Sashe 36
Shakuwa Ce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da lalaume ta soma sai faman shafa gado take tana son rungomo angon nata, saidai fah wayam taji babu ango babu dalilin sa, ta mik'e a zabure ta nufi bathroom nan ma baya nan, parlor ta nufo nan ma sammakal, bak'in ciki ya taru ya turnuk'e mata mak'oshi, harga Allah da matsanancin buk'atar AT ta kwana gashi bata sami yanda take so ba, babban abinda yafi d'aga mata hankali shine kardai ace Office ya fice ranar amarcin su, Shema'u fah ta cika tayi fam... For the first time data soma neman abu bata samu yanda take so ba, itafah so na hak'ik'a take so AT ya nuna mata, a ajiye maganar wad'annan shegun yaran nasa don ita ba domin su ta auresa ba ma kanta tayi tanadin sa, sai faman girgiza take ita kad'ai tana huci, wayarta ta rarumo ta shiga neman layin Hisham don shine kawai zai gaya mata ina AT ya tafi da uwar safiyan nan, tasan bazai wuce yana office ba.
Yana ganin wayarta saida yayi wata kafiran dariya kafin ya d'aga..
"Amarya kinsha mai..." ya fad'i yana murmusawa.
Tsaki Shema'u ta buga sabida takaici kafin tace "Ina Ahmad.?"
"A'ah yaya zaki min wannan tambayar keda kuka kwana tare.."
Tsaki ta kuma yi kafin tace "Hisham ka fad'a min idan AT office ya taho.."
Hisham yayi dariya kafin yace "Shege AT salihi mai ra'ayi kikeji, wllhi bai taho office ba, amma nasan idan dai bashi a gida toh gidan Hajiya ya tafi..." bai kai aya ba ta katse wayar tana tururri,
Kai ina da sakel, bazai yuwu tayi sharing AT da kowa ba, AT nata ne, ya kamata tayi taking next step akan gina soyayyar ta a zuciyar AT da kuma raba Hajiya da AT, tana nan tsaye tana huci ta jiyo kukan Ni'ima a parlor tana neman Daddyn ta.. Wani uban tsaki ta buga kafin ta nufo parlorn a fusace, kafiran tsawa ta daka mata wanda ya sata had'iye kukan babu shiri ta shiga matsawa da baya cikeda tsoro.
Tuni Sajida ta nufo parlorn sabida ta jiyo kukan Ni'ima, Shema'u tayi saurin k'arasawa ta d'auki Ni'ima dake faman shan zuciya tana jijjigata take fad'in "Sorry Baby Daddy gidan Hajiya ya tafi, bari yanzu zan kaiki ki gansa ko, yi shiru Baby na, zaki je Daddy..?" Ni'ima tayi saurin gyad'a kai alamun Eh..
Sajida sai murmushi take ta k'araso tana gaida Auntyn nata tana fad'in "Iyye Ni'ima 'yar gatan Daddy da Aunty.."
Shema'u ta kuma rungume Ni'ima dake k'ok'arin k'watan kanta, ta saci kallon Sajida ta zare ma Ni'ima idanu tuni yarinyar ta lafe a jikin Shema'u,
"K'warai kuwa 'yar gatan mu ne 'yar auta ba yanzu ma kuwa zan kaita Daddy..." Sajida dai dariya tayi cikeda jin dad'i...
**********
Tausayin sa ya cikata domin kuwa sai lek'en sa take ta labule, wannan shiri nasa tasan k'ila office zai wuce tunda ya fito da sassafe, gaskiya bazata iya barinsa ya tafi aiki haka da yunwa ba, daurewa tayi ta mik'e ta zura hijabinta kafin ta fito parlorn..
Idanunsa naga wayar salulan sa amma jikinsa ya basa ta fito parlorn, d'ago kai yayi suna duban juna....
*Sameena Aleeyou Mrs*
💘💘💘💘💘💘💘💘
*SHAK'UWA CE*
💘💘💘💘💘💘💘💘
*30*
*©Sameena Aleeyou...✍🏼*
_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION 🤝_
Zaune ta hangi Sajida tayi jigum ta k'ura ma window idanu da alama ta jima a hakan.
Maida k'ofar tayi ta tura a hankali kafin ta d'aura murmushi saman fuskarta ta k'arasa shigowa cikin d'akin, zama tayi gefen Sajida had'i da dafe kafad'un ta, sai sannan Sajida tasan Shema'u ta shigo.... Fuskar tausayi Shema'u ta saka lokaci guda ganin Sajida ta kasa furta mata komai sai rungumarta da tayi...
