Sashe 33
Nida Patient Dina Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
suna zaune shida ita a office din doctor ammar andibi jininta zaayi gwaji , angama suna jiran result yafito . shigowa doctor ammar yayi hannunshi rike da result din yazauna ya mikawa Mr azaad ya ce " ango babu komai tukun , Allah ya kawo babban rabo " suka amsa da ameen ita fanan ma se yanzu taji kancewa test din ciki aka mata kuma babu, ko ajikinta, Mr azaad shi yayi tunanin he's going to be a father harya fara murna amma hakanma yana rokon Allah yakawo me albarka haka suka koma gida shiya ajiyeta ya wuce company itakuma tashiga ciki ganin ummi a kitchen ne yasa ta tsaya ta tayata aiki.
Areef yana zaune a garden yana video call da abokanshi yafara ganin duk wani haske ahankali hankali yana gushewa , har ko ina yazama dulum ba haske koda digo ne mamakine da tsoro lokaci daya yakama areef domin yasan yanzu de time baze wuce irin karfe 5:30 haka ba amma one time ace ko ina yayi duhu , yanata lalube dan yasamu yafita a garden din dan amatukar tsorace yake, kawai yaji ya lalubo mutum tsayawa yayi cak waje daya yafara kallon wanda yataban daga kasa fararen kayane ajikinshi dagowa yayi yakalli fuskanshi , wani irin kerma jikinshi yadauka ba qaqqautawa hannunshi na matukar rawa yanuna inda wanda ya da fan murya na vibrating ya ce " mansooooooor " seda yaja sunan....
Tom sekuma munhadu gobe inme duka yakaimu da Rai da lfy 👍🙏.
Kar a manta yin comment..
https://chat.whatsapp.com/CwKPAkNXUGWFbqd8CIYeqe
🧑⚕️🧑⚕️ NIDA PATIENT DINA 🩺🩺
Story & written by ✍️
MRS 🌹 ISHAM 🌹
Gargadi....
Ban amince wata ko wani yayi amfani da wani sashi na book din nan ba takowani siga, ko akaranta min shi a youtube batare da an nemi izini awurina ba, ko a hadamun document ko amin edit , idan kunne yaji jiki ya tsira ko da Allah nabar mutum zebimin hakkina Kuma yasakamin.
Page 5️⃣7️⃣
kerma kawai jikin areef yakeyi ganin dan uwanshi mansoor zahiri agabanshi hakan ya matukar girgizashi dakuma daga mishi hankali dan kowa yasan de mansoor ya mutu.
Magana mansoor yafara mishi da murya me matukar sanyi ya ce " ya areef ni ne fa! kanin ka mansoor, nayi kewarku sosai , kunsan waye sanadiyar mutuwa ta kuwa ?" har wannan lokacin jikin areef be bar kerma ba bin Mansoor da kallo kawai yakeyi dan bawani gane abinda yake fada yakeyi ba kawai ganin bakinshi yayi yana motsawa amma tsaban a rude yake bayajinshi . Mansoor yasake cewa " mommy ce fah tayi sanadiyar mutuwa ta ita ce musabbabin komai wallahi itadin muguwa ce ku kare kanku daga sharrinta" duk wannan bayanin da fatalwar Mansoor keyiwa areef baya jinshi dan hankalinshi baya jikinshi yana razane. areef ji yayi an fincikoshi qara yayi yana" Mansoor ne wallahi Mansoor ne na ganshi da ido na" girgiza shi da karfi fawwaz yayi ganin yafita a hankalinshi yana wasu sambatu dago kai areef yayi yaga fawwaz ne ya ce " fawwaz wallahi naga Mansoor yanzun nan yana nan wajan har yanamin magana " yana magana yana fisge jikinshi daga rikon da fawwaz ya mishi, sosai fawwaz yasake rikeshi yana tunanin kode kwakwalwarwashi ne yafara samun matsala saboda shigowarshi garden din ne ya ganshi yana tsaye shikadai yakafe waje daya da ido ga jikinshi da ya ke rawa kamar wanda aka jonawa shocking shisa yazo ya rikeshi.
