Sashe 49
Jennifer Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
a kid'ime take sbd rikicewar da tayi,daya matar itama da sauri ta k'araso kusa da jannat cikin wani masifaffen yanayi ta rungumota jikinta had'e da fashewa da kuka mai tsuma rai, Adamu ched'e kasa mgn yayi wani farin ciki ya keji wanda bai tab'a jinshi ciki ba, tsohuwar matar da take xaune kan keken guragu,tana wani irin kuka ta mik'e a duk'e tana taka k'afar da kyar ta k'araso kusa da jannat tana surutu mai cike da ban tausayi,
"ashe kafin na mutu Allah xai nuna min jiko kina ashe ina da rabo ?ashe bak'in cikina ya guje daga yau ? wannan ranar taxama ranar cikar farin cikina innalillahi wa inna ilaihi raji'un, la ilaha illallah, subhanallah Allah shine abin gdy, tana fad'a tana wani irin kuka mai had'e da gunji,
hawayen kafi ciwon xuciya ciwo adamu ched'e yayi hawayen ido daya tal,duka wajan xuba musu ido sukayi,
da sauri ya kalli sauran mutanen cikin falon har idonshi ya kai kan su sulthana da hindu da suke ta uban gunjin kuka, a kid'ime ya xaro ido cikin wani mugun chock da ta ujjibi da sauri ya k'arasa kusa dasu yana kallon su cike da mmk, araxane yace "Aysha fateema ?had'esu yayi ajikinsa yana salati da k'arfi yana hamdala,
"Alhamdulillahi bini'imatihi ta tummusalihun, Allah ngd maka, narasa y'ay'a lokaci d'aya kabani har guda biyu, sannan karaba ni dasu ba tare da sun mutu ba ka kara bani kuma still kara bani da ita batare da ta mutu ba, yanxu kuma ka dawo min dasu lokacin da banyi tsammani ba ka axurtani da baiwar ka Allah kaine abin gdy Alhamdulillah,yana surutun ne sam bai san me yake fad'a ba sbd kid'ima da firgici na ban mmk, da rarrafe d'aya matar tak'ara sa kusa da hindu tana gunjin kuka,
"ashe ba afra kad'ai bace y'ay'a nane suka dawo gareni plx idan mafarki nake kada atashe ni akyaleni nayi ta yinshi ina jin dad'in ganinsu a mafarkin har mutuwa ta taxo ta riskeni kada ku tasheni tana rarrafen tana wannan maganganun masu karya xuciya,
itama tsohuwar da rarrafe ta nufo su jikinta na mugun rawa,
tana fad'in "nabilata ba mafarki bane hawayen da muka shafe shekara sha tara munayi ne yaxo k'arshe k'uncin mu ya k'are ayau b'akin cikinmu ya yanke,
d'aya matar da sauri ta mik'e a daddafe bari na xo na tab'a jikin y'ayana masu albarka yan baiwa babu abinda xamuyi wa Allah sai gdy addu'ar da muka shafe shekaru munayi yau ta amso hasbunallahu wa ni'imal wakeel, alhamdulillah Alhamdulillah,
duk wan da ya kallesu sai ya xubar musu da hawaye dan sanbatu kawai sukeyi suna kuka mai gunji da wani irin sauti na ban tausayi,sam sun manta a inda suke,
dady ta maza yayi yagoge guntun hawayen daya sauko masa, shi khaleel kasa jure ganin kukan jannat yayi ya karasa kusa da ita yana lallashinta, sam bata jin me yake fad'a gaba d'aya hankalinta nakan iyayenta da danginsu,
sarkine yai gyran murya dan shi kansa xuciyar sa ta karye momy kuwa tuni ta biye musu suna kukan tare su rubayya da zahra ma kukan suke cike da tausayi mai narkar da xuciya, mahboob da haisam ma xuciyoyinsu akarye suke