"My Sajee meke faruwa, pls sweetheart share it with me, kinsan bana son ganinki cikin damuwa, fad'a min meke damunki sweetheart..." ta k'arashe fuska uwa zata kurma ihu.
Sajida ta goge hawayen da suka zubo mata kafin ta soma fad'in "Aunty wllhi ina son shi, bansan abinda na mashi zai b'ata masa rai ba, he's not answering any of my calls, na masa text bai min replay ba, Aunty pls banaso na rasa shi wllhi kullum k'ara sonshi nake..."
Shema'u ta shiga had'e tunani tana waresu kafin ta kamo hannun Sajida tace "Sajee tell me, fad'a min me ya had'a ku...?"
D'ago idanu Sajida tayi kaman zatayi magana sai kuma ta fasa, don batama san me zata soma fad'a mata ba. Shema'u ta tsareta da idanu sai sak'e-sak'e take tana warwarewa... Ganin Sajida ta kasa fad'a mata komai yasata tunanin wani babban abin Buzu ya mata, kuma ga dukkan alamu Sajida bataji dad'in abin ba...
Murmushi ta sakar mata kafin tace "Sweetheart idan baki so ki sanar dani fine, na fahimce ki, sannan wannan shi ya nuna min kina son Haris sosai, karki damu relationship ya gaji hakan, ki kwantar da hankalin ki kinji babu wani abu, dole dama zaku samu sab'ani sannan ku fixing abunku da kanku kin fahimta, yanzu kar ki sake kiransa zakiga da kanshi zai nemeki, kamar yanda sukace if they love you they'll come back. Kar ki damu kinji sweetheart, trust me kiyi yanda nace da kanshi zai nemeki, don nasan babu namijin da ya kai ya wulak'anta min daughter ta sabida every man's type ne..."
Sajida ta murmusa kafin ta rik'e hannun Shema'u tace "Aunty wllhi bansan yaya zanyi ba without you, thanks for everything, Allah Ya baku farin ciki mai d'aurewa keda Daddy, ke kad'ai tol babu k'ari, our family is complete bamu buk'atan wata..."
Dad'i kaman ya kashe Shema'u, hugging Sajida ta kuma yi tana wani kashe murya take fad'in "Oh sweetheart Allah Ya amshi bakin ki..."
Tana ficewa daga d'akin nata d'akin ta wuce har lokacin Ni'ima na zaune tana kallo, Shema'u ta sakar mata murmushi kafin ta shige bathroom, layin Buzu ta shiga dialing, bugu uku ya d'aga murya a tamke..
Cikeda masifa tana huci ta soma fad'in "You such an imbecile, banga wani improvement ba saima tsoronka da ka haifar mata, fad'a min what really happened..."
Saurin katseta yayi yana fad'in "Hey.. hey just hold on, don't you dare call me an imbecile or whatever, you talk to your niece first, kinsan ban saba hark'a da k'anan yara irinta ba, hugging d'inta kawai nayi shikenan tayi fushi, ina kiranta har tana rejecting, babu macen da take min haka coz duk macen da kika ganni da ita nemata tayi, mace d'aya nake so and ita kad'aice zatayi yanda take so dani... Maryama, Maryama ce kawai zan d'auki duk abinda zata min, sannan idan kika tak'urani zan ajiye maki aikin ki..."
Shema'u ta shafi goshinta had'i da d'anyi k'ara kafin tace "Wllhi k'arya kake, wllhi sai ka lalalata ta idan kana so ka mallaki Maryama, remember Dr AT shine a matsayin mahaifinta and nice matar sa ni zan bada shaida akan ka, idan mun gama da Sajida ni nasan yanda zamuyi mu zama rid of her, daga nan kai kuma sai ka mallaki Maryama.... Amma idan kak'i bin umarni na...." tayi wata kafiran murmushi kafin tace "Wllhi kana ruwa, zaka tashi a tutan babu, bazaka tab'a samun Maryama ba, the love of your life, so ina mai shawartan ka mu k'arasa abinda muka fara... Tana sonka take advantage of that love, if not I'll take advantage of the situation and ruin you, so is up to you boy, kaci gaba da aiki da ni ka sami biyan buk'ata..." Daga haka bata jira cewar sa ba ta katse wayar tana wani irin huci takaici ya cikata, don by now ta zaci Sajida ta k'ware a iya romance, ita wllhi sam ta raina ma barikin Buzu, yanda yake huld'a da manyan mata ta zaci yafi haka iya bariki... Tsaki ta buga had'i da finciko k'ofa ta fito dai-dai lokacin da AT ya murd'a k'ofan d'akin ya shigo da sallama.
