Sashe 48
Jennifer Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Tana idar da sallah ta jingina jikin gadonta lumshe ido tayi fuskarta d'auke da murmushi turo k'ofar d'akin yayi,
Ta bud'e ido ta kalleshi da sauri ta mik'e ta k'arasa kusa dashi had'e da fad'awa jikinsa,
K'ankameta yayi yana jin sautin fitar dariyar ta wani farin ciki Na musamman ya xiyarce shi haka yakeson ganin jannat d'inshi cikin walwala da annushuwa, ta dad'e ajikinshi yana shafa bayanta sannan ta xamo suka kurawa junansu ido hancinta yaja,
Beautyna yau rana ce ta musamman,
Far tayi da ido
" hakane ya khaleel
Hannunshi taja ta xaunar da shi gefen gadon ta ta xauna kusa dashi tana kallonsa,
"Ina jina kamar sabuwa nagode wa Allah ta kalleshi kamar xatayi kuka tasa hannunta a kirjinsa ngd mk ya khaleel kai Na musamman ne arayuwata, hawaye ya sauko mata sbd kai ne ummul aba isin canxamin rayuwa daga duhu xuwa haske ngd maka ya khaleel kuka ya kufce mata ka so ni lokacin daya kamata a k'ini ka taimaka min lokacin dana ke neman taimako,
Rungomata jikinshi
Muryarshi asanya ye yace jannah ! Meyasa kikeson b'ata farin cikinki ?
Yau rana ce ta musamman awajan mu, kada ki b'ata farin cikin ki da wannan tunanin babu gdy a tsakaninmu kada ki kuma godemin Allah shine abin gdy, k'ara kankameshi tayi,
" tayaya xuciyata xata rayu batare da taka ba ?
Da sauri ya xamota daga jikinshi
Wow ! Beautyna maimaita abinda kikace ? Kunyace ta kamata ta b'oye fuskarta a kirjinshi,
Yasa hannu yana shafar gadon bayanta,
sulthana ta bud'e k'ofa ta shigo da sauri jannat tai k'ok'arin janye jikinta k'am taji ya rik'eta,
Xaro ido sulthana tayi tana in ina tace,
" ah ah yi hkr ta juya da sauri ta fice,
Dago kai jannat tayi had'e da turo baki,
" kaga fa sulthana ta gammu,
Tab'e baki yayi to menene ?
Kefa matata ce,
K'ara turo baki tayi
Hancinta yaja "gyara bakin kona gyara shi yanxun nan ,
Da sauri ta saki fuska suka kalli juna sukayi dariya ta kaiwa kafad'arshi duka kad'an
Accchh ! Ya fada had'e da dafe wajan da ta kaiwa duka "Sai Na rama
Matsawa tayi had'e da xaro ido,
Ya dawo da ita jikinshi,
Suka d'ai suka San yadda sukeji a xukatansu
Ranar alhamis tunda sassafe suke xaman jiran kiran sarki dukkan su suna had'e waje daya, kowa ka kalla cike yake da annuri, shiru shiru sarki bai kiraba har akayi sallar la'asar gaba d'ayansu jikinsu yai sanyi jannat da sauran y'an'uwanta kamar su fashe da kuka shi kanshi dady jikinshi yayi sanyi ya fara jin ba dad'i yana feeling din wasu abubuwa da shi kad'ai yasansu, sunyi jigun a falo wayar dady tai k'ara gaba d'ayansu suka kalleshi,
Sbd gaggawa ko duba number baiyi ba,
Muryar abban A.K Garkuwa yaji
Dr gamu nan muna jiranka kaxo kaida y'ay'anka,
Kashe wayar dady yayi yana kallonsu Ku tashi mutafi,
Da murna suka mik'e suna Allah Allah suga fuskokin iyayensu mota suka shiga suka d'au hanyar gidan sarki
Basu b'ata lokaci ba suka isa jannat da sulthana da Hindu tuni jikinsu ya hau rawa sunajin wani yanayi Na musamman falon ganawa da manyan bak'i suka shiga sarki suka gani da Abban A.K Garkuwa da shi kanshi Prince A.k,
Cikin biyayya suka gaishe da sarki da murna had'e da walwala sarki ya amsa ya kalli prince " jeka kira min su gaba d'ayansu,
Cikin gaggwa ya mik'e ya fice daga falon
Rawar da jikinsu jannat yakeyi ya k'aru suka k'urawa k'ofar falon ido suna kallon isuwar iyayensu,
Bai jima ba ya dawo tare da mutane su hud'u mata uku manyan mata d'ayar turata ake a keken guragu me shegen kyau kamar Na xinare sai Adam ched'en shine farkon shigowa, lokaci d'aya jannat ta mik'e tsaye tana kallonshi kamarsu daya karaf suka had'a ido jikinshi yai masa wani mugun shock, da sauri ya shigo sulthana da Hindu ma mik'ewa sukayi bai kula dasu ba sbd suna cen gefe jannat ce take xaune facing din kofa,
Cikin matukar raxana Adamu ched'e ya nuna jannat da hannu idonshi yayi jaa
" wannan jini nace jikina ya bani tsokata ce,
Dai dai lokacin da sauran matan suka k'araso suma idonsu kan jannat ya sauka wacce take tura tsohuwar a kid'ime ta k'araso da gudu tana kuka, wannan y'atace ta rungomata jikinta had'e da tsurawa fuskarta ido araxane cikin masifaffan kuka tace AFRAH ! wannan afrah tace
By
*Ummee Garkuwa*
[2/28, 6:43 PM] Nana Zee: ✍✍✍JENNIFER✍✍✍
81&82
Ta bud'e ido ta kalleshi da sauri ta mik'e ta k'arasa kusa dashi had'e da fad'awa jikinsa,
K'ankameta yayi yana jin sautin fitar dariyar ta wani farin ciki Na musamman ya xiyarce shi haka yakeson ganin jannat d'inshi cikin walwala da annushuwa, ta dad'e ajikinshi yana shafa bayanta sannan ta xamo suka kurawa junansu ido hancinta yaja,
Beautyna yau rana ce ta musamman,
Far tayi da ido
" hakane ya khaleel
Hannunshi taja ta xaunar da shi gefen gadon ta ta xauna kusa dashi tana kallonsa,
"Ina jina kamar sabuwa nagode wa Allah ta kalleshi kamar xatayi kuka tasa hannunta a kirjinsa ngd mk ya khaleel kai Na musamman ne arayuwata, hawaye ya sauko mata sbd kai ne ummul aba isin canxamin rayuwa daga duhu xuwa haske ngd maka ya khaleel kuka ya kufce mata ka so ni lokacin daya kamata a k'ini ka taimaka min lokacin dana ke neman taimako,
Rungomata jikinshi
Muryarshi asanya ye yace jannah ! Meyasa kikeson b'ata farin cikinki ?