dakyar ya iya jan areef har cikin falo ya zaunar dashi , duk ya rude dakyar fawwaz yashawo kanshi ya nutsu sannan ya tambayeshi " meyafaru?" bayani yafara mishi dalla_dalla akan ganin Mansoor da yayi cikin sigan kwantar da hankali fawwaz ya ce " areef ka kwantar da hankalinka kawai is just imagination amma katabajin wanda ya mutu yadawo ne , Mansoor is gone kadinga mishi adduah". " hmmmm " kawai areef ya ce dan shi kadai yasan me yagani tabbas ganin Mansoor da yayi bawai mafarki bane kokuma gizo dagaske ya ganshi amma hankalinshi yakwanta jin kalaman fawwaz, haka fawwaz yadinga kwantar mishi da hankali har time din sallah yayi suka tafi masallaci gabatar da sallah mangrib.
Hairah tagama shigo da food flask din abincin dare da zaaci tazauna agefen auta dake faman yiwa Mama surutu wai ita ahakan labari take bayarwa tun mama na amsa mata harta fara bata amsa da "uhmmm, eh, hmmm" hairah se dariyansu takeyi ganin mama de adole take amsawa auta , dan auta in tana bawa mutum labari yayi shuru ya shareta seta fashe da kuka shisa inde tana bada labarai gudun rigimarta suke amsawa dukda wani lokacin bagane abinda take fada sukeyi ba .
Baba da ya usman ne suka dawo daga masallaci sunyi sallah isha suka zauna a falon dan cin abincin dare , gaishe da baba hairah tayi ya amsa fuskanshi asake , satan kallon ya usman tayi dake zaune yana danna waya ta ce " ya usman barka da dawuwa?" batare da ya kalli inda take ba ya ce " yawwa hairah barka de " fuskanshi ba yabo ba fallasa sabanin da inde ze amsa gaisuwanta fuskanshi dauke da murmushi kuma se ya kalleta kafin ya amsa gaisuwan amma tunda wannan abin yafaru daga ranar da ya furta mata kalmar " I won't force you again" ya canza mata sosai he totally changed hakan baya mata dadi,
se lokacin da tace zataje bashi hakuri sekuma ta fasa . Sawa kowa abinci mama tayi tuwon cus_cus ne da miyar stew dayaji namomi aciki, suna cikin ci sukaji muryan hafiz . cire hannunta tayi acikin abincin dasukeci ita da auta ta mike da gudu taje ta rungume yayanta sannan ya tsuguna ya gaishe da kowa suka amsa da fara'a akan fuskokinsu zama yayi hairah ta gaisheshi, kallon auta yayi ya ce " abokiyar yau ba magana ne " cike da iyayi ta ce " ni ai babu ruwana dakai ya hafiz dakai da ya areef no me no you" dariya duka sukayi dan sunsan abinda yasa ta fadi hakan , saboda ranar da areef da hafiz sukazo gidan ta na ce seta bisu wajan anty fanan dinta sukuma ba gida zasuyi ba , ta tayar musu da rigima aikuwa sukayi wayo suka gudu shine yau da hafiz yazo taki kulashi, kama kunne hafiz yayi ya ce " sorry yar autanmu " batako kalleshi ba ita adole tana fushi ta ce " ina wuni " kunshe dariya hafiz yayi ya ce " lafiya lau yar auta" cikin zolaya ya usman ya ce " hafiz kayiwa Allah karka daga mana rigimarta da wannan daren" nanma dariyar sukayi baba yamusu alama dasuyi shuru dan kuwa auta ta cika tayi bam kamar zata fashe kafin su gama dariyar tasu ta bare baki ta fashe da kuka kamar wacce akawa wani abun.
Lallashinta sukeyi amma takiyin shuru mama ce tadauki wayan wuta ta ce " kifa kiyayeni yarinyar nan ko in miki dan banzan duka tam" mit auta tayi kamar bata falon, dama kukan ba hawaye tayi shuru taci gaba da cin abinta tana turo baki , karawa su ya usman abinci tayi dan su biyu ne shida hafiz . sun gama cin abinci hairah da auta sunkai komai kitchen suna zaune suna hira baba mikewa yayi ya ce " tom nide na shige seda safen ku" suka mishi seda safe yashige bedroom dinshi haka ma mama ita da auta suka tafi yarage daga hairah,hafiz se ya usman.
