Sashe 92
Kyalkyalin Kauna Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Takai kusan 5min tsaye jikin benen tana kuka tana kallon kofan dakin nashi, nadama da bakin cikin vanda takesonshi take, deep down she feels kaman taga yafito yazo ya lallasheta, still deep down wani kalan tsanan shi da haushin shi takeji idan ta tuna tsohuwar matan chan daya dauka Maman shi ce yake Iskanci da ita kuma babu aure tsakanin su, sannan deep down bakin cikin abinda yasa ta aureshi ma take dan dudda yace zai kashe su Baba still dazata iva fadi amman tai shiru sabida tanason tadinga ganinshi burgeta yake komi nashi, deep down karajin takaici da tsanan kanta take data bari vama tabata har auratayyan masu aure yashiga tsakaninsu tasan yanzu haka idan zata sake wani aure a bazawara ce ita amatsayin bazawara za'a aureta, deep down tsanan kanta take for dudda all this things wani bangare daya daban azuciyanta mugun tunaninshi take dan kaman taje taita kuka ajikinshi kawai tana dukanshi takeji maybe tahuce, deep down wani kalan mugun kishi takeji idan ta tuna da yanda Hajiya keda kyau ga jiki dan babu abinda takai Hajiya dan Hajiva tafita komi na diya mace saisa take karajin haushin kanta dan she feels she has been used, kawai Maheer amfani da ita yayi amman karya yake ba sonta yakeba dan Hajiya dayake kwanciya da ita tafita komi, tayaya zai taba sonta bayan vanada wanda tafita komi saisa yaje wajenta ya kwana awajenta yabarta amakaranta har dare bai karabi takanta ba. Da ace za'a dubata vanzu maybe ace zucivanta nada matsala sabida vanda yakemata ba dadi, wuta wuta, garwashi garwashi, zafi zafi, daci daci see babu abinda bataji, juyawa kawai tayi dasauri tana kara gayama kanta kozata mutu da son Maheer yanzu ankai junction din full stop. Dasauri tacigaba dajan akwatin takarasa sauka. afalo tawuce tabude kofa tajawo akwatin tafito tafara tafiya a compound din tanajan akwatin daidai nan aka bude kofan falo Baba ne tareda Hamad, anatse Baba yace "Fateema!" Chak Yasmeen ta tsaya batare data juyoba, Hamad ya sauka daga dakalin bene yataho compund din yasha gabanta yahade rai yace "ina zaki"? Bayan hannunta takai dasauri tashare fuskanta da muryanta dayadan shake tace "gidan mu" shiru Hamad yayi yana kallonta, dan jivan zuciva yasauke yace "at least saikije kima Baba sallama bamu hangoki ta window ba, kije gashichan tsaye jikin kofa" wasu sababbin hawaye ne suka kara fitowa daga idanunta bala'in kunyan Baba take. "Taho nan Fateema" Baba yakara kiranta. ahankali hakan yasa tabar akwatin awajen tajuya ahankali zuwa inda Baba yake Hamad yay tsaye jim awajen yana kallon akwatin kafin yadaga kanshi Ya kalli kofar flat dinsu Maheer wato davake shi dan iskan miskili ne daya lallaba matarshi gwara yabarta ta tafi gidansu ko wucewa vavi fuuuu shima zuwa side din su Maheer din Dan yabishi shima dasauri. Yasmeen nakarasawa gaban Baba kafin ma tai magana Baba yasa hannunshi yakama nata yashiga falonsu da ita, zaunar da ita yayi kan kujera dasauri tasauka kasa tazauna hakan yasa yazauna vana facing nata yadaura hannunshi akiri yace "yanzu Fateema banda darajan dazakizo kimini sallama idan zaki tafi wani waje"? Girgizamai kai Yasmeen tavi dasauri tama kasa magana sabida vanda kuka kecinta sosai, shiru Baba yayi yana kallonta kafin cikeda damuwa yace "banga laifinki ba Maheer ya zudda mini da mutunci shine" sake girgizamai kai Yasmeen tayi still tana kuka