Sashe 22
Baya Da Kura Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Shi bai fi shekara biyu ba, kuma a lokacin baya tan gani amma ba sosai ba. Lokaci Waya ya Wauke ganin, ana shan magani amma bai dawo ba, sai dai wani lokaci tace tana gani dashi amma kaWan."
Bebi ya girgiza kai yace, "in sha Allah ganin zai dawo ko da ba sosai ba, ko iya da rana ne zata iya dinga gani indai za'a bi dokar da zamu saka in ta warware. Rashin shan magani mai ™arfi ne ya saka ciwon idon yazo wannan mataki, amma in sha Allah zata samu sau™i."
Baba yace, "Alhamdulillah, Allah ya sa hakan."
Bebi yace, "Amin. Sai maganar ™aramar, ita kuma nata bai hau ba sai dai ya ™one, ina nufin sugar yayi ™aranci a jinin ta sosai. Abinda mutane basa ganewa shi wannan ciwon ya fi wa masu ™arancin shekaru kamar ta illa, yanzu Illar da zai mata ba zai yiwa Maman ta ba."
Baba yace, "bata jin magana ne, indai akan mahaifiyar ta ne ta amince ta™i ci ta™i sha indai Maman ta zata sha. To wani lokacin in aka kawo takardar maganin in ta tabbatar babu kuWi sosai a hannuna sai ta bada na uwar kawai sai ta hana na ta. Duk da dai daman ita ba'a Wora ta kan magani ba gaskiya, iya kula da cima ake bata amma wani lokacin a kan bata magani."
Bebi yayi murmushi kaWan yace, "Allah Sarki! Ayi ™o™arin ganin tana zuwa asibiti kamar duk sati biyu ana gwada jinin ta, tunda ita babu magani ya kamata a dinga lura ta yadda za'a fahimci a wanne mataki ciwon yake. Sannan su dinga yawaita cin cucumber, in baza su iya ci ba su dinga markaWe ta suna shan ruwan, tana taimakawa sosai wajan daidaita sugar jikin mutum." Baba yace, "in sha Allah."
"Shikenan Baba, daman bayanin da nake so nayi maka kenan." Baba ya amsa yayi masa sallama ya tafi ya koma inda ya bar Manal a zaune ya zauna yana kallon ta yace, "kin fara bani labari aka kira ni, ina jin ki, ya akayi kika tsinci kan ki a asibitin nan? A ina kika samu kuWin da kika kawo ta nan Manal?."
Manal ido ya ciko da ruwa ta kalle shi tace, "wallahi Baba banyi komai ba, ka tambayi Surayya da ita muka zo babu abinda nayi."
Baba yace, "ai bance nima kin yi wani abun ba Manal, faWa min abinda yake faruwa." Manal ta bashi labarin abinda ya faru kafin tace, "ban san hakan zata faru ba Baba, na Wauka tsakano da Allah ya taimaka mana ganin yana ta taimakawa mutane a wajan, ban yi tunanin hakan ne zai faru ba Baba."
Baba y sauke numfashi yace, "kin yi kurkure Manal, abinda kika yi ba ™aramin shirme da rashin hankali bane, yanzu da ya cutar dake fa ki cewa Maman ki meye in ta farka?."
Manal tana kuka tace, "bazan sake ne, na ruWe ne sosai Baba, a lokcin ina tsoron kar na rasa Mama." Baba yace, "Dan kin ruWe bai kamata hankalin ki ya gushe ba, ina ke ina bin wanda baki sani ba? Babban abin haushin ma da ya sake Waukar ki kuka fita kuma kika bishi, da mai satar mutane ne fa Manal?."
Manal ta goge hawaye tayi shiru Baba yace, "da wasa kar ki sake wannna kuskuren, daga haka wata ran zaki tsinci kan ki a inda baki tunani ba, ba ko wanne mutum ne mai kyakykyawar zuciya ba, na banza sun danne na kirin, ki kula kar rashin lafiyar Babar ki y saka ki fara abinda ba halin ki ba."
Manal ta Waga kai tace, "bazan kuma ba, ka yi ha™uri."
"Shikenan, Yanzu nawa ne bill Win asibitin? Sun faWa miki?." Manal ta girgiza kia tace, "tun lokacin nace zamu tafi sai likitan da muke ganin a babban asibiti yace kar na damu shine aka cigaba da yin komai."
Baba yace, "Kar ki damu kamar ya?."
"Ban sani ba Baba, haka yace."
