumana.
Šaki ya shiga ya rasa ma tunanin da zaiyi kawai sai ya kira Farida, tana Wauka tace, "Bebi ya akayi ne?."
"Ya zanyi da Mummy ne?."
"Me ya faru?."
"Mummy yanzun nan ta rantse akan bazan auri kowa ba sai Rumana." Farida tace, "Mummy na son Rumana ita dai kam, kana ji gobe kazo mu tatttauna nasan abinda za'ayi in sha Allah." Bai ce komai ba ya yanke wayar ya sauke numfashi ya shiga banWaki bai jima ba ya fito ya saka kayan bacci riga da wando masu kyau ya kwanta.
Da safe da wuri ya shirya da ya shiga wajan su Mama ma bacci suke ya fita kai tsaye gidan Farida ya wuce a lokacin ™arfe bakwai na safe. Mai gadin gidan ta ya buWe masa ya shiga yana zaune a motar ya kira ta amma bata Wauka ba kawai ya fito ya shiga cikin gidan.
A babban falon ta yara ne guda biyu suna ta shirin makaranta sai mijin ta da yake zaune yana breakfast ya shiga da sallama.
Mijin nata ya amsa yana kallon sa yace, "Adnan yau kai ne a gidan namu?." Ya ™arasa inda yake suka yi musabaha Bebi yana yamutsa fuska saboda khamshin falon da alama bata jima da gama turaren wuta ba ya zauna yace, "na shigo da sassafe kamar gidan rasuwa, in ba yanzu ba bani da lokaci."
"Haka ne kam, ai kuma ™o™ari ma sosai Allah ya taimaka." Bebi ya amsa ya kalli babar ´ar ta yace, "ina Mama naki?."
"Tana sama" ya dafe kansa jijiyoyin kansa har sun fara harbawa yace, "kice mata nazo, jeki da sauri" ya faWa yana tashi mijin mata ya kalle shi yace, " ka hau saman mana."
Bebi yace, "zan jira ta ba sai na hau ba" ya faWa yana Waukar waya sa ya fita daga falon. Bai jima da fita ba ta sauko tace, "A'a ina bebin?."
"Ya fita waje."
"Ohh shifa baya son turare, wannan khamshin ne ya dame shi shiyasa ya fita. Kasan yanzu sai ya saka shi ciwon ko ya fara jiri." Yayi dariya yace, "kowa dai da yadda Allah yayi shi, mu muna so shi baya so."
Tayi dariya ta fita ta hango shi a kan kujerar ™arfen da take ajjiye a harabar gidan ta ™arasa ta zauna kusa dashi tace, "Kai dai ka saba zuwa gidan mutane da farar safiya, badan yara zasu makaranta ba ka sanai ban tashi ba." Ya sauke numfashi ya kalle ta yace, "Lokacin da nake dashi kenan. Duk kin lalata gidan ki da wannan khamshin mai sakawa mutane ciwo." Tayi dariya tace, "mijina yana so nima ina so."
Ya taSe yace, "ina jin ki, ya zamuyi da Mummy?." Tace, "kai da gaske akwai wacce ka ke so Win?." Kallon ta yayi kafin ya girgiza kai yace, "da gaske, lokaci nake jira aje ayi magana a gidan su." Yaya Farida tace, "kasan meye mafita a lamarin nan?." Ya girgiza kai alamun a'a tace, "Hajiya kawai zaka je ka samu kayi mata bayanin abinda yake faruwa, itace gaba da Mama ita kaWai ce zata ne a bar maganar nan kuma dai an barta."
"Nayi tunanin hakan, amma bakya ganin in na samu Hajiya da maganar ran Mummy bazai Saci ba? Zata yi fushi dani sosai." Farida tace, "da wannan gaskiya, Tunda dole zata san kai ne kaje ka faWa mata zata ga ka tsallake abinda take so ne." Bebi yace, "kin fahimta. Abinda ya kamata ayi ke kije wajan Hajiyar, ki yi mata bayanin komai don wallahi in na aure Rumana na cutar da ita na cuci kanta, bazan iya kallon ta matsayin mata a wajena ba saboda ta riga ta fita daga raina gabaWaya. Zuwan ki zai fi nawa sau™i a wajan Mummy, in ni naje sai tafi fusata."
