Sashe 55
Jennifer Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
bayan kwana biyar
ammin sulthana taxo ita da y'ay'anta maxa biyu da mahaifinsu cikin farin cikin sulthana ta fad'a jikinsu tana kuka ita kanta ammin kuka takeyi ita da y'ay'anta dan bak'aramin rashinta sukayi ba suna matuk'ar k'aunarta a babban falo suka xauna Abba ya gabatar musu da kansa da kuma iyalinsa sannan yai musu gdy sosai itama ammy ta gabatar da kanta
"sunana hajiya mariya mahaifiya ta y'ar nan dawakin tofa ce dan mahaifina shine hakimin dawakin tofa,
da sauri hjy nabila ta kalleta tana mmk cikin murna tace
"idan kuwa hakane ke yar'uwata ce dan kakan hakimin dawakin tofa ai d'an gidan sarkine kin ga kuwa duk kakan ninmu d'aya cike da murna ammy tace "tabbas hakane ashe sulthana a hannun uwa ta tashi ba banxa ba tun dana kalleta ranar da na tsinceta naji ina sonta sosai ikon Allah jininka jininka ne wannan shine mijina Abdul jabbar ibn yassar shima balarabe ne amma mahaifiyar shi hausa fulani ce dan y'ar nan 9ja ce adamawa state ga y'ay'ana nan babban shine mukarram k'aramin kuma yusuf suka d'ai Allah ya bani sai kuma macen su uwata takaina sulthana, dariya sukayi hajiya nabila tace " ngd sosai ammy kinyi k'ok'ari kin jure duk wata fitina ta sulthana,
murmushi kawai tayi had'e da girgixa kai
mukarram ne yace,
" ukhty kika tafi kika barni narasa abokin fad'a gsky ukhty nayi missing dinki
dariya babansu yayi
"af dama na fad'a maka duk randa sulthana tayi aure kai ka d'ai xaka ci kanka gashi ma batayi auren ba kullum sai ka mana mitar aje a dawo da ita
yusuf yakatse babansu
"abu nifa na kwana biyu banga fad'ansu ba kace suyi in sha kallo dan in ina kallon fad'an anty sulthana da yaya mukarram ba ruwana da kallon tom and jerry,
dariya sukayi
sulthana ta harari yusuf
"mune ma tom and jerry ko ?
hindu ce tace
"oh sulthana yanxu da wancen yayan naki babba kike fad'a?
kwafa mukarram yayi
" hmm ai ammy ce ta fad'a mata wai ita take bina sakuwa tace shiyasa ta rainani,
yusuf ne ya kuma mgn
"nifa gsky ya mukarram kuyi fad'a da anty sulthana nayi missing kallon fad'an ku,
dariya abbu yayi
"sulthana yanxu ta daina yiwa yayanta fad'a ko sarauniyar ammy ?
gyada kai tayi tana dariya hawaye ya sauko mata ta k'ara shiga jikin ammy tana kuka tace,
"ammy duk wannan gatan da soyayyar da kukai min ace ba ku kuka haifeni ba ?
idan na tuno da hakan ina jinjina abun araina,
share mata hawaye ammy tayi,
"meyasa xakice ba ni na haifeki ba ? kina ji fa yanxu agabanki kakannin mu d'aya da mahaifiyar ki kinga kuwa ke y'ata ce ta cikina dad'i sosai ya kama sulthana tana dariya tace "hakane ammyna
haka sukai ta hira cikin farin ciki da murna
washegari suna falo kamar ko yaushe dangin ched'e suka xo dan su sanarwa da dady gobene gagarumar walimar da suka shirya na jin dad'in dawowar y'ay'ansa gida yak'e kawai yayi yace Allah ya kaimu
Alhaji adam yana xaune a d'akinsa yana duba wasu takaddu na wasu kamfani daya manta dashi wayarsa tayi k'ara bai tsaya duba number ba yad'aga sbd hnklinsa nakan takaddun sallama yayi wata murya mara kan gado yaji ta shek'e da dariya
"waalaikumus salam gawa
gaban Abba ya fad'i
yace "me ?
aka maimaita da
"gawa matacce kana murna y'ay'anka sun dawo ko ? toh mutuwar ku ce ta xo gaba d'ayan ku sai mun tura ku barxahu wannan shine hukuncin dana yanke akan b'atamin aiki da kukayi.
kafin yayi mgn an kashe wayar a tsorace ya mik'e da sauri ya fito harabar gidan ya hango khaleel yana waya da sauri ya k'arasa wajansa abinda yaji yana fad'ane yasa shi k'ara tsorata
"ban gane gawa ba ??
