Sashe 69
Jennifer Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
yana lik'e da ita kamar cingam su sulthana an sami abinda ake so da sun faki idonsa su tsokane ta wai mai cingam ko suce majnu nun laila su kansu iyayen sun jinjina shak'uwa da soyayyar jannat da khaleel momy har mamakin sauyawar shi take duk irin miskilancin sa lallai ta yadda mace na sauyawa mijinta rayuwa.
*Ummee Garkuwa*
[2/28, 6:44 PM] Nana Zee: ✍✍✍JENNIFER✍✍✍
105&106
*Ummee Garkuwa*
day 2 shine ched'e day wanda duk wata y'ar danginsu in ta tashi aure suna wannan al'adar ta filani ango da amarya suna shiga irin ta amaren filani haka aka yi abubuwa na al'adar filani aka sha nono aka yanka shanu masu yawan gaske suka kira masu wasannin al'adun filani akayi wasa abin gwanin ban sha'awa akayi lafiya aka gama lafi
3 shine akayi agidan sarki goggo fulani ce tace suxo nan suyi dan suma duk aka tashi bikin y'ar gidan sai sunyi wannan budirin na kamun amarya wannan ne babu angwaye ya khaleel da kyar ya bar jannat wai bai son mutane su jagwal gwala masa ajiyarsa basu dawo gida ba sai dare.
wanka sukayi suka xauna jannat tace,
"wannan day day d'infa ya isheni"
d'an k'aramin tsaki sulthana tayi
"ni kaina na gaji sosai wllh nagaji"
hindu tace,
"gobe xamu huta sai kuma jibi"
zahra da take a kwance tace,
" naji dad'in hutun nan na gobe dan ni kaina nagaji daurewa kawai nake"
rubayya ta girgixa kai,
"na jinjinawa amare haka kowacce amarya take shan wahala da hidima?"
wayar sulthana tai k'ara sai da tayi ajiyar xuciya ta duba screen d'in wayar d'an k'aramin murmushi tayi ta d'aga
"ok toh ina xuwa"
ta kashe wayan tana k'ok'arin mik'ewa jidda tace,
"oh sarkin tsokana yanxu fa kikaje kin gaji amma dake kece lailan majnun kin manta da gajiyar xaki tafi wajan ya haisam"
dariya sulthana tayi
ta nuna jannat
"kinga laila ya khaleel shine majnun ni babu ruwana kin san ya haisam in bai ganni ba baya iya munshari"
dariya sukayi rubayya tace
"wato munsharine baxai yiba ba bacci ba?"
kafin ta fita wayar jannat tayi k'ara lokaci d'aya suka kalli wayar suka kwashe da dariya sulthana tana dai dai k'ofa tace
"oyoyo ga majnun taso muje dan nasan kiranki yake na jinjinawa ranar yau jannat ta kwashe rabin yini ba tare da ya khaleel ba,
yanxu haka in kuka bibiya d'ank'aramin xaxxab'i ya kamashi na rashin ganin jannat d'insa"
girgixa kai jannat tayi ta mik'e bata tanka musu ba har tafice daga d'akin tasan halinsu sarai kan wannan lik'ewar daya khaleel yake mata suka maida ita kakarsu kullum cikin tsokana.
washegari ba ayi komai ba suna hutu amma gidan d'ank'are yake da mutane ana hidimar bikin ranar kam amare da angwaye suna cen wani b'angare na gidan suna hira cikin nishad'i prince A.k Garkuwa ne yace wai yau yinin angwaye da amare dan haka yini xasuyi suna hira cike da farin ciki amaren suke tsokanar sa su basu tab'a jin akwai yinin amarya da ango.
jidda tana gefe ranta ab'ace yanayinta sauran amaren suka kalla jannat ta kasa daurewa tace
"anty jidda menene? ki saki ranki mana"
ajiyar xuciya jiddan tayi
"jannat kalli Ibrahim"
sulthana tace "me danjuman yayi?"
d'an k'aramin tsaki taja
"kwalliyar shi xaku kalla"
ware ido sukayi suna kallonshi yasha shadda irin ta jikin angwayen yayi kyau ya murmure sbd bai son ya b'atawa jiddan sa rai ko mgn ba yayi sunyi mmkin yanda lokaci d'aya ya koma d'angayu haka da wuri.