Abunka da maras gaskiya tuni ta razana da ganinsa, shi kuwa a tamanin yayi wajen Ni'ima yana tattab'a jikinta yana tambayarta meke damunta..
Rungumesa yarinyar tayi tana satan kallon Shema'u dake narka mata harara a sace tana mata alamu da tayi shiru..
Gefen AT ta zauna tana k'ok'arin shigewa jikinsa take fad'in "My AT wllhi fever d'in ya sauk'a kaga har kallo ma take.
AT ya murmusa yana rungume da Ni'ima kafin ya dubi Shema'u yace "Nasan you'll take care of her, idan kina tareda su banida haufin wani abu zai same su..." ya k'arashe maganar with a smile on his face.
Shema'u sai wani kwarkwasa da mad'e take, Ni'ima na son tafiya wajen Maama Juu AT yak'i sakinta don tsoronsa d'aya kar Shema'u ta kusanto sa, har addu'a yake cikin zuciyar sa...
**************
Bayan azahar aka soma gudanar da liyafar da Shema'u ta had'a. Tana d'aki tana shiryawa ta kira layin Buzu bugu biyu ya d'aga.
"Hello kanajina, ka cika aikin ka yanzu, take her out and treat her like a queen... Yauwa ka dai gane, no hankula sun kasu sabida hidima, just take advantage of the situation... Yauwa, don't fail me pls..." Daga haka katse wayar tayi tana wata kafiran murmushi...
**********
Shiryawa tayi tsaf cikin sabuwar rigar da Uncle ya kawo mata, tayi kyau har ta gaji, Hajiya ta dubeta ta tab'e baki ba tareda ta furta komai ba domin kuwa sam bataso Maryama taje bikin wannan watsesttiyar matar.
"Hajiya nayi kyau.?" ta tambaya tana kuma duban kanta a mirror.
"Yo bikin rahama zakije da zan ce kinyi kyau, ai koma kinyi kyau ni dai baki yimin ba tunda bikin sharri kika nufa, wannan aure sam banji akwai albarka a tattareda shi, shi dai Attahiru da Allah Ya riga ya jarabta da auren tsautsayi saidai na bisa da addu'a don bana masa baki ba, wannan bakin uwa ya kamasa saidai kuma yabi bola, tunda Kulu sun riga sun juya masa kwanya baya gane gabas baya gane yamma, addu'a dai shi zan tayi masa har Allah Ya warware wannan bak'in asiri da suka masa...."
Tunda ta fara magana Maryama tayi kicin-kicin da fuska, tasan batason auren Uncle da Aunty Shema'u amma sam bataso taga Hajiya na fushi da Uncle tunda ko bata tofa ba fushinta ka iya tasiri a rayuwar sa...
Yana ganin wayarta saida yayi wata kafiran dariya kafin ya d'aga..
"Amarya kinsha mai..." ya fad'i yana murmusawa.
Tsaki Shema'u ta buga sabida takaici kafin tace "Ina Ahmad.?"
"A'ah yaya zaki min wannan tambayar keda kuka kwana tare.."
Tsaki ta kuma yi kafin tace "Hisham ka fad'a min idan AT office ya taho.."
Hisham yayi dariya kafin yace "Shege AT salihi mai ra'ayi kikeji, wllhi bai taho office ba, amma nasan idan dai bashi a gida toh gidan Hajiya ya tafi..." bai kai aya ba ta katse wayar tana tururri,
Kai ina da sakel, bazai yuwu tayi sharing AT da kowa ba, AT nata ne, ya kamata tayi taking next step akan gina soyayyar ta a zuciyar AT da kuma raba Hajiya da AT, tana nan tsaye tana huci ta jiyo kukan Ni'ima a parlor tana neman Daddyn ta.. Wani uban tsaki ta buga kafin ta nufo parlorn a fusace, kafiran tsawa ta daka mata wanda ya sata had'iye kukan babu shiri ta shiga matsawa da baya cikeda tsoro.
Tuni Sajida ta nufo parlorn sabida ta jiyo kukan Ni'ima, Shema'u tayi saurin k'arasawa ta d'auki Ni'ima dake faman shan zuciya tana jijjigata take fad'in "Sorry Baby Daddy gidan Hajiya ya tafi, bari yanzu zan kaiki ki gansa ko, yi shiru Baby na, zaki je Daddy..?" Ni'ima tayi saurin gyad'a kai alamun Eh..