"Bara naje na same shi naji abinda ake nufi." Har ya tashi sai ya kalle ta yace, "Mubeena bata zo ba?." Manal ta sauke numfashi tace, "Tunda tazo da daddare nayi nayi ta zauna ta™i, koMaman bata san tazo ba tayi tafiyar ta, ko waya bata min."
Baba ya girgiza kai yace, "kar ki sanar da mahaifiyar ki in ta nemi sani, kice mata Mubeena kullum tana zuwa tana barin wajan ne saboda makaranta." Ta Waga kai alamun to Baba yace, "zan je na dawo yanzu" ta amsa Baba ya fita ta zauna tayi shiru alamun tunani take yi.
Washe gari Mama ta farfaWo jikin ta yayi kyau sosai har abinci taci tana kwance Manal na kusa da ita ta ri™e hannun ta, Maman kallon ta take yi tace, "Manali Yayar ki bata zo ba ko?." Manal tace, "tazo Mama, tana ma zuwa makaranta ce ta saka baki ganta ba." Mama tayi dariya tace, "™arha kike" ta faWa tnaa kallon ta kafin tace, "Allah yayi miki albarka Manal, yadda kike kula dani Allah ya kula dake kema."
Manal ta amsa da amin Mama tayi shiru tana jin zafin halayen Mubeena a zuciyar ta ko ba'a faWa ba tasan yana daga cikin abinda ya saka ciwon zuciyar ta ya™i warkewa kenan.
*****Kamal ne a zaune a mota shida Maryam tana kallon ta cikin Sacin rai shima kallon ta yake yi kafin yace, "Wai Adnan ba ™anin ki bane ba?." Maryam tace, "tunda naji kace kana so mu haWu nasan bazai wuce zancen Baebi ba, ™anina ne me ya faru?."
"Yaron nan da tsabar wula™anci har gida ya bini ya shiga har cikin g1dana ya zauna yana cemin wai in ban fita harkar ki ba sai ya bani mamaki, ke kin ji wula™anci da cin fuskar da yaron nan yayi min akan ki?." Maryam ranta ya Saci tace, "na rasa abinda yake damun wannan yaron wallahi, ya takura min kamar shine ya haife ni ko kuma shine babban yaya a gidan gabaWaya. Nima fa yanzu cewa yayi wai kar a barni na fito."
Kamal yace, "kar a barki ki fito?."
"Wallahi haka yace."
"Lallai ma yaron nan ya fara wuce gona da iri. Dan ina son ki hakan ba yana nufin zan Wauki wula™anci daga wajan ™anin ki ba Maryam, bazai yu yazo har gida yaci min fuska ba, darajar ki akwai yaci matsayin sa na jinin ki amma wallahi da yanzu ba wannan magana ake ba ke kin san waye ni."
Maryam tace, "ka barni dashi zan yiwa tufkar hanci, bazai sake aikata abinda ya aikata ba in sha Allah." Kamal yayi shiru baice komai ba tace, "kayi ha™uri, bazai sake faruwa ba in sha Allah." Ya kalle ta yace, "soyayyar da nake miki shine ya saka nake bibiyar ki bayan wannan kin san babu komai, amma yaron nan yazo har cikin gida ya ci min mutunci. Da farko da yaje nayi tunanin wajan su Nabil yaje ashe ba haka bane."
Maryam tace, "kayi ha™uri don Allah."
"Ya zanyi, ai dole nayi ha™urim."
"To kayi dariya mana." Ya kalle ta ya kawar da kai bai yi murmushi ba sai ta tuna lokacin da take gidan sa in yayi irin haka, ta kalle shi suka haWa ido sai tayi murmushi yasan abinda ta tuna shima kuma shi ya tuna a lokacin amma shi baiyi Murmushin ba so yake sai ta aikata abinda ta tuna Win dan yasan zatayi bata jurewa fushin sa ko kaWan.
Hannun ta ya ri™e sai ta kalle shi ya Waga mata gira yace, "ina kewar ki." Murmushi tayi tace, "har nayi farin ciki da ka wuce."
"Na mayar dake gida ko akwai inda zaki je?."
"Eh, Mamy ta aike ni kasuwa akwai atamfar da zan siyo mata."
Bai ce komai ba ya kunna motar har lokacin yana ri™e da hannun ya fara tafiya sannan ya kalle ta yace, "ina tuna yanayin da muke kasancewa dake, yanayi mai daWi da yake gusar mana da hankali ni dake, ha™i™a kin yi matu™at iya sarrafa...." Sai yayi shiru ya kalle ta sai ta kawar da kai tana dar1ya amma bata ce komai ba.