bai ji me suka fad'a masa ba ganin abba yasa ya kashe wayan jikinsa asanyaye,
cikin tashin hnkl Abba yace
" me suka ce maka ?
shiru khaleel yayi
" fad'amin mana khaleel
jikinsa asanyaye yace
" sunce min matacce me yasa na auri jannat dan haka sunana gawa dani da ita da kuma dukanmu
" wani bak'in ciki mai had'e da tsoro ya kama Abba,
da sauri ya kira wayan dady kafin dady yayi mgn yace masa
" dr bashir plx kaxo dukanku kaida iyali akwai maganar da xamu tattauna ya kashe wayan hango jannat sukayi ta durk'ushe tana kuka hannunta rik'e da waya ta ajjiye flask a k'asa da sauri suka k'arasa kanta cikin kid'ima Abba yace "lafiya jannat ?
shiru tayi tana kukan
"lafiya nace kin d'aga mana hnkl
rushewa tayi da kuka cikin kukan tace
"wasu ne suka kirani suka cemin matacciya wai xasu kashemu duka tunda muka b'ata musu aiki muka dawo gida
cikin takaici Abba ya yarfe hannu khaleel ma runtse ido yayi hajiya nabila ce tak'ara so wajansu da gudu gudu hannunta rik'e da waya cikin tashin hnkl take mgn
" meya same ku ? kuna lfy dai ko jannat ce ta rik'e ta lafiya ummee ?
kuka tasa ka
"bana so na rasa ku bana so Abba yace menene ?
"wasu ne suka kirani awaya kafin tak'arasa Abba yace " duk sun kiramu,
ki kwantar da hnklinki nasan ba ke kad'ai bace akwai saura duk xasu kira kowa ina son muhad'u waje d'aya mu tattauna
*dan Allah kuyi hkr readers kwanaki biyar xuwa shida nayi deleting whatsap din duk wacce taimin mgn baxan gani ba tunda na goge kuyi hkr idan kuka ga ban amsa ba kusake yimin mgn sannan dan Allah ina cigiyar bilkisu wacce take posting din Jennifer a fcbk plx kiyi min mgn narasa contacts dina sbd delete din danayi dan Allah kuyi hkr na yau xaku ganshi kadan wllh da kyar ma na[truncated by WhatsApp]
[2/28, 6:43 PM] Nana Zee: ✍✍✍JENNIFER✍✍✍
89&90
duk abubuwan dasu ka faru xuciyar shi na cike da xargin y'an'uwansa dan tun farkon aurenshi da mahaifiyar su basa so hakama lokacin da Allah bai basu haihuwa ba suka dameshi da sai ya k'ara aure ya auri danginsu,
kallonsu kawai yakeyi dan aransa yanda yakeji da ana sauya dangi da ya sauya uwa uba rigimarsu suna damunshi,
su kam farin ciki suke tayi sun had'a k'aramar waleema anan suke fad'awa Alhaji Adam din cewa wannan kwarya kwaryar liyafa ce suna nan suna shirin hada babba dan sununa farin cikinsu da jin dad'insu na dawowar y'ay'ansu gida shikam yak'e kawai yake musu ya kuma bisu da toh ba yadda ya iya,
yasan bai isa yace ah ah ba yanxu yanxun nan su tada fitina da tashin hnkl haka akayi ta lafiya aka gama
kaf dangin ched'e sunyi wa dady da iyalansa kyakkyawar addu'a,
basu koma gida ba sai wajan 5:00 na yamma agajiye suka koma gida sbd gajiya jidda kam jikinta a sanyaye yake ga azababbiyar kunyarsu datake ji ganin yanda take d'ari d'ari dasu yasa suka d'inka janta jikinsu bayan sunyi wanka suna xaune a d'aki dukansu suna hira hjy murja ta kira su falonta wasu manya manyan akwatuna ne masu shegen kyau ko wanne dank'are da kaya acikinsa tace kowacce ta d'auka anjima xa'a k'aro wasu sulthana tace
"toh kafin mu k'anana mu xab'a sai manya sun fara anty jidda itace babba ki fara,
turus tayi a kunyace tarasa yaxatayi hjy murja dake bata san komai ba da murna tace " plx anty ki dauka mana idan kuma duka kikeso to ba matsala anjima suma aka wo musu,
xaro ido tayi jiddan da sauri ta girgixa kai ta d'auki biyu,
hjy murja ta mik'e tana mgn
" sai nayi da gaske dan naga alamar kunk'i sakin jiki dani nifa mahaifiyarku ce bari ni na xab'a muku tunda kunki xab'a ta janyo akwatunan ta rarraba musu tace,
