Sashe 66
Kyalkyalin Kauna Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Lumshe idanu Yasmeen tayi dasauri
tana kokari hana kanta kuka amman
saidai hawayen suka zubo hakan yasa
dasauri ta juyarda fuskanta gabaki
daya tana kallon dayan bangaren
motan tabashi keya da baya hawaye
na zubomata sosai she's so sad and
angry sabida bai nemeta ba baikuma
kirata ba, dan ijilyan zuciya Maheer
yasauke matsowa dab da ita yayi
kafin ahankali ya kwanto abayanta
yasa fuskanshi agefen kafadanta
more like ya rungumeta tabaya, awani
kalan kalan firgice take kokarin
juyowa tana kokarin fizge jikinta jinshi
ya kwanta abayanta, kin bata chance
din yayi hannunshi da dama kekan
hannayenta yahadesu duka ya kulle
saman cikinta cikin wata kalan soft
Sweet voice kaman mai whispering
yace "kada kimin gardama please
Fateema"
tsayar da kokawan datakeyi tayi
dasauri ta runtse idanunta, jin yanda
numfashinshi ke sauka a gefen
3wuyanta zuwa kumatunta tanajin
yanda zuciyanshi ke bugawa dasauri
dasauri, ta bayanta shima yakejin
yanda heart nata ke bugawa, kusan
2mins sukai ahaka yabata warm back
hug din, kanshi na wuyanta
hannayensu duka atare nakan cikinta
ya kulle, awani irin hankali murya mai
bala'in ratsa zuciya kaman bana
Maheer ba yace "fushi kike dani"?
Gyadamai kai Yasmeen tayi awani
kalan hankali dan jikinta gabaki daya
ya mutu acikin nashi, kankameta
Maheer yasakeyi sosai danji yake
kaman yahadiyeta acikinshi yahuta
cikin wata yar karaman murya ta
usulin lallashi for the first time tunda
yafara sanin kanshi yace "I'm sorry
Fateema, karki fushi da mijinki". Wani
irin heart piercing apology ne da
kawai Yasmeen taji duka jikinta
yadauka
[8/1, 5:44 AM] AMINA KABIR CAPS: EPISODES
Washegari harka ya kachame su
Yasmeen da agida zasuyi lalle
hakanan suka tafi makota sabida
akwatin Yasmeen da za'a kawo,
duk wanda yaga Yasmeen tayi
bala'in kyau amman tai zuru zuru
baa kawo komi ansan fargaban
barin iyaye ne, ana zana musu lalle
kawaye su na rawa lallin Yasmeen
bakaramin kyau yamata ba
combination na ja da baki amman
babu abinda kemata kyau bin kowa
take da idanu babu wani wanda
keda lokacinta banda Farida shi
Baba ma baicika zama gidan ba at
all bama a ganinshi sabida mata
dasuka cika gidan ana shirin biki.
Akwati saiti aka kawoma Yasmeen
mai guda 6 dasukaji kaya gabaki
daya Maheer baimata abinda zaisa
Baba to become suspicious ba kar
aga kaman yanada kudi, Sa'a ce
ma mai akwati saiti saiti na 6 guda
uku guda 18 amman na Yasmeen 6,
Ammi bataji komiba saima dadi
tasa albarka akayan aka cigaba da sha'ani.
3:00 PM
Su Yasmeen sai wuraren 4 suka
Su Yasmeen sai wuraren 4 suka
dawo gida daki ta tafi da sauri bata
kara fitowa ba wuraren 11 Ammi
tashigo dakin harta fara bacci
tabata tayi hakan yasa tabude ido
Ammi tace "tashi muje Babanki na
kiranki" tashi tayi tazauna ahankali
Ammi tai cupping fuskanta murya
chan kasa tace "Yasmeen dan
Allah ki kwantar da hankalinki kinji,
agarin nan zaki zauna bawani gari
ba, ko tari kikayi zamuji, kinajin
kewana zaki iya zuwa, to maisa duk
kika damu haka kikai zuru zuru?