Yau rana ce ta musamman awajan mu, kada ki b'ata farin cikin ki da wannan tunanin babu gdy a tsakaninmu kada ki kuma godemin Allah shine abin gdy, k'ara kankameshi tayi,
" tayaya xuciyata xata rayu batare da taka ba ?
Da sauri ya xamota daga jikinshi
Wow ! Beautyna maimaita abinda kikace ? Kunyace ta kamata ta b'oye fuskarta a kirjinshi,
Yasa hannu yana shafar gadon bayanta,
sulthana ta bud'e k'ofa ta shigo da sauri jannat tai k'ok'arin janye jikinta k'am taji ya rik'eta,
Xaro ido sulthana tayi tana in ina tace,
" ah ah yi hkr ta juya da sauri ta fice,
Dago kai jannat tayi had'e da turo baki,
" kaga fa sulthana ta gammu,
Tab'e baki yayi to menene ?
Kefa matata ce,
K'ara turo baki tayi
Hancinta yaja "gyara bakin kona gyara shi yanxun nan ,
Da sauri ta saki fuska suka kalli juna sukayi dariya ta kaiwa kafad'arshi duka kad'an
Accchh ! Ya fada had'e da dafe wajan da ta kaiwa duka "Sai Na rama
Matsawa tayi had'e da xaro ido,
Ya dawo da ita jikinshi,
Suka d'ai suka San yadda sukeji a xukatansu
Ranar alhamis tunda sassafe suke xaman jiran kiran sarki dukkan su suna had'e waje daya, kowa ka kalla cike yake da annuri, shiru shiru sarki bai kiraba har akayi sallar la'asar gaba d'ayansu jikinsu yai sanyi jannat da sauran y'an'uwanta kamar su fashe da kuka shi kanshi dady jikinshi yayi sanyi ya fara jin ba dad'i yana feeling din wasu abubuwa da shi kad'ai yasansu, sunyi jigun a falo wayar dady tai k'ara gaba d'ayansu suka kalleshi,
Sbd gaggawa ko duba number baiyi ba,
Muryar abban A.K Garkuwa yaji
Dr gamu nan muna jiranka kaxo kaida y'ay'anka,
Kashe wayar dady yayi yana kallonsu Ku tashi mutafi,
Da murna suka mik'e suna Allah Allah suga fuskokin iyayensu mota suka shiga suka d'au hanyar gidan sarki
Basu b'ata lokaci ba suka isa jannat da sulthana da Hindu tuni jikinsu ya hau rawa sunajin wani yanayi Na musamman falon ganawa da manyan bak'i suka shiga sarki suka gani da Abban A.K Garkuwa da shi kanshi Prince A.k,
Cikin biyayya suka gaishe da sarki da murna had'e da walwala sarki ya amsa ya kalli prince " jeka kira min su gaba d'ayansu,
Cikin gaggwa ya mik'e ya fice daga falon
Rawar da jikinsu jannat yakeyi ya k'aru suka k'urawa k'ofar falon ido suna kallon isuwar iyayensu,
Bai jima ba ya dawo tare da mutane su hud'u mata uku manyan mata d'ayar turata ake a keken guragu me shegen kyau kamar Na xinare sai Adam ched'en shine farkon shigowa, lokaci d'aya jannat ta mik'e tsaye tana kallonshi kamarsu daya karaf suka had'a ido jikinshi yai masa wani mugun shock, da sauri ya shigo sulthana da Hindu ma mik'ewa sukayi bai kula dasu ba sbd suna cen gefe jannat ce take xaune facing din kofa,
Cikin matukar raxana Adamu ched'e ya nuna jannat da hannu idonshi yayi jaa
" wannan jini nace jikina ya bani tsokata ce,
Dai dai lokacin da sauran matan suka k'araso suma idonsu kan jannat ya sauka wacce take tura tsohuwar a kid'ime ta k'araso da gudu tana kuka, wannan y'atace ta rungomata jikinta had'e da tsurawa fuskarta ido araxane cikin masifaffan kuka tace AFRAH ! wannan afrah tace
By
*Ummee Garkuwa*
[2/28, 6:43 PM] Nana Zee: ✍✍✍JENNIFER✍✍✍
81&82