"anjima xa a kawo sauran tace su koma d'aki baxa su iya d'auka ba xata sa ma'aikata suka wo musu
ammin sulthana taxo ita da y'ay'anta maxa biyu da mahaifinsu cikin farin cikin sulthana ta fad'a jikinsu tana kuka ita kanta ammin kuka takeyi ita da y'ay'anta dan bak'aramin rashinta sukayi ba suna matuk'ar k'aunarta a babban falo suka xauna Abba ya gabatar musu da kansa da kuma iyalinsa sannan yai musu gdy sosai itama ammy ta gabatar da kanta
"sunana hajiya mariya mahaifiya ta y'ar nan dawakin tofa ce dan mahaifina shine hakimin dawakin tofa,
da sauri hjy nabila ta kalleta tana mmk cikin murna tace
"idan kuwa hakane ke yar'uwata ce dan kakan hakimin dawakin tofa ai d'an gidan sarkine kin ga kuwa duk kakan ninmu d'aya cike da murna ammy tace "tabbas hakane ashe sulthana a hannun uwa ta tashi ba banxa ba tun dana kalleta ranar da na tsinceta naji ina sonta sosai ikon Allah jininka jininka ne wannan shine mijina Abdul jabbar ibn yassar shima balarabe ne amma mahaifiyar shi hausa fulani ce dan y'ar nan 9ja ce adamawa state ga y'ay'ana nan babban shine mukarram k'aramin kuma yusuf suka d'ai Allah ya bani sai kuma macen su uwata takaina sulthana, dariya sukayi hajiya nabila tace " ngd sosai ammy kinyi k'ok'ari kin jure duk wata fitina ta sulthana,
murmushi kawai tayi had'e da girgixa kai
mukarram ne yace,
" ukhty kika tafi kika barni narasa abokin fad'a gsky ukhty nayi missing dinki
dariya babansu yayi
"af dama na fad'a maka duk randa sulthana tayi aure kai ka d'ai xaka ci kanka gashi ma batayi auren ba kullum sai ka mana mitar aje a dawo da ita
yusuf yakatse babansu
"abu nifa na kwana biyu banga fad'ansu ba kace suyi in sha kallo dan in ina kallon fad'an anty sulthana da yaya mukarram ba ruwana da kallon tom and jerry,
dariya sukayi
sulthana ta harari yusuf
"mune ma tom and jerry ko ?
hindu ce tace
"oh sulthana yanxu da wancen yayan naki babba kike fad'a?
kwafa mukarram yayi
" hmm ai ammy ce ta fad'a mata wai ita take bina sakuwa tace shiyasa ta rainani,
yusuf ne ya kuma mgn
"nifa gsky ya mukarram kuyi fad'a da anty sulthana nayi missing kallon fad'an ku,
dariya abbu yayi
"sulthana yanxu ta daina yiwa yayanta fad'a ko sarauniyar ammy ?
gyada kai tayi tana dariya hawaye ya sauko mata ta k'ara shiga jikin ammy tana kuka tace,
"ammy duk wannan gatan da soyayyar da kukai min ace ba ku kuka haifeni ba ?
idan na tuno da hakan ina jinjina abun araina,
share mata hawaye ammy tayi,
"meyasa xakice ba ni na haifeki ba ? kina ji fa yanxu agabanki kakannin mu d'aya da mahaifiyar ki kinga kuwa ke y'ata ce ta cikina dad'i sosai ya kama sulthana tana dariya tace "hakane ammyna
haka sukai ta hira cikin farin ciki da murna
washegari suna falo kamar ko yaushe dangin ched'e suka xo dan su sanarwa da dady gobene gagarumar walimar da suka shirya na jin dad'in dawowar y'ay'ansa gida yak'e kawai yayi yace Allah ya kaimu
Alhaji adam yana xaune a d'akinsa yana duba wasu takaddu na wasu kamfani daya manta dashi wayarsa tayi k'ara bai tsaya duba number ba yad'aga sbd hnklinsa nakan takaddun sallama yayi wata murya mara kan gado yaji ta shek'e da dariya
"waalaikumus salam gawa
gaban Abba ya fad'i
yace "me ?
aka maimaita da
"gawa matacce kana murna y'ay'anka sun dawo ko ? toh mutuwar ku ce ta xo gaba d'ayan ku sai mun tura ku barxahu wannan shine hukuncin dana yanke akan b'atamin aiki da kukayi.
kafin yayi mgn an kashe wayar a tsorace ya mik'e da sauri ya fito harabar gidan ya hango khaleel yana waya da sauri ya k'arasa wajansa abinda yaji yana fad'ane yasa shi k'ara tsorata
"ban gane gawa ba ??