takasa magana, shiru Baba yayi yana kallonta every tear datake dropping dudda bayida idanu he's feeling it, ahankali yakai hannunshi yadaura akanta cikin wata irin murya mai raunin gaske yace "Fateema banda bakin baki hakuri dan Maheer bai kyauta miki ba, ya cuceki kuma ya cuci kanshi, amman inaso ki dubi girman Allah, sannan inhar ni Babanki ne nakuma isa Baba agareki to ina baki umari karki bar gidan nan kiyi yaji" sosai Yasmeen ke kallonshi, Gyadamata kai yayi yace "inhar na isa dake nace Fateema to kada kibar gidan nan dan Allah ki zauna ki hukunta mijinki son ranki ina bayanki amman karkibar gidan nan kinji" girgixakai Yasmeen tayi cikin tone na kuka tace "Baba mezanyi? Meya ragemini anan? Baba na tsani Maheer? Ban sonshi, banson nakara ma ganinshi Baba, Baba dan Allah ka janye maganan ka kabarni nakoma gidan mu wIh bazan iya maka gardama ba" hannunshi Baba yakai yashare mata fuska tass cikeda lallashi yace "nasan yanda kikeji yanzu haka Fateema, kuma tsanan dakikama Maheer na goyi bayanki dari bisa dari, kima dawo nan bangarena da zama kibarshi a chan bangaren shiya sani amman abinda banso shine kitafi gidanku, dan Allah kizauna anan zansa Hamad da Dan sudawo nan dakunan kasa ke kiyi zamanki a sama kinji Fateema diyar kirki, kinjini" bazata taba iya cema Baba no ba dudda bataso ba gyadamai kai tayi ahankali tareda daura kanta akan kafafunshi kawai tafashema Baba da kuka, bakaramin tausayi tabama Baba ba, baya gani amman yasan cewa Fateema nason Maheer, so bakadan bama ita kanta batasan iya adadin son datakemai ba, tana cikin kunci da fushi yanzu saisa bazai gayamata komi kan Maheer ba sai komi ya lafa, vanda Baba ke lallashinta ko asalin Baban ta baitaba lallashinta hakaba dakanshi yakaita sama yabude mata the biggest room dayake asaman gashi a gyare yace tai zamanta zasuyi maganin Maheer tare. Cikeda so dan har cikin zuciyan Baba yau jiyayi soyayyan dayakema Yasmeen din yakaru sabida yanda yaga yarinyar genuinely loves Maheer, so ma nagasken gaske takemai, ahankali yace "kwanta ki bacci kihuta" batai musu ba kwanciya tayi, hannunshi vadaura saman kanta yazauna bakin gadon yana shafawa kaman yar daya haifa yakeji Yasmeen cikin tattausan murya yace "Fateema diva ce mai hakuri, da son iyayenta, da tausayi, gata da kirki, sleep Fateema, ki kwantar da hankali everything will be fine kinji" gyadama Baba kai tayi tana sauke ijiyan zuciya har cikin ranta takejin muryan Baba ko mahaifinta baitaba lallashinta yanda Baba key yauba wh, is as if wani magic yamata kaman duka baccin dabatayi jiya da daddare ba yadaukosu yadawo dasu yanzu cikin minti biyar bacci yay gaba da ita, yanayin numfashinta Baba yaji yagane tai bacci hakan yasa yatashi yana dogara sandan shi yawuce yafita bayan yakashe mata wutan dakin yafito yawuce yana sauka daga bene daidai Hamad yashigo dakin yayi gaban tv dagudu yadauki key motanshi hakan vasa Baba yace "Ina zaka?" Sai alokacin yamaga Baba daya karasa saukowa dasauri yace "Baba Maheer baida lafiya sosai wih zan kaishi asibiti dan banda abubuwan dubashi agida" shiru Baba yayi dudda yana tsananin fushi dashi saida yace "kodai kaje asibitin ka kwaso koma mezaka kwaso kasan yarn nan da bakin taurin kai kana kaishi asibiti nemanshi zakayi karasa dan Ya tsani asibiti" shiru Hamad yayi yana tunani yace "hakane Baba bari zanbar Dan dashi ni naje, ina Yasmeen din"? Sama Baba yanunamai yace "tayi