Aure dole ne muddin kina Y'a mace
dole zaki bar gidan mahaifinki ki
koma gidan Mijinki komujima komu
dade, kin manta abubuwan dana
koyamiki ne"? Girgizama Ammi kai
tayi alamun a'a hakan yasa Ammi
tai murmushi takama hannunta ta
dagata kama fuskanta tayi ta
manna mata kiss agoshi tace
"Woww mai gyaran jikinki ta iya aiki
babu a inda baki kamshi Yasmeen
9g Masha Allah muje" gyadama Ammi
kai tayi tabita suka fice zuwa
dakinta uwardakan Ammi tawuce
da ita, Baba na zaune bakin gado
hakan yasa ta zauna agabanshi
tasauke kanta kasa ahankali tace
"Baba gani"
dagata kama fuskanta tayi ta
manna mata kiss agoshi tace
"Woww mai gyaran jikinki ta iya aiki
babu a inda baki kamshi Yasmeen
Masha Alah muje" gyadama Ammi
kai tayi tabita suka fice zuwa
dakinta uwardakan Ammi tawuce
da ita, Baba na zaune bakin gado
hakan yasa ta zauna agabanshi
tasauke kanta kasa ahankali tace
"Baba gani"
3:00 PM
shiru Baba yayi yana kallonta kafin
chan yakalli Ammi yace "kibamu
waje" tabe baki Ammi tayi ta tashi
tafice abinta Baba yakalli Yasmeen
shiru Baba yayi yana kallonta kafin
chan yakalli Ammi yace "kibamu
waje" tabe baki Ammi tayi ta tashi
tafice abinta Baba yakalli Yasmeen
yace "Fateema" ahankali Yasmeen
tadago fuskanta gani tayi Baba
yadan rame shima, murmushi Baba
yamata yanuna kanshi yace "gobe
war haka kina gidan mijinki Fatima"
Baba yadanyi shiru kafin ahankali
yace "karki sake kiyi tunani sabida
na aurar dake kin dawo karkashin
wani zan rage sonki kokuma bazaki
iya gayamin idan kinason abu
Yasmeen kome kikeso call me
kifadamin, komeke damunki call
me kifadamin, ni Babanki I will
always be Babanki har karshen
duniya kinajina"? Gyadama Baba
kai tayi ahankali idanunta na
cicciko da hawaye, dan ijiyan
zuciya Baba yasauke yadauki wani
file dake gefenshi yamika mata
yace "dukan ku na sayamuku filaye
kusan all kudadena da wanda
nasamu dana koma CP abubuwan
danayi dashi kenan danni ko
ayanzu nariga naci rayuwana I
don't need luxury cars ko gida,
gidan iyayena ya isheni rayuwa
banson nabar gidan nan naje wani
mansion ko estate kome nasamu
nakune,
3:02 PM
wannan takardun filaye guda biyu ne
dana saya da sunanki wanda daman
duk randa zaki aure nace zan baki,
karba" ahankali Yasmeen tasa hannu
ta karba, Baba yasa hannu yadauki
wasu manya manyan kwalaye guda
biyu yace "this are set na gold dana
sayamiki, sarka warwaro zobe da
dankunne saiti biyu keep them safe,
Yasmeen rayuwa babu wanda yasan
gobe bansan kozan rayu dake har
abada ba" hawaye ne yasauko
dagakan idanun Yasmeen, ahankali
yace "dukan ku na sayamuku Tilaye
kusan all kudadena da wanda
nasamu dana koma CP abubuwan
danayi dashi kenan danni ko
ayanzu nariga naci rayuwana l
don't need luxury cars ko gida,
gidan iyayena ya isheni rayuwa
banson nabar gidan nan naje wani
3mansion ko estate kome nasamu
nakune,
wannan takardun filaye guda biyu ne
dana saya da sunanki wanda daman
duk randa zaki aure nace zan baki,
karba" ahankali Yasmeen tasa hannu
ta karba, Baba yasa hannu yadauki
wasu manya manyan kwalaye guda
biyu yace "this are set na gold dana
sayamiki, sarka warwaro zobe da
dankunne saiti biyu keep them safe,
Yasmeen rayuwa babu wanda yasan
gobe bansan kozan rayu dake har
abada ba" hawaye ne yasauko