bai ji me suka fad'a masa ba ganin abba yasa ya kashe wayan jikinsa asanyaye,
cikin tashin hnkl Abba yace
" me suka ce maka ?
shiru khaleel yayi
" fad'amin mana khaleel
jikinsa asanyaye yace
" sunce min matacce me yasa na auri jannat dan haka sunana gawa dani da ita da kuma dukanmu
" wani bak'in ciki mai had'e da tsoro ya kama Abba,
da sauri ya kira wayan dady kafin dady yayi mgn yace masa
" dr bashir plx kaxo dukanku kaida iyali akwai maganar da xamu tattauna ya kashe wayan hango jannat sukayi ta durk'ushe tana kuka hannunta rik'e da waya ta ajjiye flask a k'asa da sauri suka k'arasa kanta cikin kid'ima Abba yace "lafiya jannat ?
shiru tayi tana kukan
"lafiya nace kin d'aga mana hnkl
rushewa tayi da kuka cikin kukan tace
"wasu ne suka kirani suka cemin matacciya wai xasu kashemu duka tunda muka b'ata musu aiki muka dawo gida
cikin takaici Abba ya yarfe hannu khaleel ma runtse ido yayi hajiya nabila ce tak'ara so wajansu da gudu gudu hannunta rik'e da waya cikin tashin hnkl take mgn
" meya same ku ? kuna lfy dai ko jannat ce ta rik'e ta lafiya ummee ?
kuka tasa ka
"bana so na rasa ku bana so Abba yace menene ?
"wasu ne suka kirani awaya kafin tak'arasa Abba yace " duk sun kiramu,
ki kwantar da hnklinki nasan ba ke kad'ai bace akwai saura duk xasu kira kowa ina son muhad'u waje d'aya mu tattauna
*dan Allah kuyi hkr readers kwanaki biyar xuwa shida nayi deleting whatsap din duk wacce taimin mgn baxan gani ba tunda na goge kuyi hkr idan kuka ga ban amsa ba kusake yimin mgn sannan dan Allah ina cigiyar bilkisu wacce take posting din Jennifer a fcbk plx kiyi min mgn narasa contacts dina sbd delete din danayi dan Allah kuyi hkr na yau xaku ganshi kadan wllh da kyar ma na[truncated by WhatsApp]
[2/28, 6:43 PM] Nana Zee: ✍✍✍JENNIFER✍✍✍
89&90
duk abubuwan dasu ka faru xuciyar shi na cike da xargin y'an'uwansa dan tun farkon aurenshi da mahaifiyar su basa so hakama lokacin da Allah bai basu haihuwa ba suka dameshi da sai ya k'ara aure ya auri danginsu,
kallonsu kawai yakeyi dan aransa yanda yakeji da ana sauya dangi da ya sauya uwa uba rigimarsu suna damunshi,
su kam farin ciki suke tayi sun had'a k'aramar waleema anan suke fad'awa Alhaji Adam din cewa wannan kwarya kwaryar liyafa ce suna nan suna shirin hada babba dan sununa farin cikinsu da jin dad'insu na dawowar y'ay'ansu gida shikam yak'e kawai yake musu ya kuma bisu da toh ba yadda ya iya,
yasan bai isa yace ah ah ba yanxu yanxun nan su tada fitina da tashin hnkl haka akayi ta lafiya aka gama
kaf dangin ched'e sunyi wa dady da iyalansa kyakkyawar addu'a,
basu koma gida ba sai wajan 5:00 na yamma agajiye suka koma gida sbd gajiya jidda kam jikinta a sanyaye yake ga azababbiyar kunyarsu datake ji ganin yanda take d'ari d'ari dasu yasa suka d'inka janta jikinsu bayan sunyi wanka suna xaune a d'aki dukansu suna hira hjy murja ta kira su falonta wasu manya manyan akwatuna ne masu shegen kyau ko wanne dank'are da kaya acikinsa tace kowacce ta d'auka anjima xa'a k'aro wasu sulthana tace
"toh kafin mu k'anana mu xab'a sai manya sun fara anty jidda itace babba ki fara,
turus tayi a kunyace tarasa yaxatayi hjy murja dake bata san komai ba da murna tace " plx anty ki dauka mana idan kuma duka kikeso to ba matsala anjima suma aka wo musu,
xaro ido tayi jiddan da sauri ta girgixa kai ta d'auki biyu,
hjy murja ta mik'e tana mgn
" sai nayi da gaske dan naga alamar kunk'i sakin jiki dani nifa mahaifiyarku ce bari ni na xab'a muku tunda kunki xab'a ta janyo akwatunan ta rarraba musu tace,
"anjima xa a kawo sauran tace su koma d'aki baxa su iya d'auka ba xata sa ma'aikata suka wo musu