bacci" dan flivan zuciyan relief Hamad yayi yajuya dasauri yafita maigadi yakawo akwatin Yasmeen falon. Hajiya da taimako da ikon Allah ta tuka kanta zuwa wani gida dan daidai dan karami gateman yabude mata gate tashiza. Adamu na zaune kan kujera a falonshi dayaji komi daidai daidai yanashan shisha yana kallon kwallo hankalinshi kwance aka bude kofa aka shigo kaman wacce aka jefota yaga Hajiya akanshi Hajiya batai wata wataba fadawa jikinshi tayi kaman wacce zata shide tafashe da kuka sosai sosai ajikinshi tace "Adamu nashiga uku, Pablo Pabloooo....." Tama kasa magana sai kuka, kaman wanda baisan komiba Adamu va jUjigata yace "menene Hajjaju me haka daga ina kike haka? Meya faru me Pablo yayi"? Gikin kuka da tashin hankali Hajiya tagayamai komi daga A zuwa Z, tana kuka Adamu yamata wani kallo yace *"Alhamdulillah, naji dadi, baki bani tausayi ba yau gashinan da idonki kinga abinda nake fadamiki all this while, gashinan nida kika raina baki darraja ni ba baki kimantani ba ina tareda ke duk runtsi duk wuya nida babu kalan cin mutunci da bakimini ba idan nace kaza kan Pablo, yau gashinan ya watsa miki kasa a ido ya barki yabar miki business dinki da komi yasami fresh varinya ya aure" yanda Hajiya ke kuka ajikinshi saika tausaya mata idanunta sunyi jazur kaman zata mutu da bakin ciki, tanuna kanta tace "Adamu ni Pablo zai yaudara yaje yay aure above? Ni zaicema he's out bayan nagama inganta rayuwanshi? Ni Pablo zaima haka bayan duk abinda namishi aduniyan nan, yaron dana fifita kan kowa bantaba had kiman Pablo dana kowa azucivata ba nizaima haka" cikeda munafinci Adamu yace "kema beat him up in his own game mana, yanason yatona miki asiri ya tozarta ki kema ki tonamal ki fadama duniya waye shi, I am sure yarinyar nan threatening dinta yayi ya aureta dan kema kinsan CP bazai taba aura ma Pablo Escobar diyarshi ba, ki bawa CP information kan waye sirikinshi akai Pablo gidan yaril Nasan lifetime imprisonment zal samu" Wani kalan zabura Hajiya tayi ta tashi daga jikin Adam tana zaro idanu tana kalion Adamu tace "Adamu kanada hankali kuwa"? Wani kallo Adamu yake mata yace "bangane ba"? Cikin ihu Hajiya tace "tayaya zan tonama Pablo asiri akaimin shi prison so kake akashe shi eh? So kake wani abu yasameshi bayan kasan if anything should happen to Maheer bazan iva rayuwa ba, yaron nan is my entire life" wani abu Adamu yaji awuyanshi gain yanda har yau har gobe mayyan matannan still cares about this boy, ubanme Pablo yabama matan nan davarama da ita haka? Menene ajikinshi wani sinadari ne a dick dinshi dayasa Hajiya bazata taba iva daina sonshi ba? Dan tsaki yaja yace *wIh Pablo yagama dake, yayl yanda yaga dama sabida vasan bakida nerves na tona asirinshi, yay pieces din zuciyanki but still kin kasa tsananshi, wat is wrong with you Hajiya"? Cikeda damuwa Hajiya tace "I want my Pablo back Adamu, Pablo na sona yarinyar nan ce yta shiga tsakanin mu, I want my yaro back, Adamu Pablo shine rayuwana, yazama wani bangare na jikina, tun yana dan yaro fa nake tareda shi? How do u expect me na tsani yaron danine na komar da shi mutum? Nine na koyamal komi daya iya yanzu? Ajikina yakoyi cin mace yakoshi shan nono yakovi komi ma, Adamu I made Pablo nina yishi, tarbiyana da komi nawane ajikinshi, my blood is connected to him, Adamu inason Pablo, Wallahi Wallahi ina son Pablo dina, kaji zuciyata ne Adamu kataimakeni shawaran danazo kabani kenan