Shima dariyar yayi suka cigaba da tafiya ya kai ta kasuwar ya jira ta shiga ta fito ya dawo da ita gida sannan ya wuce inda zai je.
Tana shiga gida wajan Mamy ta ajjiye ledar tace, "Yanzu Mamy abinda Bebi yake a gidan nan ya kyauta? Ya dinga yin abu kamar shine Yaya komai cikin gadara. Kamal fa yaje ya samu har gida yaci masa mutunci kawai dan yana kawo min yarana ina ganin su, yanzu me ya aikata don Allah?."
Lubna da ke gefe tace, "haka kawai ya hana ni kula Mujahid, ina son shi yana sona yana son rabu mu kawai dan baya son sa, shine nima bazan so shi ba. Wallahi Yaya zanje na samu da maganar nan na gaji, a gida yake so nai ta zama duk wanda yazo yace ya tafi."
Mamy da take jin su tace, "to meye na zuwa wajan Kamal kuma?." Maryam ta zauna tace, "wula™anci mana." Mamy tace, "gaskiya bai kyauta ba, ko babu komai akwai yara tsakanin ku da Kamal dan an gaisa ai ba wani abun bane. Maganar Mujahid nima yana bani mamaki ya hana Lubna kula shi a gidan nan gabaWaya, kuma in kika tambayi dalili babu, akan ra'ayin sa kawai yake son danne mata ha™™i."
Maryam tace, "to kuwa wallahi bai isa ba, sai ta aure shi dan ni ban ga aibun da yake dashi ba." Mamy ta girgiza kai tace, "abin da mamaki." Maryam ta girgiza kai domin kuwa ta Waura Wamarar cigaba da kula Kamal ko dan taga abinda zai yi.
Kamar yadda ya saba bai dawo ba sai dare ya faka motar sa a gidan ya shiga wajan Mama dan da yunwa ya dawo sosai, yana shiga ya tarar da ita a zaune ita da Rumana ne kawai dan su Mimi basa wajan. Zama yayi yace, "Sannu da hutawa, Mummy yunwa nake ji."
Mama ta kalli Rumana tace, "kawo masa abinci." Ta tashi ta wuce kitchen ba jimawa ta kawo abincin ta bashi ya karSa ya fara ci yana zaune kafin yace, "Ina Mimi take?." Mimi da yake fitowa daga daki tace, "Gani Yaya, Sannu da zuwa."
Bebi ya girgiza kai yace, "in sha Allah ganin zai dawo ko da ba sosai ba, ko iya da rana ne zata iya dinga gani indai za'a bi dokar da zamu saka in ta warware. Rashin shan magani mai ™arfi ne ya saka ciwon idon yazo wannan mataki, amma in sha Allah zata samu sau™i."
Baba yace, "Alhamdulillah, Allah ya sa hakan."
Bebi yace, "Amin. Sai maganar ™aramar, ita kuma nata bai hau ba sai dai ya ™one, ina nufin sugar yayi ™aranci a jinin ta sosai. Abinda mutane basa ganewa shi wannan ciwon ya fi wa masu ™arancin shekaru kamar ta illa, yanzu Illar da zai mata ba zai yiwa Maman ta ba."
Baba yace, "bata jin magana ne, indai akan mahaifiyar ta ne ta amince ta™i ci ta™i sha indai Maman ta zata sha. To wani lokacin in aka kawo takardar maganin in ta tabbatar babu kuWi sosai a hannuna sai ta bada na uwar kawai sai ta hana na ta. Duk da dai daman ita ba'a Wora ta kan magani ba gaskiya, iya kula da cima ake bata amma wani lokacin a kan bata magani."
Bebi yayi murmushi kaWan yace, "Allah Sarki! Ayi ™o™arin ganin tana zuwa asibiti kamar duk sati biyu ana gwada jinin ta, tunda ita babu magani ya kamata a dinga lura ta yadda za'a fahimci a wanne mataki ciwon yake. Sannan su dinga yawaita cin cucumber, in baza su iya ci ba su dinga markaWe ta suna shan ruwan, tana taimakawa sosai wajan daidaita sugar jikin mutum." Baba yace, "in sha Allah."
"Shikenan Baba, daman bayanin da nake so nayi maka kenan." Baba ya amsa yayi masa sallama ya tafi ya koma inda ya bar Manal a zaune ya zauna yana kallon ta yace, "kin fara bani labari aka kira ni, ina jin ki, ya akayi kika tsinci kan ki a asibitin nan? A ina kika samu kuWin da kika kawo ta nan Manal?."