Farida tace, "Anjima in na dawo daga aiki zan biya wajan Hajiyar. Nima bana goyan bayan auren ka da ita wallahi, da farko ai kowa yana so, da taga Wan hamsha™in mai kuWi ai guduwa tayi ta aure shi ko shekara auren bai ba ya sako ta. Amma ban san meyasa Maman ta dage a kai ba, bata ganin itace ta guje ka da farko."
Ya sauke numfashi yace, "Yanzu dai kije kiyi magana da Hajiya yadda ku ka yi ki sanar dani" ya faWa yana tashi tsaye itama ta tashi tace, "ji mana, baka faWa min a ina aka samo matar ba." Ya kalle ta yace, "mu gama da wannan case Win tukunna, sai mun yi waya" yana faWa ya wuce ya shiga mota tayi dariya ta koma ciki.
Nana Haleemad'þ>ØBÝ
*BAYA DA ˜URA.*
Fitattubiyar2025
©þNana Haleema.
Wattpad@Nanahaleema
Arewabooks@nanahaleema11
_Kina neman inda zaki siyi abinci mai daWi? Kina ™iyar yin girki gashi zaki yi ba™i?, kina neman inda zaki yi order abinci mai daWi wanda zaki fita kunya?. Masu abinci suna suka tara, akwai abinci mai daWi akwai a lallaSa. Kina son ki siyi abincin da zaki Wauka a saudia ki ke? Kuna son ku siyi abincin da in kuna ci zaku dinga murmushi saboda daWi da khamshi?. LEEMARS_DELICIOUS itace kat a wannan Sangare, tazo muku da nau in abinci kala-kala na gargajiya da na ™asar waje. Tana siyar da Mandi rice, chicken biryani, funkaso, alelen gwangwani, bread pocket da sauran su._
_me ku ke jira? Maza ku garzaya shafin ta na instagram domin ku ganewa idanun ku, ku danna wannan link din domin yin magana da ita kai tsaye. Ko ku neme ta a number wayar ta da take ™asan rubutun nan._ call/whatsapp 09030398006 https://www.instagram.com/leemars_delicious?igsh=MWRzZWtnYXM4ZHB2dw%3D%3D&utm_source=qr
Kar ku sake a baku labari, siyan na gari mai da kuWi gida.
*BOOK 1*
*Page 025*
Koda ya fita kai tsaye unguwar su Manal ya huce, yana zuwa daf da layin su yayi murmushi shi kaWai ya tsaya daga nesa yana hangen layin ya sake yin murmushi kamar mai kallon wani abun. Kamar a mafarki ya hango ta da leda a hannun ta ita da Haroun suna tafiya suna hira shima hannun sa da leda sun shiga cikin layin.
Ransa yaji ya Saci sosai, ya rasa meyasa take son yawo da wannan saurayin, sau biyu kenan yana ganin su, da sassafiyar nan me ya fito ma da ita har da zai ganta da wani?. Dana sanin zuwa wajan ta dabaibaiye masa zuciya ya ja motar ya tafi ba tare da ya sake kallon inda suke ba amma zuciyar shi zafi take masa sosai.
Haka yayi wunin ranar bai kira ta ba itama bata kira shi ba, sai bayan sallar azahar ta kira shi sai bai Wauka ba ta sake kira yana kallo ya sake yin banza daga nan bata kuma kira ba. Tsaki yayi ya Wauki wayar ya kira ta kafin yayi magana yaji maganar ta hankali tashe tace, "Dr Mama ™irjin ta ciwo yake, wanne magani zan bata tasha bata da lafiya sosai?." A ruWe take masa magana hakan ya saka shi ya nutsu yana sauraron ta yace, "nutsu ki saurare ni." Ina ta kasa nutsuwa tace, "sosai yake ciwon, ko magana sosai bata yi ka taimaka min kar wani abun ya samu Mama."