Hafiz ganin dare yayi ne har karfe 9 yasa yamike ya ce " ya usman bari inwuce dare nayi ! hairah seda safe " rakashi har bakin gate sukayi inda driver ke jiranshi ya tafi , wuceta yayi zeshiga falo yasa hairah tayi saurin riko hannunshi, dakatawa yayi yajuya ya ce " lafiya? " narai_narai tayi da fuska tasake rike hannun gam ta ce " ya usman dan Allah kayi hakuri natuba kayafemin " raba hannunshi da nata yayi zesake wuceta tasha gabanshi ta tare mishi hanya , ba'ta fuska ya usman yayi ya ce " malama kiban hanya in wuce bacci nakeji " cika idonta yayi tab da kwalla suna kokarin zubowa ta ce " ya usman wallahi bazan iya jure wannan baqar horon da kakemin ba ! Kasan yanda nakeji kuwa ? kasan yanda raina yake kuna kuwa ji nakeyi kamar in mutu bazan iya jurewa ba zuciyata nada rauni sosai kayi hakuri" ta karishe maganar tana sheshekar kuka hade da sunkuyawa kasa tana kuka , shikanshi dama kawai jurewa kawai yakeyi amma rashin kulata da bayayi yafi kowa shiga damuwa amma yau dole ya hakura dan baze iya jure wahalar da zuciyoyinsu ba , sa hannu yayi ya riko kafadunta yadago ta tsaye ya kalli cikin idonta cikin tsokana ya ce " to dear yakikeso in miki ? nabarki ne kawai kisamu irin freedom din da kikeso, za ki iya auren wanda kikeso " sake fashewa tayi da wani kukan tana " banaso ! banaso ! banaso kadena fadamin haka ko in hadaka da mama " dariya yayi ya ce" to shikenan kinyarda muyi aure wata daya me zuwa ?" dasauri ta gyada mishi kai alamar amincewa , murmushi yayi ya ce " to shikenan gobe zanwa baba magana anema min aurenki " murmushi ne ya subuce mata tafara blushing murmushi shidinma yayi ya ce" ki shirya go be zankaiku yawo keda auta " nanma gyada mishi kai tayi kafin ya mata seda safe suka shiga ciki ko wanne ya shiga bedroom dinshi hankalinsu kwance zuciyarsu fes dauke da farin ciki.
Khairatyyy dake gefensu tana kallonsu tayi murmushi ta ce" alhamdulillah Allah nagode maka daka bani iKon sasanta wannan lamarin cikin sanyi " tafada tana murmushi sannan tafara tunanin ayanda tahada su.
Areef yana zaune a garden yana video call da abokanshi yafara ganin duk wani haske ahankali hankali yana gushewa , har ko ina yazama dulum ba haske koda digo ne mamakine da tsoro lokaci daya yakama areef domin yasan yanzu de time baze wuce irin karfe 5:30 haka ba amma one time ace ko ina yayi duhu , yanata lalube dan yasamu yafita a garden din dan amatukar tsorace yake, kawai yaji ya lalubo mutum tsayawa yayi cak waje daya yafara kallon wanda yataban daga kasa fararen kayane ajikinshi dagowa yayi yakalli fuskanshi , wani irin kerma jikinshi yadauka ba qaqqautawa hannunshi na matukar rawa yanuna inda wanda ya da fan murya na vibrating ya ce " mansooooooor " seda yaja sunan....
Tom sekuma munhadu gobe inme duka yakaimu da Rai da lfy 👍🙏.
Kar a manta yin comment..
https://chat.whatsapp.com/CwKPAkNXUGWFbqd8CIYeqe
🧑⚕️🧑⚕️ NIDA PATIENT DINA 🩺🩺
Story & written by ✍️
MRS 🌹 ISHAM 🌹
Gargadi....
Ban amince wata ko wani yayi amfani da wani sashi na book din nan ba takowani siga, ko akaranta min shi a youtube batare da an nemi izini awurina ba, ko a hadamun document ko amin edit , idan kunne yaji jiki ya tsira ko da Allah nabar mutum zebimin hakkina Kuma yasakamin.
Page 5️⃣7️⃣
kerma kawai jikin areef yakeyi ganin dan uwanshi mansoor zahiri agabanshi hakan ya matukar girgizashi dakuma daga mishi hankali dan kowa yasan de mansoor ya mutu.