Manal ido ya ciko da ruwa ta kalle shi tace, "wallahi Baba banyi komai ba, ka tambayi Surayya da ita muka zo babu abinda nayi."
Baba yace, "ai bance nima kin yi wani abun ba Manal, faWa min abinda yake faruwa." Manal ta bashi labarin abinda ya faru kafin tace, "ban san hakan zata faru ba Baba, na Wauka tsakano da Allah ya taimaka mana ganin yana ta taimakawa mutane a wajan, ban yi tunanin hakan ne zai faru ba Baba."
Baba y sauke numfashi yace, "kin yi kurkure Manal, abinda kika yi ba ™aramin shirme da rashin hankali bane, yanzu da ya cutar dake fa ki cewa Maman ki meye in ta farka?."
Manal tana kuka tace, "bazan sake ne, na ruWe ne sosai Baba, a lokcin ina tsoron kar na rasa Mama." Baba yace, "Dan kin ruWe bai kamata hankalin ki ya gushe ba, ina ke ina bin wanda baki sani ba? Babban abin haushin ma da ya sake Waukar ki kuka fita kuma kika bishi, da mai satar mutane ne fa Manal?."
Manal ta goge hawaye tayi shiru Baba yace, "da wasa kar ki sake wannna kuskuren, daga haka wata ran zaki tsinci kan ki a inda baki tunani ba, ba ko wanne mutum ne mai kyakykyawar zuciya ba, na banza sun danne na kirin, ki kula kar rashin lafiyar Babar ki y saka ki fara abinda ba halin ki ba."
Manal ta Waga kai tace, "bazan kuma ba, ka yi ha™uri."
"Shikenan, Yanzu nawa ne bill Win asibitin? Sun faWa miki?." Manal ta girgiza kia tace, "tun lokacin nace zamu tafi sai likitan da muke ganin a babban asibiti yace kar na damu shine aka cigaba da yin komai."
Baba yace, "Kar ki damu kamar ya?."
"Ban sani ba Baba, haka yace."
"Bara naje na same shi naji abinda ake nufi." Har ya tashi sai ya kalle ta yace, "Mubeena bata zo ba?." Manal ta sauke numfashi tace, "Tunda tazo da daddare nayi nayi ta zauna ta™i, koMaman bata san tazo ba tayi tafiyar ta, ko waya bata min."
Baba ya girgiza kai yace, "kar ki sanar da mahaifiyar ki in ta nemi sani, kice mata Mubeena kullum tana zuwa tana barin wajan ne saboda makaranta." Ta Waga kai alamun to Baba yace, "zan je na dawo yanzu" ta amsa Baba ya fita ta zauna tayi shiru alamun tunani take yi.
Washe gari Mama ta farfaWo jikin ta yayi kyau sosai har abinci taci tana kwance Manal na kusa da ita ta ri™e hannun ta, Maman kallon ta take yi tace, "Manali Yayar ki bata zo ba ko?." Manal tace, "tazo Mama, tana ma zuwa makaranta ce ta saka baki ganta ba." Mama tayi dariya tace, "™arha kike" ta faWa tnaa kallon ta kafin tace, "Allah yayi miki albarka Manal, yadda kike kula dani Allah ya kula dake kema."
Manal ta amsa da amin Mama tayi shiru tana jin zafin halayen Mubeena a zuciyar ta ko ba'a faWa ba tasan yana daga cikin abinda ya saka ciwon zuciyar ta ya™i warkewa kenan.
*****Kamal ne a zaune a mota shida Maryam tana kallon ta cikin Sacin rai shima kallon ta yake yi kafin yace, "Wai Adnan ba ™anin ki bane ba?." Maryam tace, "tunda naji kace kana so mu haWu nasan bazai wuce zancen Baebi ba, ™anina ne me ya faru?."
"Yaron nan da tsabar wula™anci har gida ya bini ya shiga har cikin g1dana ya zauna yana cemin wai in ban fita harkar ki ba sai ya bani mamaki, ke kin ji wula™anci da cin fuskar da yaron nan yayi min akan ki?." Maryam ranta ya Saci tace, "na rasa abinda yake damun wannan yaron wallahi, ya takura min kamar shine ya haife ni ko kuma shine babban yaya a gidan gabaWaya. Nima fa yanzu cewa yayi wai kar a barni na fito."
Kamal yace, "kar a barki ki fito?."
"Wallahi haka yace."