Sajida sai murmushi take ta k'araso tana gaida Auntyn nata tana fad'in "Iyye Ni'ima 'yar gatan Daddy da Aunty.."
Shema'u ta kuma rungume Ni'ima dake k'ok'arin k'watan kanta, ta saci kallon Sajida ta zare ma Ni'ima idanu tuni yarinyar ta lafe a jikin Shema'u,
"K'warai kuwa 'yar gatan mu ne 'yar auta ba yanzu ma kuwa zan kaita Daddy..." Sajida dai dariya tayi cikeda jin dad'i...
**********
Tausayin sa ya cikata domin kuwa sai lek'en sa take ta labule, wannan shiri nasa tasan k'ila office zai wuce tunda ya fito da sassafe, gaskiya bazata iya barinsa ya tafi aiki haka da yunwa ba, daurewa tayi ta mik'e ta zura hijabinta kafin ta fito parlorn..
Idanunsa naga wayar salulan sa amma jikinsa ya basa ta fito parlorn, d'ago kai yayi suna duban juna....
*Sameena Aleeyou Mrs*
💘💘💘💘💘💘💘💘
*SHAK'UWA CE*
💘💘💘💘💘💘💘💘
*30*
*©Sameena Aleeyou...✍🏼*
_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION 🤝_
Zaune ta hangi Sajida tayi jigum ta k'ura ma window idanu da alama ta jima a hakan.
Maida k'ofar tayi ta tura a hankali kafin ta d'aura murmushi saman fuskarta ta k'arasa shigowa cikin d'akin, zama tayi gefen Sajida had'i da dafe kafad'un ta, sai sannan Sajida tasan Shema'u ta shigo.... Fuskar tausayi Shema'u ta saka lokaci guda ganin Sajida ta kasa furta mata komai sai rungumarta da tayi...
"My Sajee meke faruwa, pls sweetheart share it with me, kinsan bana son ganinki cikin damuwa, fad'a min meke damunki sweetheart..." ta k'arashe fuska uwa zata kurma ihu.
Sajida ta goge hawayen da suka zubo mata kafin ta soma fad'in "Aunty wllhi ina son shi, bansan abinda na mashi zai b'ata masa rai ba, he's not answering any of my calls, na masa text bai min replay ba, Aunty pls banaso na rasa shi wllhi kullum k'ara sonshi nake..."
Shema'u ta shiga had'e tunani tana waresu kafin ta kamo hannun Sajida tace "Sajee tell me, fad'a min me ya had'a ku...?"
D'ago idanu Sajida tayi kaman zatayi magana sai kuma ta fasa, don batama san me zata soma fad'a mata ba. Shema'u ta tsareta da idanu sai sak'e-sak'e take tana warwarewa... Ganin Sajida ta kasa fad'a mata komai yasata tunanin wani babban abin Buzu ya mata, kuma ga dukkan alamu Sajida bataji dad'in abin ba...
Murmushi ta sakar mata kafin tace "Sweetheart idan baki so ki sanar dani fine, na fahimce ki, sannan wannan shi ya nuna min kina son Haris sosai, karki damu relationship ya gaji hakan, ki kwantar da hankalin ki kinji babu wani abu, dole dama zaku samu sab'ani sannan ku fixing abunku da kanku kin fahimta, yanzu kar ki sake kiransa zakiga da kanshi zai nemeki, kamar yanda sukace if they love you they'll come back. Kar ki damu kinji sweetheart, trust me kiyi yanda nace da kanshi zai nemeki, don nasan babu namijin da ya kai ya wulak'anta min daughter ta sabida every man's type ne..."
Sajida ta murmusa kafin ta rik'e hannun Shema'u tace "Aunty wllhi bansan yaya zanyi ba without you, thanks for everything, Allah Ya baku farin ciki mai d'aurewa keda Daddy, ke kad'ai tol babu k'ari, our family is complete bamu buk'atan wata..."
Dad'i kaman ya kashe Shema'u, hugging Sajida ta kuma yi tana wani kashe murya take fad'in "Oh sweetheart Allah Ya amshi bakin ki..."
Tana ficewa daga d'akin nata d'akin ta wuce har lokacin Ni'ima na zaune tana kallo, Shema'u ta sakar mata murmushi kafin ta shige bathroom, layin Buzu ta shiga dialing, bugu uku ya d'aga murya a tamke..
Cikeda masifa tana huci ta soma fad'in "You such an imbecile, banga wani improvement ba saima tsoronka da ka haifar mata, fad'a min what really happened..."