"Ki nutsu nace, ki saurara da wannan kukan ki tsaya kiji abinda zance miki." Ta kasa magana kuka kawai take da alama bata nutsuwar ta, sai ya yanke wayar ya tashi yana tunanin abinda ya kamata yayi, fita yayi da sauri zai shiga mota kenan nurse ta fito a guje tace, "Dr patient Win da aka yiwa theater jiya yana bleeding,kazo muje zubar jinin yayi yawa."
Rasa abinda ya kamata yayi a wannan lokacin dole ya bi bayan ta da sauri amma hankalin sa baya wajan ya shiga kusan mintina talatin kafin ya fito. Turus yayi ganin Baba da kuma ita Manal Win a reception tana ta kuka fuskar ta tayi ja sosai.
"Aiki ne yayi min yawa shiyasa, amma zanje."
"In baka je bama ni zanje na same shi na sanar dashi." Mimi ya kalla yace, "Mimi bani abinci naci." Ba musu ta tashi ta kawo masa bata dawo ba sai da ta haWo da ruwa da lemo gudun kar ya mayar da ita amma ta ajjiyewa yace, "baki Wauko kofin ruwan ba, koma ki Wauko ki haWo min da ketchup kin san bana son cin doya sai dashi ai." Juya tayi ta koma ta kawo masa ta ajjiye ya fara jin doyar bai sake magana ba haka Mama ma.
Sai daga baya yace, "Mummy Tahir mai son Mimi, su Daddy sun gama bincike a kansa har sun bada dama ya turo tunda tana son sa." Mummy tace, "Abban ku ya faWa min Wazu, shiyasa ai nake so kayi abinda ya kamata a haWa bikin naku."
"Ni Mummy ai ban shirya ba, ko gini ba'a ba ina ni ina aure yanzu?."
"In an saka ranar auren zaka mayar da hankali ka gama ai, kana da kuWin yi ai, in babu baban ka na dasu. Balle ai ba kai ka ke yi ba, Abban ku ne yake maka." Shiru yayi bai kuma magana ba ya gama ci.
Yana shirin tashi yaji tace, "Adnan ka jini da kyau, wallahi babu wata mace da zaka aura in ba Rumana ba kaji nace wallahi, wannan kwaliyyar da kake kwana biyu na lura zance ka ke zuwa to ka fita daga idona na rufe, ko wacece ita ka dakatar na faWa maka domin kana da mata a ™asa tun baka kai haka ba." Jikin sa ne yayi sanyi jin Mama har da rantsewa, bata taSa rantsuwa haka ba sai yau shiyasa jikin sa yayi sanyi sosai. baice komai ba ya tashi ya fita shi ya rasa wannan wanne irin abu ne da Mama take masa akan Rumana.
Šaki ya shiga ya rasa ma tunanin da zaiyi kawai sai ya kira Farida, tana Wauka tace, "Bebi ya akayi ne?."
"Ya zanyi da Mummy ne?."
"Me ya faru?."
"Mummy yanzun nan ta rantse akan bazan auri kowa ba sai Rumana." Farida tace, "Mummy na son Rumana ita dai kam, kana ji gobe kazo mu tatttauna nasan abinda za'ayi in sha Allah." Bai ce komai ba ya yanke wayar ya sauke numfashi ya shiga banWaki bai jima ba ya fito ya saka kayan bacci riga da wando masu kyau ya kwanta.
Da safe da wuri ya shirya da ya shiga wajan su Mama ma bacci suke ya fita kai tsaye gidan Farida ya wuce a lokacin ™arfe bakwai na safe. Mai gadin gidan ta ya buWe masa ya shiga yana zaune a motar ya kira ta amma bata Wauka ba kawai ya fito ya shiga cikin gidan.