gyaran muryar da sarki yayi shi ya fara dawo da hnklinsu suka fara nutsuwa har suka fahimci inda suke dan sun manta sbd yanayin dasuka tsinci kansu ahnkl cikin karyewar xuciya sarki ya fara mgn dan yaga alamar aka dad'e ana wannan maganganun da koke koke tabbas kowa na gurin sai ya kuka,
" alhamdulillah ! Alhamdulillah ! Allah shine abin gdy dan shiya dawo mana da farin cikinmu da yaranmu garemu shekara goma sha tara ana cikin k'unci da damuwa da b'acin rai da tashin hnkl lokaci d'aya kuma Allah ya dawo mana dasu ta hanyar da bamuyi tsammani ba shin baxa kuyi mamakin ganinsu atare lokaci d'aya ba ? wannan wata baiwa ce ta musamman daga rabbil ixxati daga ubangiji mai rahma mai jin kai, yaran nan an sacesu daban daban amma Allah da ikonsa ya dawo mana dasu a tare a had'e alokacin da xuciya ta cire tsammani alokacin da jikkunan mu suka xama tamkar basa tare damu sai ubangiji mai hikima ya dawo mana da jikinmu da farin cikinmu kai Allahu akhbar ! lallai shine gwani sarki mai hikima akan komai mu kuma gode masa da wannan falala da baiwa da albarka da yai mana,
Allah mun gode maka,
ya yi shiru sannan yaci gaba da bayani " adamu nasan kai da mahaifiyar yaran nan a yanxu kun sami kwanciyar hnkl wanda baku tab'a tsammaninshi lokaci d'aya ba cikin wannan ranar acikin irin wannan yanayin shin tashin ku a yau ko asatin nan kun tab'a tunanin Allah xai nuna muku fuskokin y'ayanku cikin wannan sigar ?
fashewa da kuka hajiya na nabila tayi " kokad'an ranka ya dad'e,
shikam adamu girgixa kai yayi dan ya kasa mgn sai yarfe hannu da yayi,
murmushi sarki yayi,
"Allah kenan aduk lokacin da ubangiji ya hanaka abu ka gode masa dan idan ka gode masa to tabbas gaba kad'an xai maka wata hamshakakkiyar baiwa da bakayi tsammanin ta ba lokacin daka fidda rai, wannan shine babban misali addu'a bata fad'uwa k'asa banxa kai tayinta kada kagaji ubangiji yana jinka kuma ya na amsa akwai wahalar da xai yanke maka ita wacce xata xame mk baiwa da farin ciki nan gaba,
ga bayin Allahn da suka had'a maka y'ay'anka adamu su baka lbrn komai,
a kid'ime suka kallesu dukansu, adamu ched'e ya girgixa kai ya cije lebe sam yarasa wanne irin kalan harafi xaiyi mgn dashi cikin girgixa kan ya fara mgn dan muryar shi ma sai da ta canza
" ban san wacce irin gdy zan mk ba kayi min abinda duk yawan tarin dukiyata batai min ba dole na jinjina maka kaxama mutum mai k'ima da daraja a wajena ka xama mutun na musamman wanda baxan manta tulin tarin alherin da kaimin b duk wanda ya kalli yaran nan yasan sun sami gata kasa k'arasa wa yayi dan muryar shi rawa ta farayi tabbas in ya cigaba da mgn xai iya kecewa da kuka, da sauri abban A.k ya dafa kafad'ar shi yana girgixa kai,
a hnkl adamu ya sauke ajiyar xuciya yana magana jikinsa asanyaye,
" kabeeru ina jina cikin yanayin da bantab'a jinsa ba ashe farin ciki iri iri ne ? yau nake tantance yadda kake jin sa arayuwa, zan iya yin komai dan tabbas ina jin bak'on al'amari na musamman atare dani,
hajiya nabila cikin kuka tace,