zahra ta girgixa kai
"mungani Ibrahim ya yi kyau sosai mashaa Allah kalli yanda yake kyalli "
tsaki jiddan tayi ak'ufule tace,
"baku ga glass d'in daya saka bane? wannan uban glass kamar na kutare haba"
rubayya ta tab'e baki "ni banga aibun glass d'in sa ba kin fiya maida k'urji ciwo,
idan bkyaso kice ya cire mana"
test ta tura masa,
yana gani da sauri ya cire glass d'in yana kusa da mahboob komai nasa irin na mahboob haka sukayi hirar su cikin nishad'i da farin ciki
washegari gari akayi lunch aka kira masu kid'an kwarya aka cashe sosai gwanin ban sha'awa
ranar juma'a aka d'aura musu aure kan sadaki dubu d'ari shida shida dan dady cewa yayi sauk'ak'a sadaki shine albarkar aure ubangiji Allah ya albarkaci wannan auren
ranar aka kira matashiyar malamar nan mai fasaha da ilmin addini malama *Maryam Garkuwa*
dan taiwa amare wa'axi akan aure har da ma iyaye da y'anmata.
tafara jawabin ta cikin muryarta mai sanyi da jan hankalin mai sauraronta :
assalamu alaikum warahmatullahi wabara katuhu.
nan da nan waje yai tsit sbd muryarta ta tayi tasiri wajan kunnuwansu suka amsa tai addu'ar bud'e taro tafara jawabin ta:
"wannan wa'axi ne akan aure da kuma halin da rayuwar mu take ciki wato mu mata,
Alhmdllh shi aure sunnace ta manxon Allah annabinmu annabi muhammad sallallahu alayhi wasallam,
da yawan y'anuwana mata kuna d'aukan aure kamar yanda kuke kallo a film ko kuke karantawa a novel,
kada kubari wannan yai tasiri acikin xuciyoyinku Aure bauta ne bautar Allah subhanahu wata'ala sannan xaman lafiyan sa shine *Biyayya*
dayawanku kun san wannan kalmar ta iyaye da kakanni wato *Yi nayi* *bari na bari*
abaki kam akwai sauk'in fad'a wajan aikatata akwai aiki babba wannan kalmar kakannin mu suke amfani da ita wajan yiwa kowacce mace nasiha musammn a dai dai wannan lokacin,
shin yaya biyayya take ? ta yaya xaki xama mace mai biyayya?
hanyoyi ne da yawa ga kad'an daga ciki:
tun farko kisa ranki cewa aljannar ki kike nema xakiyi komai dan Allah sannan ki kauda kanki ki kuma maida mijinki wani babban mutum mai k'ima da daraja
awajenki
ki bashi kwarjini awajanki
kiyaye abubuwan da suka shafeshi sannan kiyaye aikata abinda baya so idan ya umarce ki da abu idan har ba sab'awa Allah bane ki gaggauta yinsa
kada kiyi tunanin ai mijinki na sonki kuma mai hkr ne xaki takashi son ranki baxai damu ba,
idan ya kyaleki kina ganin Allah xai barki?
waya fad'a miki soyayya tana d'orewa babu kyautatawa juna?
duk irin son dayake miki muddin kina masa abinda kika ga dama wllh sunanki sorry koda baya miki mgn k'imarki tana raguwa awajensa haka baki da kwarjini ko misk'ala xarratin asalima kallonki yake mara tarbiyya mara ilmi duk kuwa yawan ilimin naki ya xama abanxa tunda baxaki masa biyayya ba bakya girmamashi balle in ya hanaki ki hanu
idan kuma kina tak'ama da kyau ke kyakkyawace dan haka bari na juya shi son raina ai ko yasakeni baxan rasa mijin aure ba,
waya fad'a miki xaki cuci mijinki Allah ya barki ?
hak'k'insa ya d'inka bibiyarki kenan duk inda kikai aure baxaki tab'a jin dad'in mijin naki ba
ak'arshe ma haka xai ta axabtar dake duk da kyannaki
sbd hak'k'in waccen mijinnaki da kika axabtar wanda kika raina bakya masa biyayya na bibiyarki,
mata mu girmama aure mu girmama maxajenmu muyi musu biyayya dan shi xai kaimu ga samun rahamar ubangiji kada kiyi tunanin kin karanta novel kinga yanda mijin yake tsananin son matarsa take takashi tana wulak'anta shi amma yana bibiye da ita dan haka nima bari na gwada nawa mijin inga yana sona,
ikon Allah shin kin manta tunanin wata kika karanta ?
k'irk'irar wata ne kinsan ya tsakninta wacce ta rubuta da nata mijin ?