A babban falon ta yara ne guda biyu suna ta shirin makaranta sai mijin ta da yake zaune yana breakfast ya shiga da sallama.
Mijin nata ya amsa yana kallon sa yace, "Adnan yau kai ne a gidan namu?." Ya ™arasa inda yake suka yi musabaha Bebi yana yamutsa fuska saboda khamshin falon da alama bata jima da gama turaren wuta ba ya zauna yace, "na shigo da sassafe kamar gidan rasuwa, in ba yanzu ba bani da lokaci."
"Haka ne kam, ai kuma ™o™ari ma sosai Allah ya taimaka." Bebi ya amsa ya kalli babar ´ar ta yace, "ina Mama naki?."
"Tana sama" ya dafe kansa jijiyoyin kansa har sun fara harbawa yace, "kice mata nazo, jeki da sauri" ya faWa yana tashi mijin mata ya kalle shi yace, " ka hau saman mana."
Bebi yace, "zan jira ta ba sai na hau ba" ya faWa yana Waukar waya sa ya fita daga falon. Bai jima da fita ba ta sauko tace, "A'a ina bebin?."
"Ya fita waje."
"Ohh shifa baya son turare, wannan khamshin ne ya dame shi shiyasa ya fita. Kasan yanzu sai ya saka shi ciwon ko ya fara jiri." Yayi dariya yace, "kowa dai da yadda Allah yayi shi, mu muna so shi baya so."
Tayi dariya ta fita ta hango shi a kan kujerar ™arfen da take ajjiye a harabar gidan ta ™arasa ta zauna kusa dashi tace, "Kai dai ka saba zuwa gidan mutane da farar safiya, badan yara zasu makaranta ba ka sanai ban tashi ba." Ya sauke numfashi ya kalle ta yace, "Lokacin da nake dashi kenan. Duk kin lalata gidan ki da wannan khamshin mai sakawa mutane ciwo." Tayi dariya tace, "mijina yana so nima ina so."
Ya taSe yace, "ina jin ki, ya zamuyi da Mummy?." Tace, "kai da gaske akwai wacce ka ke so Win?." Kallon ta yayi kafin ya girgiza kai yace, "da gaske, lokaci nake jira aje ayi magana a gidan su." Yaya Farida tace, "kasan meye mafita a lamarin nan?." Ya girgiza kai alamun a'a tace, "Hajiya kawai zaka je ka samu kayi mata bayanin abinda yake faruwa, itace gaba da Mama ita kaWai ce zata ne a bar maganar nan kuma dai an barta."
"Nayi tunanin hakan, amma bakya ganin in na samu Hajiya da maganar ran Mummy bazai Saci ba? Zata yi fushi dani sosai." Farida tace, "da wannan gaskiya, Tunda dole zata san kai ne kaje ka faWa mata zata ga ka tsallake abinda take so ne." Bebi yace, "kin fahimta. Abinda ya kamata ayi ke kije wajan Hajiyar, ki yi mata bayanin komai don wallahi in na aure Rumana na cutar da ita na cuci kanta, bazan iya kallon ta matsayin mata a wajena ba saboda ta riga ta fita daga raina gabaWaya. Zuwan ki zai fi nawa sau™i a wajan Mummy, in ni naje sai tafi fusata."
Farida tace, "Anjima in na dawo daga aiki zan biya wajan Hajiyar. Nima bana goyan bayan auren ka da ita wallahi, da farko ai kowa yana so, da taga Wan hamsha™in mai kuWi ai guduwa tayi ta aure shi ko shekara auren bai ba ya sako ta. Amma ban san meyasa Maman ta dage a kai ba, bata ganin itace ta guje ka da farko."
Ya sauke numfashi yace, "Yanzu dai kije kiyi magana da Hajiya yadda ku ka yi ki sanar dani" ya faWa yana tashi tsaye itama ta tashi tace, "ji mana, baka faWa min a ina aka samo matar ba." Ya kalle ta yace, "mu gama da wannan case Win tukunna, sai mun yi waya" yana faWa ya wuce ya shiga mota tayi dariya ta koma ciki.