" bawan Allah kayi mana gata wanda muka kasa yiwa kanmu duk yawan dukiyar mu da yawan danginmu shekara sha tara kenan ana bincike ba'a gano komai ba amma cikin ikon Allah ka dawo mana dasu lokaci k'alilan, kuma dukansu, da sauri d'aya matar tasa gyalenta tana share mata hawaye tana kuka,
" anty ki daina kukan nan yau fa ba ranar kuka bace a wurinmu rana ce ta musamman na Allah ya kawo mana farin cikinmu Allah ya had'amu da yaranmu,
tsohuwar da suke tare ce tayi wani guntun murmushi ta kalli momy,
"baiwar Allah nasan ke kika xamewa jikokina uwa keda bawan Allahn cen mijinki bamu da bakin da xamu iya biyanku ko gd muku sai dai kawai muce,Allah ya.... ta fashe da kuka Allah ya biyaku,
sarki ne ya gyar murya,
"dr bashir Allah yai maka Albarka Allah ya raya maka xuri'a Allah ya albarkaci rayuwarka da xuri'arka lallai kayi namijin k'ok'ari na jinjina maka ina son ka kwashe labarin rayuwar yaran nan mai ban ta ujjibi kafad'awa iyayensu,
jikin dady asanyaye dan muryarshi ma sai da tayi mugun laushi sbd tausayi suna kukan yana rayawa aransa ace shine a irin yanda suka samu kansu tabbas xai iya yin fiye da abinda sukayi,
ya fara da gdy ga Allah sannan ya kwashe labarin komai ya fad'a musu,
kamar ya xugasu suka kece da sabon kuka na ban mmk,
sarkine yace,
"ku dakata ! ku dakata kukan ya isa haka Allah xa mu gode masa,
" hjy na nabila ta kalli jannat datake gefe guda tayi ta gumi,
"y'ata xo nan xo kirabu da jikina plx kixo na ji guminku duka a cikin jikina,
jannat tana xubar da hawaye ta girgixa kai tana wa uwar wani kallo wanda ya bawa kowa mmk,
" baxan iya xuwa ba naganku tabbas ku iyayena ne amma har yanxu xuciyata bata dai daita da tunanin yadda muka tsinci kanmu ba,
sulthana da sauri ta fincike jikinta ta matsa kusa da momy hade da sakin wani sabon kuka,
"momy kina jinsu wai sune iyayenmu kalli irin kukan da sukeyi dan muji tausayinsu su sam basu ji namu ba shiyasa suka watsar damu a bola momy ki kalli irin rayuwar da anty hindu tayi ita da Jennifer wai muna da iyaye masu sanmu wllh ban yadda ba tayi dariya wacce tafi kuka ciwo ta kalli jannat " anty jannat kinji fa kin yadda ?
irin dariyar da sulthana tayi irinta jannat tayi
" ina fa zan yadda nifa kallonsu kawai nakeyi, cike da mugun mmk suke kallonsu,
hindu itama xare jikinta tayi tana dariyar wacce tafi kuka ciwo,
" baxan iya yadda ba fa sam shekara nawa ina cikin kunci da masifa lokaci d'aya na yadda da ta tsuniya ta yaya sulthana jannat ?
mik'ewa sulthana tayi cike da tsiwa da rashin kunya,
" ko kunya bakuji ba kuke kiranmu y'ay'anku wanne laifi mukai muku kuka kasa xama tare damu ? idan ma sace mu akayi tayaya kukayi sake har hakan ta faru ? kaina fa bai d'auki wannan ba, khaleel ne yace " sulthana meyasa kike haka ne iyayenki nefa,?
xare ido tayi
" iyaye ? su wa din ? iyaye xasu watsar da y'ay'ansu abola ? kasan yadda mukeji kuwa ta girgixa kai tan xubar da hawaye masu k'una kada kace komai dan bakasan xafin rabuwa da iyaye ba,
kwatsa mata tsawa yayi,
" ya sheki iyaye ba abin wasa bane ba kowacce mgn ake musu ba,
itama tsawar tayi,
"plx ya khaleel ! dan kaga ina tsoranka kada ka shiga wannan maganar kabarni dasu kamanta wahalar da Jennifer da hindu suka sha !! ?