dagakan idanun Yasmeen, ahankali
Baba yace "sannan maza basu da
tabbas they can be wicked,
abubuwan nan danake baki anytime
needs na amfani dasu yay araising
use it to secure kanki, maybe zaki
fara business ko wani abu da mijinki
bazai iya miki ba, saiki amfani dashi
kinji kima kanki"
gyadamai kai Yasmeen tayi hawaye
na fitowa daga idanunta takasa
magana, kallonta Baba yake wlh
jiyake kaman yafasa Auren shi
bawai ya tsani mijinta bane amman
haushinshi yakeji sabida zai tafi
mishi da diya tabar gidanshi,
ahankali Baba yace "tashi kitafi
Allah yamiki albarka, Allah ya sanya
Albarka a aurenki, Allah kuma
yabaku zaman Ipy" tashi Yasmeen
tayi ahankali tajuya zata tafi
kasawa tayi dawani kalan gudu
tadawo tai kneeling takifa kanta
kan cinyan Baba tana kuka tace
"Baba dan Allah kada kabari akaini
wani waje zan cigaba da zama
agidan mu bayan anyi Auren banso
nabar gidanmu Baba wlh banso"
duk taurin zuciya irin na Baba jiyayi
hawaye ya saukomai daga idanu
dasauri ya sharesu yay murmushi
yadagota hannunshi yakai kan
fuskanta yana sharewa yace "daina
kuka duk idanunki sun kode sabida
kuka it's okay kinji"
gyadamai kai tayi ahankali Baba yace
"tashi kijeto, kaima Ammin ki
abubuwan ki taboye miki cikin
kayanki" gyadama Baba kai tayi,
Baba yasake sharemata fuska tass
tareda dagata tabar dakin.
Jama'a ance rana bata karya ko???
Yau juma'a ayau ne kuma dubbannin
jama'a suka shaida daurin aure
tsakanin MAHEER DA FATEEMA akan
sadaki dubu 200, dakuma FAISAL DA
SAADATU akan sadaki 200k, MaheerS
na sanye dawani hadaden Shadda ya
Allahu yay kyau sai best friend na
Ango Hamad shima yay kyau yay
inviting friends dinshi sai tsokanan
Maheer suke ana ango ango hakan
yasa Hamad yafita daga dandazon
yawuce wajen Farida dayagani akofar
gida dake magana dawasu baki yace
"Farida" dasauri takalleshi tace "ina
yini" murmushi yayi yace "kije ki
sanar ango zai shigo yaga
amaryanshi" wani kalan washe baki
Farida tayi tajuya da gudu tashiga
gidansu tana ihu ga Mijin Anty
Yasmeen nan zuwa wai yagaida ku
sannan yaga matarshi.
Yasmeen na zaune dakinsu baa dade
da gama mata makeup ba tasaka
wani farin gown na lace wanda
Maheer ya aiko mata dashi wlh kaga
Yasmeen zata dauka all this black
Arabs din nan ne, shigowa dakin
Ammi tayi ganin Yasmeen saida ta
daskare tsaye takalli kawayen su tace
"Yasmeen dina ne haka" dasauri
sukace itace Mama, zuwa Ammi tayi
Yasmeen na zaune dakinsu baa dade
da gama mata makeup ba tasaka
wani farin gown na lace wanda
Maheer ya aiko mata dashi wlh kaga
Yasmeen zata dauka all this black
Arabs din nan ne, shigowa dakin
Ammi tayi ganin Yasmeen saida ta
daskare tsaye takalli kawayen su tace
"Yasmeen dina ne haka" dasauri
sukace itace Mama, zuwa Ammi tayi
kawai ta rungumeta tace "you look
beautiful Yasmeen Masha Allah
nahaifi kyakkyawan yarinya wlh"
takalli kawayen nasu tace "ku kawo
Yasmeen falo na ga angon ta nan
Zuwa" fita Ammi tayi sukuma suka
shiga kara gyara Yasmeen aka
yafemata net fari aka ana kara fesa
mata turare banda uban kamshin
datake aka fito da ita kowa kallonta
yake ana ayiriri, zaunar da ita sukai
akan dogon kujeran falon daidai nan
matan dake tsakar gida sukahau ihu
"ga angon Yasmeen ayiriririi"
faduwa gaban Yasmeen yahauyi
sosai.