Nana Haleemad'þ>ØBÝ
*BAYA DA ˜URA.*
Fitattubiyar2025
©þNana Haleema.
Wattpad@Nanahaleema
Arewabooks@nanahaleema11
_Kina neman inda zaki siyi abinci mai daWi? Kina ™iyar yin girki gashi zaki yi ba™i?, kina neman inda zaki yi order abinci mai daWi wanda zaki fita kunya?. Masu abinci suna suka tara, akwai abinci mai daWi akwai a lallaSa. Kina son ki siyi abincin da zaki Wauka a saudia ki ke? Kuna son ku siyi abincin da in kuna ci zaku dinga murmushi saboda daWi da khamshi?. LEEMARS_DELICIOUS itace kat a wannan Sangare, tazo muku da nau in abinci kala-kala na gargajiya da na ™asar waje. Tana siyar da Mandi rice, chicken biryani, funkaso, alelen gwangwani, bread pocket da sauran su._
_me ku ke jira? Maza ku garzaya shafin ta na instagram domin ku ganewa idanun ku, ku danna wannan link din domin yin magana da ita kai tsaye. Ko ku neme ta a number wayar ta da take ™asan rubutun nan._ call/whatsapp 09030398006 https://www.instagram.com/leemars_delicious?igsh=MWRzZWtnYXM4ZHB2dw%3D%3D&utm_source=qr
Kar ku sake a baku labari, siyan na gari mai da kuWi gida.
*BOOK 1*
*Page 025*
Koda ya fita kai tsaye unguwar su Manal ya huce, yana zuwa daf da layin su yayi murmushi shi kaWai ya tsaya daga nesa yana hangen layin ya sake yin murmushi kamar mai kallon wani abun. Kamar a mafarki ya hango ta da leda a hannun ta ita da Haroun suna tafiya suna hira shima hannun sa da leda sun shiga cikin layin.
Ransa yaji ya Saci sosai, ya rasa meyasa take son yawo da wannan saurayin, sau biyu kenan yana ganin su, da sassafiyar nan me ya fito ma da ita har da zai ganta da wani?. Dana sanin zuwa wajan ta dabaibaiye masa zuciya ya ja motar ya tafi ba tare da ya sake kallon inda suke ba amma zuciyar shi zafi take masa sosai.
Haka yayi wunin ranar bai kira ta ba itama bata kira shi ba, sai bayan sallar azahar ta kira shi sai bai Wauka ba ta sake kira yana kallo ya sake yin banza daga nan bata kuma kira ba. Tsaki yayi ya Wauki wayar ya kira ta kafin yayi magana yaji maganar ta hankali tashe tace, "Dr Mama ™irjin ta ciwo yake, wanne magani zan bata tasha bata da lafiya sosai?." A ruWe take masa magana hakan ya saka shi ya nutsu yana sauraron ta yace, "nutsu ki saurare ni." Ina ta kasa nutsuwa tace, "sosai yake ciwon, ko magana sosai bata yi ka taimaka min kar wani abun ya samu Mama."
"Ki nutsu nace, ki saurara da wannan kukan ki tsaya kiji abinda zance miki." Ta kasa magana kuka kawai take da alama bata nutsuwar ta, sai ya yanke wayar ya tashi yana tunanin abinda ya kamata yayi, fita yayi da sauri zai shiga mota kenan nurse ta fito a guje tace, "Dr patient Win da aka yiwa theater jiya yana bleeding,kazo muje zubar jinin yayi yawa."
Rasa abinda ya kamata yayi a wannan lokacin dole ya bi bayan ta da sauri amma hankalin sa baya wajan ya shiga kusan mintina talatin kafin ya fito. Turus yayi ganin Baba da kuma ita Manal Win a reception tana ta kuka fuskar ta tayi ja sosai.