kallonta kawai sarki yayi yai mata alama ta xauna,
a tsorace had'e da kid'ima ta xube a wajan tana kuka mai ban tausayi, tsohuwar nan da sauran matan suka sa kuka tsohuwar ta rarrafo ta rungume sulthana yi shiru jikata bamu da laifi a b'atanku sanadiyyar rasaku sandin xamana kan wannan keken shekarata goma sha takwas ina xaune akanshi sbd bak'in cikin rasaku, waccen ita ce mahaifiyarku, tunda kuka bace take rashin lafiya sai yanxu inaga xata warke,
mahaifinku rabonshi da dariya tunda aka rasaku waccen hajiya murja matar babanku ce tafi shekara tana suma ayanxu haka tana da ciwon xuciya sanadiyyar b'atanku munfiku bakin ciki da damuwa kiyi hkr yanxu kuwa xakiji komai abakin hjy murja matar babanku,
a daddafe hjy murja ta iso kusa dasu ta janyosu jikinta inshaa Allah xakuji lbrn ku mai ban ta ujjibi da mmk idan sarki yai min ixni,
gyran murya sarki yayi,
" nayi miki ixini murja
muryar ta asanyaye ta fara
"ashe kafin na mutu Allah xai nuna min jiko kina ashe ina da rabo ?ashe bak'in cikina ya guje daga yau ? wannan ranar taxama ranar cikar farin cikina innalillahi wa inna ilaihi raji'un, la ilaha illallah, subhanallah Allah shine abin gdy, tana fad'a tana wani irin kuka mai had'e da gunji,
hawayen kafi ciwon xuciya ciwo adamu ched'e yayi hawayen ido daya tal,duka wajan xuba musu ido sukayi,
da sauri ya kalli sauran mutanen cikin falon har idonshi ya kai kan su sulthana da hindu da suke ta uban gunjin kuka, a kid'ime ya xaro ido cikin wani mugun chock da ta ujjibi da sauri ya k'arasa kusa dasu yana kallon su cike da mmk, araxane yace "Aysha fateema ?had'esu yayi ajikinsa yana salati da k'arfi yana hamdala,
"Alhamdulillahi bini'imatihi ta tummusalihun, Allah ngd maka, narasa y'ay'a lokaci d'aya kabani har guda biyu, sannan karaba ni dasu ba tare da sun mutu ba ka kara bani kuma still kara bani da ita batare da ta mutu ba, yanxu kuma ka dawo min dasu lokacin da banyi tsammani ba ka axurtani da baiwar ka Allah kaine abin gdy Alhamdulillah,yana surutun ne sam bai san me yake fad'a ba sbd kid'ima da firgici na ban mmk, da rarrafe d'aya matar tak'ara sa kusa da hindu tana gunjin kuka,
"ashe ba afra kad'ai bace y'ay'a nane suka dawo gareni plx idan mafarki nake kada atashe ni akyaleni nayi ta yinshi ina jin dad'in ganinsu a mafarkin har mutuwa ta taxo ta riskeni kada ku tasheni tana rarrafen tana wannan maganganun masu karya xuciya,
itama tsohuwar da rarrafe ta nufo su jikinta na mugun rawa,
tana fad'in "nabilata ba mafarki bane hawayen da muka shafe shekara sha tara munayi ne yaxo k'arshe k'uncin mu ya k'are ayau b'akin cikinmu ya yanke,
d'aya matar da sauri ta mik'e a daddafe bari na xo na tab'a jikin y'ayana masu albarka yan baiwa babu abinda xamuyi wa Allah sai gdy addu'ar da muka shafe shekaru munayi yau ta amso hasbunallahu wa ni'imal wakeel, alhamdulillah Alhamdulillah,
duk wan da ya kallesu sai ya xubar musu da hawaye dan sanbatu kawai sukeyi suna kuka mai gunji da wani irin sauti na ban tausayi,sam sun manta a inda suke,
dady ta maza yayi yagoge guntun hawayen daya sauko masa, shi khaleel kasa jure ganin kukan jannat yayi ya karasa kusa da ita yana lallashinta, sam bata jin me yake fad'a gaba d'aya hankalinta nakan iyayenta da danginsu,
sarkine yai gyran murya dan shi kansa xuciyar sa ta karye momy kuwa tuni ta biye musu suna kukan tare su rubayya da zahra ma kukan suke cike da tausayi mai narkar da xuciya, mahboob da haisam ma xuciyoyinsu akarye suke
gyaran muryar da sarki yayi shi ya fara dawo da hnklinsu suka fara nutsuwa har suka fahimci inda suke dan sun manta sbd yanayin dasuka tsinci kansu ahnkl cikin karyewar xuciya sarki ya fara mgn dan yaga alamar aka dad'e ana wannan maganganun da koke koke tabbas kowa na gurin sai ya kuka,
" alhamdulillah ! Alhamdulillah ! Allah shine abin gdy dan shiya dawo mana da farin cikinmu da yaranmu garemu shekara goma sha tara ana cikin k'unci da damuwa da b'acin rai da tashin hnkl lokaci d'aya kuma Allah ya dawo mana dasu ta hanyar da bamuyi tsammani ba shin baxa kuyi mamakin ganinsu atare lokaci d'aya ba ? wannan wata baiwa ce ta musamman daga rabbil ixxati daga ubangiji mai rahma mai jin kai, yaran nan an sacesu daban daban amma Allah da ikonsa ya dawo mana dasu a tare a had'e alokacin da xuciya ta cire tsammani alokacin da jikkunan mu suka xama tamkar basa tare damu sai ubangiji mai hikima ya dawo mana da jikinmu da farin cikinmu kai Allahu akhbar ! lallai shine gwani sarki mai hikima akan komai mu kuma gode masa da wannan falala da baiwa da albarka da yai mana,
Allah mun gode maka,
ya yi shiru sannan yaci gaba da bayani " adamu nasan kai da mahaifiyar yaran nan a yanxu kun sami kwanciyar hnkl wanda baku tab'a tsammaninshi lokaci d'aya ba cikin wannan ranar acikin irin wannan yanayin shin tashin ku a yau ko asatin nan kun tab'a tunanin Allah xai nuna muku fuskokin y'ayanku cikin wannan sigar ?