"Lallai ma yaron nan ya fara wuce gona da iri. Dan ina son ki hakan ba yana nufin zan Wauki wula™anci daga wajan ™anin ki ba Maryam, bazai yu yazo har gida yaci min fuska ba, darajar ki akwai yaci matsayin sa na jinin ki amma wallahi da yanzu ba wannan magana ake ba ke kin san waye ni."
Maryam tace, "ka barni dashi zan yiwa tufkar hanci, bazai sake aikata abinda ya aikata ba in sha Allah." Kamal yayi shiru baice komai ba tace, "kayi ha™uri, bazai sake faruwa ba in sha Allah." Ya kalle ta yace, "soyayyar da nake miki shine ya saka nake bibiyar ki bayan wannan kin san babu komai, amma yaron nan yazo har cikin gida ya ci min mutunci. Da farko da yaje nayi tunanin wajan su Nabil yaje ashe ba haka bane."
Maryam tace, "kayi ha™uri don Allah."
"Ya zanyi, ai dole nayi ha™urim."
"To kayi dariya mana." Ya kalle ta ya kawar da kai bai yi murmushi ba sai ta tuna lokacin da take gidan sa in yayi irin haka, ta kalle shi suka haWa ido sai tayi murmushi yasan abinda ta tuna shima kuma shi ya tuna a lokacin amma shi baiyi Murmushin ba so yake sai ta aikata abinda ta tuna Win dan yasan zatayi bata jurewa fushin sa ko kaWan.
Hannun ta ya ri™e sai ta kalle shi ya Waga mata gira yace, "ina kewar ki." Murmushi tayi tace, "har nayi farin ciki da ka wuce."
"Na mayar dake gida ko akwai inda zaki je?."
"Eh, Mamy ta aike ni kasuwa akwai atamfar da zan siyo mata."
Bai ce komai ba ya kunna motar har lokacin yana ri™e da hannun ya fara tafiya sannan ya kalle ta yace, "ina tuna yanayin da muke kasancewa dake, yanayi mai daWi da yake gusar mana da hankali ni dake, ha™i™a kin yi matu™at iya sarrafa...." Sai yayi shiru ya kalle ta sai ta kawar da kai tana dar1ya amma bata ce komai ba.
Shima dariyar yayi suka cigaba da tafiya ya kai ta kasuwar ya jira ta shiga ta fito ya dawo da ita gida sannan ya wuce inda zai je.
Tana shiga gida wajan Mamy ta ajjiye ledar tace, "Yanzu Mamy abinda Bebi yake a gidan nan ya kyauta? Ya dinga yin abu kamar shine Yaya komai cikin gadara. Kamal fa yaje ya samu har gida yaci masa mutunci kawai dan yana kawo min yarana ina ganin su, yanzu me ya aikata don Allah?."
Lubna da ke gefe tace, "haka kawai ya hana ni kula Mujahid, ina son shi yana sona yana son rabu mu kawai dan baya son sa, shine nima bazan so shi ba. Wallahi Yaya zanje na samu da maganar nan na gaji, a gida yake so nai ta zama duk wanda yazo yace ya tafi."
Mamy da take jin su tace, "to meye na zuwa wajan Kamal kuma?." Maryam ta zauna tace, "wula™anci mana." Mamy tace, "gaskiya bai kyauta ba, ko babu komai akwai yara tsakanin ku da Kamal dan an gaisa ai ba wani abun bane. Maganar Mujahid nima yana bani mamaki ya hana Lubna kula shi a gidan nan gabaWaya, kuma in kika tambayi dalili babu, akan ra'ayin sa kawai yake son danne mata ha™™i."
Maryam tace, "to kuwa wallahi bai isa ba, sai ta aure shi dan ni ban ga aibun da yake dashi ba." Mamy ta girgiza kai tace, "abin da mamaki." Maryam ta girgiza kai domin kuwa ta Waura Wamarar cigaba da kula Kamal ko dan taga abinda zai yi.
Kamar yadda ya saba bai dawo ba sai dare ya faka motar sa a gidan ya shiga wajan Mama dan da yunwa ya dawo sosai, yana shiga ya tarar da ita a zaune ita da Rumana ne kawai dan su Mimi basa wajan. Zama yayi yace, "Sannu da hutawa, Mummy yunwa nake ji."
Mama ta kalli Rumana tace, "kawo masa abinci." Ta tashi ta wuce kitchen ba jimawa ta kawo abincin ta bashi ya karSa ya fara ci yana zaune kafin yace, "Ina Mimi take?." Mimi da yake fitowa daga daki tace, "Gani Yaya, Sannu da zuwa."