Ahankali Maheer ke tafiya kanshi
akasa Hamad na gaba zuwa dakin
Ammi dawasu kawayen Sa'a ke
leading nasu suna rawan kai anga
hadaddun classic guys, shiga dakin
tana kokari hana kanta kuka amman
saidai hawayen suka zubo hakan yasa
dasauri ta juyarda fuskanta gabaki
daya tana kallon dayan bangaren
motan tabashi keya da baya hawaye
na zubomata sosai she's so sad and
angry sabida bai nemeta ba baikuma
kirata ba, dan ijilyan zuciya Maheer
yasauke matsowa dab da ita yayi
kafin ahankali ya kwanto abayanta
yasa fuskanshi agefen kafadanta
more like ya rungumeta tabaya, awani
kalan kalan firgice take kokarin
juyowa tana kokarin fizge jikinta jinshi
ya kwanta abayanta, kin bata chance
din yayi hannunshi da dama kekan
hannayenta yahadesu duka ya kulle
saman cikinta cikin wata kalan soft
Sweet voice kaman mai whispering
yace "kada kimin gardama please
Fateema"
tsayar da kokawan datakeyi tayi
dasauri ta runtse idanunta, jin yanda
numfashinshi ke sauka a gefen
3wuyanta zuwa kumatunta tanajin
yanda zuciyanshi ke bugawa dasauri
dasauri, ta bayanta shima yakejin
yanda heart nata ke bugawa, kusan
2mins sukai ahaka yabata warm back
hug din, kanshi na wuyanta
hannayensu duka atare nakan cikinta
ya kulle, awani irin hankali murya mai
bala'in ratsa zuciya kaman bana
Maheer ba yace "fushi kike dani"?
Gyadamai kai Yasmeen tayi awani
kalan hankali dan jikinta gabaki daya
ya mutu acikin nashi, kankameta
Maheer yasakeyi sosai danji yake
kaman yahadiyeta acikinshi yahuta
cikin wata yar karaman murya ta
usulin lallashi for the first time tunda
yafara sanin kanshi yace "I'm sorry
Fateema, karki fushi da mijinki". Wani
irin heart piercing apology ne da
kawai Yasmeen taji duka jikinta
yadauka
[8/1, 5:44 AM] AMINA KABIR CAPS: EPISODES
Washegari harka ya kachame su
Yasmeen da agida zasuyi lalle
hakanan suka tafi makota sabida
akwatin Yasmeen da za'a kawo,
duk wanda yaga Yasmeen tayi
bala'in kyau amman tai zuru zuru
baa kawo komi ansan fargaban
barin iyaye ne, ana zana musu lalle
kawaye su na rawa lallin Yasmeen
bakaramin kyau yamata ba
combination na ja da baki amman
babu abinda kemata kyau bin kowa
take da idanu babu wani wanda
keda lokacinta banda Farida shi
Baba ma baicika zama gidan ba at
all bama a ganinshi sabida mata
dasuka cika gidan ana shirin biki.
Akwati saiti aka kawoma Yasmeen
mai guda 6 dasukaji kaya gabaki
daya Maheer baimata abinda zaisa
Baba to become suspicious ba kar
aga kaman yanada kudi, Sa'a ce
ma mai akwati saiti saiti na 6 guda
uku guda 18 amman na Yasmeen 6,
Ammi bataji komiba saima dadi
tasa albarka akayan aka cigaba da sha'ani.
3:00 PM
Su Yasmeen sai wuraren 4 suka
Su Yasmeen sai wuraren 4 suka
dawo gida daki ta tafi da sauri bata
kara fitowa ba wuraren 11 Ammi
tashigo dakin harta fara bacci
tabata tayi hakan yasa tabude ido
Ammi tace "tashi muje Babanki na
kiranki" tashi tayi tazauna ahankali
Ammi tai cupping fuskanta murya
chan kasa tace "Yasmeen dan
Allah ki kwantar da hankalinki kinji,
agarin nan zaki zauna bawani gari
ba, ko tari kikayi zamuji, kinajin
kewana zaki iya zuwa, to maisa duk
kika damu haka kikai zuru zuru?