Saurin katseta yayi yana fad'in "Hey.. hey just hold on, don't you dare call me an imbecile or whatever, you talk to your niece first, kinsan ban saba hark'a da k'anan yara irinta ba, hugging d'inta kawai nayi shikenan tayi fushi, ina kiranta har tana rejecting, babu macen da take min haka coz duk macen da kika ganni da ita nemata tayi, mace d'aya nake so and ita kad'aice zatayi yanda take so dani... Maryama, Maryama ce kawai zan d'auki duk abinda zata min, sannan idan kika tak'urani zan ajiye maki aikin ki..."
Shema'u ta shafi goshinta had'i da d'anyi k'ara kafin tace "Wllhi k'arya kake, wllhi sai ka lalalata ta idan kana so ka mallaki Maryama, remember Dr AT shine a matsayin mahaifinta and nice matar sa ni zan bada shaida akan ka, idan mun gama da Sajida ni nasan yanda zamuyi mu zama rid of her, daga nan kai kuma sai ka mallaki Maryama.... Amma idan kak'i bin umarni na...." tayi wata kafiran murmushi kafin tace "Wllhi kana ruwa, zaka tashi a tutan babu, bazaka tab'a samun Maryama ba, the love of your life, so ina mai shawartan ka mu k'arasa abinda muka fara... Tana sonka take advantage of that love, if not I'll take advantage of the situation and ruin you, so is up to you boy, kaci gaba da aiki da ni ka sami biyan buk'ata..." Daga haka bata jira cewar sa ba ta katse wayar tana wani irin huci takaici ya cikata, don by now ta zaci Sajida ta k'ware a iya romance, ita wllhi sam ta raina ma barikin Buzu, yanda yake huld'a da manyan mata ta zaci yafi haka iya bariki... Tsaki ta buga had'i da finciko k'ofa ta fito dai-dai lokacin da AT ya murd'a k'ofan d'akin ya shigo da sallama.
Abunka da maras gaskiya tuni ta razana da ganinsa, shi kuwa a tamanin yayi wajen Ni'ima yana tattab'a jikinta yana tambayarta meke damunta..
Rungumesa yarinyar tayi tana satan kallon Shema'u dake narka mata harara a sace tana mata alamu da tayi shiru..
Gefen AT ta zauna tana k'ok'arin shigewa jikinsa take fad'in "My AT wllhi fever d'in ya sauk'a kaga har kallo ma take.
AT ya murmusa yana rungume da Ni'ima kafin ya dubi Shema'u yace "Nasan you'll take care of her, idan kina tareda su banida haufin wani abu zai same su..." ya k'arashe maganar with a smile on his face.
Shema'u sai wani kwarkwasa da mad'e take, Ni'ima na son tafiya wajen Maama Juu AT yak'i sakinta don tsoronsa d'aya kar Shema'u ta kusanto sa, har addu'a yake cikin zuciyar sa...
**************
Bayan azahar aka soma gudanar da liyafar da Shema'u ta had'a. Tana d'aki tana shiryawa ta kira layin Buzu bugu biyu ya d'aga.
"Hello kanajina, ka cika aikin ka yanzu, take her out and treat her like a queen... Yauwa ka dai gane, no hankula sun kasu sabida hidima, just take advantage of the situation... Yauwa, don't fail me pls..." Daga haka katse wayar tayi tana wata kafiran murmushi...
**********
Shiryawa tayi tsaf cikin sabuwar rigar da Uncle ya kawo mata, tayi kyau har ta gaji, Hajiya ta dubeta ta tab'e baki ba tareda ta furta komai ba domin kuwa sam bataso Maryama taje bikin wannan watsesttiyar matar.
"Hajiya nayi kyau.?" ta tambaya tana kuma duban kanta a mirror.
"Yo bikin rahama zakije da zan ce kinyi kyau, ai koma kinyi kyau ni dai baki yimin ba tunda bikin sharri kika nufa, wannan aure sam banji akwai albarka a tattareda shi, shi dai Attahiru da Allah Ya riga ya jarabta da auren tsautsayi saidai na bisa da addu'a don bana masa baki ba, wannan bakin uwa ya kamasa saidai kuma yabi bola, tunda Kulu sun riga sun juya masa kwanya baya gane gabas baya gane yamma, addu'a dai shi zan tayi masa har Allah Ya warware wannan bak'in asiri da suka masa...."
Tunda ta fara magana Maryama tayi kicin-kicin da fuska, tasan batason auren Uncle da Aunty Shema'u amma sam bataso taga Hajiya na fushi da Uncle tunda ko bata tofa ba fushinta ka iya tasiri a rayuwar sa...