fashewa da kuka hajiya na nabila tayi " kokad'an ranka ya dad'e,
shikam adamu girgixa kai yayi dan ya kasa mgn sai yarfe hannu da yayi,
murmushi sarki yayi,
"Allah kenan aduk lokacin da ubangiji ya hanaka abu ka gode masa dan idan ka gode masa to tabbas gaba kad'an xai maka wata hamshakakkiyar baiwa da bakayi tsammanin ta ba lokacin daka fidda rai, wannan shine babban misali addu'a bata fad'uwa k'asa banxa kai tayinta kada kagaji ubangiji yana jinka kuma ya na amsa akwai wahalar da xai yanke maka ita wacce xata xame mk baiwa da farin ciki nan gaba,
ga bayin Allahn da suka had'a maka y'ay'anka adamu su baka lbrn komai,
a kid'ime suka kallesu dukansu, adamu ched'e ya girgixa kai ya cije lebe sam yarasa wanne irin kalan harafi xaiyi mgn dashi cikin girgixa kan ya fara mgn dan muryar shi ma sai da ta canza
" ban san wacce irin gdy zan mk ba kayi min abinda duk yawan tarin dukiyata batai min ba dole na jinjina maka kaxama mutum mai k'ima da daraja a wajena ka xama mutun na musamman wanda baxan manta tulin tarin alherin da kaimin b duk wanda ya kalli yaran nan yasan sun sami gata kasa k'arasa wa yayi dan muryar shi rawa ta farayi tabbas in ya cigaba da mgn xai iya kecewa da kuka, da sauri abban A.k ya dafa kafad'ar shi yana girgixa kai,
a hnkl adamu ya sauke ajiyar xuciya yana magana jikinsa asanyaye,
" kabeeru ina jina cikin yanayin da bantab'a jinsa ba ashe farin ciki iri iri ne ? yau nake tantance yadda kake jin sa arayuwa, zan iya yin komai dan tabbas ina jin bak'on al'amari na musamman atare dani,
hajiya nabila cikin kuka tace,
" bawan Allah kayi mana gata wanda muka kasa yiwa kanmu duk yawan dukiyar mu da yawan danginmu shekara sha tara kenan ana bincike ba'a gano komai ba amma cikin ikon Allah ka dawo mana dasu lokaci k'alilan, kuma dukansu, da sauri d'aya matar tasa gyalenta tana share mata hawaye tana kuka,
" anty ki daina kukan nan yau fa ba ranar kuka bace a wurinmu rana ce ta musamman na Allah ya kawo mana farin cikinmu Allah ya had'amu da yaranmu,
tsohuwar da suke tare ce tayi wani guntun murmushi ta kalli momy,
"baiwar Allah nasan ke kika xamewa jikokina uwa keda bawan Allahn cen mijinki bamu da bakin da xamu iya biyanku ko gd muku sai dai kawai muce,Allah ya.... ta fashe da kuka Allah ya biyaku,
sarki ne ya gyar murya,
"dr bashir Allah yai maka Albarka Allah ya raya maka xuri'a Allah ya albarkaci rayuwarka da xuri'arka lallai kayi namijin k'ok'ari na jinjina maka ina son ka kwashe labarin rayuwar yaran nan mai ban ta ujjibi kafad'awa iyayensu,
jikin dady asanyaye dan muryarshi ma sai da tayi mugun laushi sbd tausayi suna kukan yana rayawa aransa ace shine a irin yanda suka samu kansu tabbas xai iya yin fiye da abinda sukayi,
ya fara da gdy ga Allah sannan ya kwashe labarin komai ya fad'a musu,
kamar ya xugasu suka kece da sabon kuka na ban mmk,
sarkine yace,