Aure dole ne muddin kina Y'a mace
dole zaki bar gidan mahaifinki ki
koma gidan Mijinki komujima komu
dade, kin manta abubuwan dana
koyamiki ne"? Girgizama Ammi kai
tayi alamun a'a hakan yasa Ammi
tai murmushi takama hannunta ta
dagata kama fuskanta tayi ta
manna mata kiss agoshi tace
"Woww mai gyaran jikinki ta iya aiki
babu a inda baki kamshi Yasmeen
9g Masha Allah muje" gyadama Ammi
kai tayi tabita suka fice zuwa
dakinta uwardakan Ammi tawuce
da ita, Baba na zaune bakin gado
hakan yasa ta zauna agabanshi
tasauke kanta kasa ahankali tace
"Baba gani"
dagata kama fuskanta tayi ta
manna mata kiss agoshi tace
"Woww mai gyaran jikinki ta iya aiki
babu a inda baki kamshi Yasmeen
Masha Alah muje" gyadama Ammi
kai tayi tabita suka fice zuwa
dakinta uwardakan Ammi tawuce
da ita, Baba na zaune bakin gado
hakan yasa ta zauna agabanshi
tasauke kanta kasa ahankali tace
"Baba gani"
3:00 PM
shiru Baba yayi yana kallonta kafin
chan yakalli Ammi yace "kibamu
waje" tabe baki Ammi tayi ta tashi
tafice abinta Baba yakalli Yasmeen
shiru Baba yayi yana kallonta kafin
chan yakalli Ammi yace "kibamu
waje" tabe baki Ammi tayi ta tashi
tafice abinta Baba yakalli Yasmeen
yace "Fateema" ahankali Yasmeen
tadago fuskanta gani tayi Baba
yadan rame shima, murmushi Baba
yamata yanuna kanshi yace "gobe
war haka kina gidan mijinki Fatima"
Baba yadanyi shiru kafin ahankali
yace "karki sake kiyi tunani sabida
na aurar dake kin dawo karkashin
wani zan rage sonki kokuma bazaki
iya gayamin idan kinason abu
Yasmeen kome kikeso call me
kifadamin, komeke damunki call
me kifadamin, ni Babanki I will
always be Babanki har karshen
duniya kinajina"? Gyadama Baba
kai tayi ahankali idanunta na
cicciko da hawaye, dan ijiyan
zuciya Baba yasauke yadauki wani
file dake gefenshi yamika mata
yace "dukan ku na sayamuku filaye
kusan all kudadena da wanda
nasamu dana koma CP abubuwan
danayi dashi kenan danni ko
ayanzu nariga naci rayuwana I
don't need luxury cars ko gida,
gidan iyayena ya isheni rayuwa
banson nabar gidan nan naje wani
mansion ko estate kome nasamu
nakune,
3:02 PM
wannan takardun filaye guda biyu ne
dana saya da sunanki wanda daman
duk randa zaki aure nace zan baki,
karba" ahankali Yasmeen tasa hannu
ta karba, Baba yasa hannu yadauki
wasu manya manyan kwalaye guda
biyu yace "this are set na gold dana
sayamiki, sarka warwaro zobe da
dankunne saiti biyu keep them safe,
Yasmeen rayuwa babu wanda yasan
gobe bansan kozan rayu dake har
abada ba" hawaye ne yasauko
dagakan idanun Yasmeen, ahankali
yace "dukan ku na sayamuku Tilaye
kusan all kudadena da wanda
nasamu dana koma CP abubuwan
danayi dashi kenan danni ko
ayanzu nariga naci rayuwana l
don't need luxury cars ko gida,
gidan iyayena ya isheni rayuwa
banson nabar gidan nan naje wani
3mansion ko estate kome nasamu
nakune,
wannan takardun filaye guda biyu ne
dana saya da sunanki wanda daman
duk randa zaki aure nace zan baki,
karba" ahankali Yasmeen tasa hannu
ta karba, Baba yasa hannu yadauki
wasu manya manyan kwalaye guda
biyu yace "this are set na gold dana
sayamiki, sarka warwaro zobe da
dankunne saiti biyu keep them safe,
Yasmeen rayuwa babu wanda yasan
gobe bansan kozan rayu dake har
abada ba" hawaye ne yasauko
dagakan idanun Yasmeen, ahankali
Baba yace "sannan maza basu da
tabbas they can be wicked,