Magana mansoor yafara mishi da murya me matukar sanyi ya ce " ya areef ni ne fa! kanin ka mansoor, nayi kewarku sosai , kunsan waye sanadiyar mutuwa ta kuwa ?" har wannan lokacin jikin areef be bar kerma ba bin Mansoor da kallo kawai yakeyi dan bawani gane abinda yake fada yakeyi ba kawai ganin bakinshi yayi yana motsawa amma tsaban a rude yake bayajinshi . Mansoor yasake cewa " mommy ce fah tayi sanadiyar mutuwa ta ita ce musabbabin komai wallahi itadin muguwa ce ku kare kanku daga sharrinta" duk wannan bayanin da fatalwar Mansoor keyiwa areef baya jinshi dan hankalinshi baya jikinshi yana razane. areef ji yayi an fincikoshi qara yayi yana" Mansoor ne wallahi Mansoor ne na ganshi da ido na" girgiza shi da karfi fawwaz yayi ganin yafita a hankalinshi yana wasu sambatu dago kai areef yayi yaga fawwaz ne ya ce " fawwaz wallahi naga Mansoor yanzun nan yana nan wajan har yanamin magana " yana magana yana fisge jikinshi daga rikon da fawwaz ya mishi, sosai fawwaz yasake rikeshi yana tunanin kode kwakwalwarwashi ne yafara samun matsala saboda shigowarshi garden din ne ya ganshi yana tsaye shikadai yakafe waje daya da ido ga jikinshi da ya ke rawa kamar wanda aka jonawa shocking shisa yazo ya rikeshi.
dakyar ya iya jan areef har cikin falo ya zaunar dashi , duk ya rude dakyar fawwaz yashawo kanshi ya nutsu sannan ya tambayeshi " meyafaru?" bayani yafara mishi dalla_dalla akan ganin Mansoor da yayi cikin sigan kwantar da hankali fawwaz ya ce " areef ka kwantar da hankalinka kawai is just imagination amma katabajin wanda ya mutu yadawo ne , Mansoor is gone kadinga mishi adduah". " hmmmm " kawai areef ya ce dan shi kadai yasan me yagani tabbas ganin Mansoor da yayi bawai mafarki bane kokuma gizo dagaske ya ganshi amma hankalinshi yakwanta jin kalaman fawwaz, haka fawwaz yadinga kwantar mishi da hankali har time din sallah yayi suka tafi masallaci gabatar da sallah mangrib.
Hairah tagama shigo da food flask din abincin dare da zaaci tazauna agefen auta dake faman yiwa Mama surutu wai ita ahakan labari take bayarwa tun mama na amsa mata harta fara bata amsa da "uhmmm, eh, hmmm" hairah se dariyansu takeyi ganin mama de adole take amsawa auta , dan auta in tana bawa mutum labari yayi shuru ya shareta seta fashe da kuka shisa inde tana bada labarai gudun rigimarta suke amsawa dukda wani lokacin bagane abinda take fada sukeyi ba .
Baba da ya usman ne suka dawo daga masallaci sunyi sallah isha suka zauna a falon dan cin abincin dare , gaishe da baba hairah tayi ya amsa fuskanshi asake , satan kallon ya usman tayi dake zaune yana danna waya ta ce " ya usman barka da dawuwa?" batare da ya kalli inda take ba ya ce " yawwa hairah barka de " fuskanshi ba yabo ba fallasa sabanin da inde ze amsa gaisuwanta fuskanshi dauke da murmushi kuma se ya kalleta kafin ya amsa gaisuwan amma tunda wannan abin yafaru daga ranar da ya furta mata kalmar " I won't force you again" ya canza mata sosai he totally changed hakan baya mata dadi,
se lokacin da tace zataje bashi hakuri sekuma ta fasa . Sawa kowa abinci mama tayi tuwon cus_cus ne da miyar stew dayaji namomi aciki, suna cikin ci sukaji muryan hafiz . cire hannunta tayi acikin abincin dasukeci ita da auta ta mike da gudu taje ta rungume yayanta sannan ya tsuguna ya gaishe da kowa suka amsa da fara'a akan fuskokinsu zama yayi hairah ta gaisheshi, kallon auta yayi ya ce " abokiyar yau ba magana ne " cike da iyayi ta ce " ni ai babu ruwana dakai ya hafiz dakai da ya areef no me no you" dariya duka sukayi dan sunsan abinda yasa ta fadi hakan , saboda ranar da areef da hafiz sukazo gidan ta na ce seta bisu wajan anty fanan dinta sukuma ba gida zasuyi ba , ta tayar musu da rigima aikuwa sukayi wayo suka gudu shine yau da hafiz yazo taki kulashi, kama kunne hafiz yayi ya ce " sorry yar autanmu " batako kalleshi ba ita adole tana fushi ta ce " ina wuni " kunshe dariya hafiz yayi ya ce " lafiya lau yar auta" cikin zolaya ya usman ya ce " hafiz kayiwa Allah karka daga mana rigimarta da wannan daren" nanma dariyar sukayi baba yamusu alama dasuyi shuru dan kuwa auta ta cika tayi bam kamar zata fashe kafin su gama dariyar tasu ta bare baki ta fashe da kuka kamar wacce akawa wani abun.