tayaya xaki had'a rayuwar ki da rayuwar novel? rayuwar ki daban wacce kika karanta daban kiyi k'ok'arin d'aukan abu mai kyau kibar wanda kikasan hnkl baxai d'auka ba
matsayinki na mace wacce xata xauna a k'arkashin wani ki maida kanki mai sauk'in kai mara kafiya mai jin tsoron b'acin ran mijinta
babu abin kunyar da yawuce ki maida mijinki tamkar d'anki tayaya xakiyi rayuwa ke kike juya wanda ya dace ya juyaki ? kina ganin idan kina juya mijinki rayuwa kike mai kyau? ba kya tunanin wanne irin kallo y'ay'anki xasuyi miki ? kina da abinda xaki cewa ubangjinki ? subhanallah !
idan kikayi sake kina ganin kin fi k'arfin ya juyaki xuwa xaiyi ya auro wata my b ma wacce xai auro bata kaiki ba kinfita komai kin fita wayewa kinfita iya girki kinfita iya kula da shinfid'a kin fita kyau
bai hana ta kwace miki miji sbd ta fiki biyayya ta fiki tsoron b'acin ransa tafiki sanin darajarsa tasan sama da ita yake dole ta yi masa biyayya ta kyautata masa
ke kuma kije kiyita jin kanki wata kiyi ta jan class bak'in ciki yai miki illa
sannan kuma Allah baya tare da ke tunda yace kiyi kin k'i kiyi
biyayyar miji Allah ne yace ayi yaxama dole tiles kiyi wa mijinki biyayya kin k'i yi bakya tare da Allah bakya tare da mala'ikun rahama shikenan komai xai cab'e miki kirasa gane kanki ki kuma rasa gane kan mijinki
muji tsoron Allah muyiwa maxajanmu biyayya koda shi yana cutarki ki barshi da Allah ki dage da yi muku addu'a kina mishi addu'ar Allah ya shirya miki shi,
in shaa Allah Allah na jinki yana kuma ganin duk irin xaluncin dayake miki xai kuma saka miki dan Allah baya barin hak'k'in wani akan wani idan kina son ki juya mijinki juya wa ta hankali da ilmi to kiyi masa biyayya ki kyautata mu'amalarki ki tsabtace jikinki ki gyara kanki sannan ki dogara ga Allah a kullum ki d'ink'a neman d'auki daga Allah inshaa Allah tunda kina tare da Allah shima ubangiji yana tare da ke.
sai mgn akan gyara:
*maganin ni'ima*
hmmm subhanallah ! y'ar'uwa kin san kanki kuwa ? kin san illar shan maganin mata ? kada kiyi tunanin shan maganin mata shike k'ara ni'ima bari in baku wani misali:
*Ummee Garkuwa*
[2/28, 6:44 PM] Nana Zee: ✍✍✍JENNIFER✍✍✍
105&106
*Ummee Garkuwa*
day 2 shine ched'e day wanda duk wata y'ar danginsu in ta tashi aure suna wannan al'adar ta filani ango da amarya suna shiga irin ta amaren filani haka aka yi abubuwa na al'adar filani aka sha nono aka yanka shanu masu yawan gaske suka kira masu wasannin al'adun filani akayi wasa abin gwanin ban sha'awa akayi lafiya aka gama lafi
3 shine akayi agidan sarki goggo fulani ce tace suxo nan suyi dan suma duk aka tashi bikin y'ar gidan sai sunyi wannan budirin na kamun amarya wannan ne babu angwaye ya khaleel da kyar ya bar jannat wai bai son mutane su jagwal gwala masa ajiyarsa basu dawo gida ba sai dare.
wanka sukayi suka xauna jannat tace,
"wannan day day d'infa ya isheni"
d'an k'aramin tsaki sulthana tayi
"ni kaina na gaji sosai wllh nagaji"
hindu tace,
"gobe xamu huta sai kuma jibi"
zahra da take a kwance tace,
" naji dad'in hutun nan na gobe dan ni kaina nagaji daurewa kawai nake"
rubayya ta girgixa kai,
"na jinjinawa amare haka kowacce amarya take shan wahala da hidima?"
wayar sulthana tai k'ara sai da tayi ajiyar xuciya ta duba screen d'in wayar d'an k'aramin murmushi tayi ta d'aga
"ok toh ina xuwa"
ta kashe wayan tana k'ok'arin mik'ewa jidda tace,
"oh sarkin tsokana yanxu fa kikaje kin gaji amma dake kece lailan majnun kin manta da gajiyar xaki tafi wajan ya haisam"
dariya sulthana tayi
ta nuna jannat
"kinga laila ya khaleel shine majnun ni babu ruwana kin san ya haisam in bai ganni ba baya iya munshari"
dariya sukayi rubayya tace
"wato munsharine baxai yiba ba bacci ba?"