"ku dakata ! ku dakata kukan ya isa haka Allah xa mu gode masa,
" hjy na nabila ta kalli jannat datake gefe guda tayi ta gumi,
"y'ata xo nan xo kirabu da jikina plx kixo na ji guminku duka a cikin jikina,
jannat tana xubar da hawaye ta girgixa kai tana wa uwar wani kallo wanda ya bawa kowa mmk,
" baxan iya xuwa ba naganku tabbas ku iyayena ne amma har yanxu xuciyata bata dai daita da tunanin yadda muka tsinci kanmu ba,
sulthana da sauri ta fincike jikinta ta matsa kusa da momy hade da sakin wani sabon kuka,
"momy kina jinsu wai sune iyayenmu kalli irin kukan da sukeyi dan muji tausayinsu su sam basu ji namu ba shiyasa suka watsar damu a bola momy ki kalli irin rayuwar da anty hindu tayi ita da Jennifer wai muna da iyaye masu sanmu wllh ban yadda ba tayi dariya wacce tafi kuka ciwo ta kalli jannat " anty jannat kinji fa kin yadda ?
irin dariyar da sulthana tayi irinta jannat tayi
" ina fa zan yadda nifa kallonsu kawai nakeyi, cike da mugun mmk suke kallonsu,
hindu itama xare jikinta tayi tana dariyar wacce tafi kuka ciwo,
" baxan iya yadda ba fa sam shekara nawa ina cikin kunci da masifa lokaci d'aya na yadda da ta tsuniya ta yaya sulthana jannat ?
mik'ewa sulthana tayi cike da tsiwa da rashin kunya,
" ko kunya bakuji ba kuke kiranmu y'ay'anku wanne laifi mukai muku kuka kasa xama tare damu ? idan ma sace mu akayi tayaya kukayi sake har hakan ta faru ? kaina fa bai d'auki wannan ba, khaleel ne yace " sulthana meyasa kike haka ne iyayenki nefa,?
xare ido tayi
" iyaye ? su wa din ? iyaye xasu watsar da y'ay'ansu abola ? kasan yadda mukeji kuwa ta girgixa kai tan xubar da hawaye masu k'una kada kace komai dan bakasan xafin rabuwa da iyaye ba,
kwatsa mata tsawa yayi,
" ya sheki iyaye ba abin wasa bane ba kowacce mgn ake musu ba,
itama tsawar tayi,
"plx ya khaleel ! dan kaga ina tsoranka kada ka shiga wannan maganar kabarni dasu kamanta wahalar da Jennifer da hindu suka sha !! ?
kallonta kawai sarki yayi yai mata alama ta xauna,
a tsorace had'e da kid'ima ta xube a wajan tana kuka mai ban tausayi, tsohuwar nan da sauran matan suka sa kuka tsohuwar ta rarrafo ta rungume sulthana yi shiru jikata bamu da laifi a b'atanku sanadiyyar rasaku sandin xamana kan wannan keken shekarata goma sha takwas ina xaune akanshi sbd bak'in cikin rasaku, waccen ita ce mahaifiyarku, tunda kuka bace take rashin lafiya sai yanxu inaga xata warke,
mahaifinku rabonshi da dariya tunda aka rasaku waccen hajiya murja matar babanku ce tafi shekara tana suma ayanxu haka tana da ciwon xuciya sanadiyyar b'atanku munfiku bakin ciki da damuwa kiyi hkr yanxu kuwa xakiji komai abakin hjy murja matar babanku,
a daddafe hjy murja ta iso kusa dasu ta janyosu jikinta inshaa Allah xakuji lbrn ku mai ban ta ujjibi da mmk idan sarki yai min ixni,
gyran murya sarki yayi,
" nayi miki ixini murja
muryar ta asanyaye ta fara