Lallashinta sukeyi amma takiyin shuru mama ce tadauki wayan wuta ta ce " kifa kiyayeni yarinyar nan ko in miki dan banzan duka tam" mit auta tayi kamar bata falon, dama kukan ba hawaye tayi shuru taci gaba da cin abinta tana turo baki , karawa su ya usman abinci tayi dan su biyu ne shida hafiz . sun gama cin abinci hairah da auta sunkai komai kitchen suna zaune suna hira baba mikewa yayi ya ce " tom nide na shige seda safen ku" suka mishi seda safe yashige bedroom dinshi haka ma mama ita da auta suka tafi yarage daga hairah,hafiz se ya usman.
Hafiz ganin dare yayi ne har karfe 9 yasa yamike ya ce " ya usman bari inwuce dare nayi ! hairah seda safe " rakashi har bakin gate sukayi inda driver ke jiranshi ya tafi , wuceta yayi zeshiga falo yasa hairah tayi saurin riko hannunshi, dakatawa yayi yajuya ya ce " lafiya? " narai_narai tayi da fuska tasake rike hannun gam ta ce " ya usman dan Allah kayi hakuri natuba kayafemin " raba hannunshi da nata yayi zesake wuceta tasha gabanshi ta tare mishi hanya , ba'ta fuska ya usman yayi ya ce " malama kiban hanya in wuce bacci nakeji " cika idonta yayi tab da kwalla suna kokarin zubowa ta ce " ya usman wallahi bazan iya jure wannan baqar horon da kakemin ba ! Kasan yanda nakeji kuwa ? kasan yanda raina yake kuna kuwa ji nakeyi kamar in mutu bazan iya jurewa ba zuciyata nada rauni sosai kayi hakuri" ta karishe maganar tana sheshekar kuka hade da sunkuyawa kasa tana kuka , shikanshi dama kawai jurewa kawai yakeyi amma rashin kulata da bayayi yafi kowa shiga damuwa amma yau dole ya hakura dan baze iya jure wahalar da zuciyoyinsu ba , sa hannu yayi ya riko kafadunta yadago ta tsaye ya kalli cikin idonta cikin tsokana ya ce " to dear yakikeso in miki ? nabarki ne kawai kisamu irin freedom din da kikeso, za ki iya auren wanda kikeso " sake fashewa tayi da wani kukan tana " banaso ! banaso ! banaso kadena fadamin haka ko in hadaka da mama " dariya yayi ya ce" to shikenan kinyarda muyi aure wata daya me zuwa ?" dasauri ta gyada mishi kai alamar amincewa , murmushi yayi ya ce " to shikenan gobe zanwa baba magana anema min aurenki " murmushi ne ya subuce mata tafara blushing murmushi shidinma yayi ya ce" ki shirya go be zankaiku yawo keda auta " nanma gyada mishi kai tayi kafin ya mata seda safe suka shiga ciki ko wanne ya shiga bedroom dinshi hankalinsu kwance zuciyarsu fes dauke da farin ciki.
Khairatyyy dake gefensu tana kallonsu tayi murmushi ta ce" alhamdulillah Allah nagode maka daka bani iKon sasanta wannan lamarin cikin sanyi " tafada tana murmushi sannan tafara tunanin ayanda tahada su.