kafin ta fita wayar jannat tayi k'ara lokaci d'aya suka kalli wayar suka kwashe da dariya sulthana tana dai dai k'ofa tace
"oyoyo ga majnun taso muje dan nasan kiranki yake na jinjinawa ranar yau jannat ta kwashe rabin yini ba tare da ya khaleel ba,
yanxu haka in kuka bibiya d'ank'aramin xaxxab'i ya kamashi na rashin ganin jannat d'insa"
girgixa kai jannat tayi ta mik'e bata tanka musu ba har tafice daga d'akin tasan halinsu sarai kan wannan lik'ewar daya khaleel yake mata suka maida ita kakarsu kullum cikin tsokana.
washegari ba ayi komai ba suna hutu amma gidan d'ank'are yake da mutane ana hidimar bikin ranar kam amare da angwaye suna cen wani b'angare na gidan suna hira cikin nishad'i prince A.k Garkuwa ne yace wai yau yinin angwaye da amare dan haka yini xasuyi suna hira cike da farin ciki amaren suke tsokanar sa su basu tab'a jin akwai yinin amarya da ango.
jidda tana gefe ranta ab'ace yanayinta sauran amaren suka kalla jannat ta kasa daurewa tace
"anty jidda menene? ki saki ranki mana"
ajiyar xuciya jiddan tayi
"jannat kalli Ibrahim"
sulthana tace "me danjuman yayi?"
d'an k'aramin tsaki taja
"kwalliyar shi xaku kalla"
ware ido sukayi suna kallonshi yasha shadda irin ta jikin angwayen yayi kyau ya murmure sbd bai son ya b'atawa jiddan sa rai ko mgn ba yayi sunyi mmkin yanda lokaci d'aya ya koma d'angayu haka da wuri.
zahra ta girgixa kai
"mungani Ibrahim ya yi kyau sosai mashaa Allah kalli yanda yake kyalli "
tsaki jiddan tayi ak'ufule tace,
"baku ga glass d'in daya saka bane? wannan uban glass kamar na kutare haba"
rubayya ta tab'e baki "ni banga aibun glass d'in sa ba kin fiya maida k'urji ciwo,
idan bkyaso kice ya cire mana"
test ta tura masa,
yana gani da sauri ya cire glass d'in yana kusa da mahboob komai nasa irin na mahboob haka sukayi hirar su cikin nishad'i da farin ciki
washegari gari akayi lunch aka kira masu kid'an kwarya aka cashe sosai gwanin ban sha'awa
ranar juma'a aka d'aura musu aure kan sadaki dubu d'ari shida shida dan dady cewa yayi sauk'ak'a sadaki shine albarkar aure ubangiji Allah ya albarkaci wannan auren
ranar aka kira matashiyar malamar nan mai fasaha da ilmin addini malama *Maryam Garkuwa*
dan taiwa amare wa'axi akan aure har da ma iyaye da y'anmata.
tafara jawabin ta cikin muryarta mai sanyi da jan hankalin mai sauraronta :
assalamu alaikum warahmatullahi wabara katuhu.
nan da nan waje yai tsit sbd muryarta ta tayi tasiri wajan kunnuwansu suka amsa tai addu'ar bud'e taro tafara jawabin ta:
"wannan wa'axi ne akan aure da kuma halin da rayuwar mu take ciki wato mu mata,
Alhmdllh shi aure sunnace ta manxon Allah annabinmu annabi muhammad sallallahu alayhi wasallam,
da yawan y'anuwana mata kuna d'aukan aure kamar yanda kuke kallo a film ko kuke karantawa a novel,
kada kubari wannan yai tasiri acikin xuciyoyinku Aure bauta ne bautar Allah subhanahu wata'ala sannan xaman lafiyan sa shine *Biyayya*
dayawanku kun san wannan kalmar ta iyaye da kakanni wato *Yi nayi* *bari na bari*
abaki kam akwai sauk'in fad'a wajan aikatata akwai aiki babba wannan kalmar kakannin mu suke amfani da ita wajan yiwa kowacce mace nasiha musammn a dai dai wannan lokacin,
shin yaya biyayya take ? ta yaya xaki xama mace mai biyayya?
hanyoyi ne da yawa ga kad'an daga ciki:
tun farko kisa ranki cewa aljannar ki kike nema xakiyi komai dan Allah sannan ki kauda kanki ki kuma maida mijinki wani babban mutum mai k'ima da daraja
awajenki
ki bashi kwarjini awajanki
kiyaye abubuwan da suka shafeshi sannan kiyaye aikata abinda baya so idan ya umarce ki da abu idan har ba sab'awa Allah bane ki gaggauta yinsa
kada kiyi tunanin ai mijinki na sonki kuma mai hkr ne xaki takashi son ranki baxai damu ba,
idan ya kyaleki kina ganin Allah xai barki?