abubuwan nan danake baki anytime
needs na amfani dasu yay araising
use it to secure kanki, maybe zaki
fara business ko wani abu da mijinki
bazai iya miki ba, saiki amfani dashi
kinji kima kanki"
gyadamai kai Yasmeen tayi hawaye
na fitowa daga idanunta takasa
magana, kallonta Baba yake wlh
jiyake kaman yafasa Auren shi
bawai ya tsani mijinta bane amman
haushinshi yakeji sabida zai tafi
mishi da diya tabar gidanshi,
ahankali Baba yace "tashi kitafi
Allah yamiki albarka, Allah ya sanya
Albarka a aurenki, Allah kuma
yabaku zaman Ipy" tashi Yasmeen
tayi ahankali tajuya zata tafi
kasawa tayi dawani kalan gudu
tadawo tai kneeling takifa kanta
kan cinyan Baba tana kuka tace
"Baba dan Allah kada kabari akaini
wani waje zan cigaba da zama
agidan mu bayan anyi Auren banso
nabar gidanmu Baba wlh banso"
duk taurin zuciya irin na Baba jiyayi
hawaye ya saukomai daga idanu
dasauri ya sharesu yay murmushi
yadagota hannunshi yakai kan
fuskanta yana sharewa yace "daina
kuka duk idanunki sun kode sabida
kuka it's okay kinji"
gyadamai kai tayi ahankali Baba yace
"tashi kijeto, kaima Ammin ki
abubuwan ki taboye miki cikin
kayanki" gyadama Baba kai tayi,
Baba yasake sharemata fuska tass
tareda dagata tabar dakin.
Jama'a ance rana bata karya ko???
Yau juma'a ayau ne kuma dubbannin
jama'a suka shaida daurin aure
tsakanin MAHEER DA FATEEMA akan
sadaki dubu 200, dakuma FAISAL DA
SAADATU akan sadaki 200k, MaheerS
na sanye dawani hadaden Shadda ya
Allahu yay kyau sai best friend na
Ango Hamad shima yay kyau yay
inviting friends dinshi sai tsokanan
Maheer suke ana ango ango hakan
yasa Hamad yafita daga dandazon
yawuce wajen Farida dayagani akofar
gida dake magana dawasu baki yace
"Farida" dasauri takalleshi tace "ina
yini" murmushi yayi yace "kije ki
sanar ango zai shigo yaga
amaryanshi" wani kalan washe baki
Farida tayi tajuya da gudu tashiga
gidansu tana ihu ga Mijin Anty
Yasmeen nan zuwa wai yagaida ku
sannan yaga matarshi.
Yasmeen na zaune dakinsu baa dade
da gama mata makeup ba tasaka
wani farin gown na lace wanda
Maheer ya aiko mata dashi wlh kaga
Yasmeen zata dauka all this black
Arabs din nan ne, shigowa dakin
Ammi tayi ganin Yasmeen saida ta
daskare tsaye takalli kawayen su tace
"Yasmeen dina ne haka" dasauri
sukace itace Mama, zuwa Ammi tayi
Yasmeen na zaune dakinsu baa dade
da gama mata makeup ba tasaka
wani farin gown na lace wanda
Maheer ya aiko mata dashi wlh kaga
Yasmeen zata dauka all this black
Arabs din nan ne, shigowa dakin
Ammi tayi ganin Yasmeen saida ta
daskare tsaye takalli kawayen su tace
"Yasmeen dina ne haka" dasauri
sukace itace Mama, zuwa Ammi tayi
kawai ta rungumeta tace "you look
beautiful Yasmeen Masha Allah
nahaifi kyakkyawan yarinya wlh"
takalli kawayen nasu tace "ku kawo
Yasmeen falo na ga angon ta nan
Zuwa" fita Ammi tayi sukuma suka
shiga kara gyara Yasmeen aka
yafemata net fari aka ana kara fesa
mata turare banda uban kamshin
datake aka fito da ita kowa kallonta
yake ana ayiriri, zaunar da ita sukai
akan dogon kujeran falon daidai nan
matan dake tsakar gida sukahau ihu
"ga angon Yasmeen ayiriririi"
faduwa gaban Yasmeen yahauyi
sosai.
Ahankali Maheer ke tafiya kanshi
akasa Hamad na gaba zuwa dakin
Ammi dawasu kawayen Sa'a ke
leading nasu suna rawan kai anga
hadaddun classic guys, shiga dakin