waya fad'a miki soyayya tana d'orewa babu kyautatawa juna?
duk irin son dayake miki muddin kina masa abinda kika ga dama wllh sunanki sorry koda baya miki mgn k'imarki tana raguwa awajensa haka baki da kwarjini ko misk'ala xarratin asalima kallonki yake mara tarbiyya mara ilmi duk kuwa yawan ilimin naki ya xama abanxa tunda baxaki masa biyayya ba bakya girmamashi balle in ya hanaki ki hanu
idan kuma kina tak'ama da kyau ke kyakkyawace dan haka bari na juya shi son raina ai ko yasakeni baxan rasa mijin aure ba,
waya fad'a miki xaki cuci mijinki Allah ya barki ?
hak'k'insa ya d'inka bibiyarki kenan duk inda kikai aure baxaki tab'a jin dad'in mijin naki ba
ak'arshe ma haka xai ta axabtar dake duk da kyannaki
sbd hak'k'in waccen mijinnaki da kika axabtar wanda kika raina bakya masa biyayya na bibiyarki,
mata mu girmama aure mu girmama maxajenmu muyi musu biyayya dan shi xai kaimu ga samun rahamar ubangiji kada kiyi tunanin kin karanta novel kinga yanda mijin yake tsananin son matarsa take takashi tana wulak'anta shi amma yana bibiye da ita dan haka nima bari na gwada nawa mijin inga yana sona,
ikon Allah shin kin manta tunanin wata kika karanta ?
k'irk'irar wata ne kinsan ya tsakninta wacce ta rubuta da nata mijin ?
tayaya xaki had'a rayuwar ki da rayuwar novel? rayuwar ki daban wacce kika karanta daban kiyi k'ok'arin d'aukan abu mai kyau kibar wanda kikasan hnkl baxai d'auka ba
matsayinki na mace wacce xata xauna a k'arkashin wani ki maida kanki mai sauk'in kai mara kafiya mai jin tsoron b'acin ran mijinta
babu abin kunyar da yawuce ki maida mijinki tamkar d'anki tayaya xakiyi rayuwa ke kike juya wanda ya dace ya juyaki ? kina ganin idan kina juya mijinki rayuwa kike mai kyau? ba kya tunanin wanne irin kallo y'ay'anki xasuyi miki ? kina da abinda xaki cewa ubangjinki ? subhanallah !
idan kikayi sake kina ganin kin fi k'arfin ya juyaki xuwa xaiyi ya auro wata my b ma wacce xai auro bata kaiki ba kinfita komai kin fita wayewa kinfita iya girki kinfita iya kula da shinfid'a kin fita kyau
bai hana ta kwace miki miji sbd ta fiki biyayya ta fiki tsoron b'acin ransa tafiki sanin darajarsa tasan sama da ita yake dole ta yi masa biyayya ta kyautata masa
ke kuma kije kiyita jin kanki wata kiyi ta jan class bak'in ciki yai miki illa
sannan kuma Allah baya tare da ke tunda yace kiyi kin k'i kiyi
biyayyar miji Allah ne yace ayi yaxama dole tiles kiyi wa mijinki biyayya kin k'i yi bakya tare da Allah bakya tare da mala'ikun rahama shikenan komai xai cab'e miki kirasa gane kanki ki kuma rasa gane kan mijinki
muji tsoron Allah muyiwa maxajanmu biyayya koda shi yana cutarki ki barshi da Allah ki dage da yi muku addu'a kina mishi addu'ar Allah ya shirya miki shi,
in shaa Allah Allah na jinki yana kuma ganin duk irin xaluncin dayake miki xai kuma saka miki dan Allah baya barin hak'k'in wani akan wani idan kina son ki juya mijinki juya wa ta hankali da ilmi to kiyi masa biyayya ki kyautata mu'amalarki ki tsabtace jikinki ki gyara kanki sannan ki dogara ga Allah a kullum ki d'ink'a neman d'auki daga Allah inshaa Allah tunda kina tare da Allah shima ubangiji yana tare da ke.
sai mgn akan gyara:
*maganin ni'ima*
hmmm subhanallah ! y'ar'uwa kin san kanki kuwa ? kin san illar shan maganin mata ? kada kiyi tunanin shan maganin mata shike k'ara ni'ima bari in baku wani misali: