Sashe 35
Jennifer Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
**********
Washegari da safe sulthana tana breakfast dinta ita kadai sbd bata tashi ta wuri ba tana cikin yi zahra taxo kanta tai k'erere tana mata kallon raini, Jennifer dama baki da kuny'a?
Tunanin zahra ko jannat ce, tacigaba da cewa,
jiya Anty jidda ta fada min kin mata rashin kuny'a kina mata gadara da kina auren ya khaleel idan ma banda k'addara me ya khaleel xaiyi dake ? Mtswww banxaye marasa asali Anty jidda ba sa'arki bace sai dai ni kiyi dani banda ma jaraba da shishshigi ku xo gidan mutane Ku tare ba dangin iya ba na baba keda wasu banxayen yan uwan.......... Marin da sulthana ta wanka mata ne yasa ta yin shiru bata k'arasa ba dai dai lokacin da jidda da ummanta suka dawo daga unguwar da suka tafi tun duku dukun safiya, da sauri jidda sukayo wajan ita da ummanta, umma tai wa sultana wani katon xagi, Dan ubanki me ya Sa kika mareta shegiya dangin dangi ro kixo gidan mutane kina cin arxikinsu har ki daga hannu ki mareta ? Ke y'ar gidan uban waye ? Koda yake ke kanki ba kisan kanki ba balleki San ubanki,
wani mugun kallo sulthana tai mata, ke kika damu da wannan abinda nasani ke mutun ce ni ma mutunce kuma haihuwa ta akayi ba daga sama na fado ba rashin kunya tai min shiyasa na zabga mata mari saura waccen muciya da xanin, ta nuna jidda, sakin baki sukayi cike da mugun mmk, umma tace kan bala'i daga cin arxiki kixo gidansu kina cin arxikinsu kike wannan zak'ewar?
Rik'e k'ugu tayi su arxik'in ubanwa suke ci ?
Ke ina mgn kina mayar min ni sa'arkice
Fari tayi da ido kema ba girmama na sama dake kike ba, ta murgud'a baki, jidda cikin tsawa tace, ke Dan ubanki ummana kike fadawa wannan mgnr, kallon banxa sulthana tai mata ita ummantaki meyasa ta fada min mgn ?
Dalla rufemin baki kixo gidan ubanmu kike k'ok'arin takamu to ba ki isa ba,
A wulakance sulthana ta ya mutsa fuska ubanki ko uban wasu ? Me ya hana ki xauna gidan uvanki kiyi gadara dashi nan gidan uban wasu ne ba naki ubanwa,
Umma ta kwatsa mata tsawa wannan yarinyar baki da tarbiyya,
A ya tsine tace ga Mara tarbiyya cen kin Haifa data kebin saurayi daki tana shishshige masa yana wulak'anta ta,
Hannu umma tasa akai lallai bashir ka kwasowa kanka masifa,
Kiga masifa akanki shi da ganin masifa har abada
Baxata sab'uba dole yaya bashir ya kori yaran nan tunda basa girmama manya
Kema ba girmama su kike ba kuma xama gidan dady daram ba shegiyar da ta isa ta koremu,
Salati umma tasaki
Da karfi xuciyar ta kamar ta fashe Dan takaici batayi tunanin cin mutuncin daga gun yaran ba,
Daga kaina kin daina nuna mutane da yatsa xaki gane kuranki sai nayi kaca kaca dake,
Oho wannan kuma ke kika yadda dashi avinda na yadda dashi Allah shine mai komai ba bawansa ba,
Momy da dady suka sauko daga sama cikin tashin hnkl umma tana ta zage xage jidda tana rik'e da hannun zahra tana xubar da hawaye Dan marin ya shigeta, hindu ta sauko jannat na tsaye akan upstairs tana kallon rigimar
Hindu Hannun sulthana ta rik'o tana ja dady yace
Subhanallah sulthana me ya faru ?
A kufule tace dady Dan kawai bamu san iyayen mu ba sai a tsanemu ? Waccen banxan zahran tunda mukaxo gidan nan take mana kallon raini shine yanxu take xagin Anty jannat wai Mara asali shegiya wllh dady banda sulthana y'arka ce kaida Momy dana koya mata hnkl, girgixa kai dady yayi to shikenan muje sama ya sata agaba had'e da galla wa zahra harara, sakin baki umma tayi cikin d'aga murya tace yaya bashir ina son mgn dakai bai waiwayo ba yace anjima xamuyi mgnr yanxu zan rarrashi sulthana, salati umma ta saka
Momy ma hararar zahra tayi had'e da k'wafa tai sama
Nashiga uku ni hadiza xama tayi akan kujerar dining had'e da cire d'an kwalinta cikin tashin hnkl tabbi jam ! Wannan masifar har ina ga y'arka data sha mari katafi lallashin wata cen futsararriya, way'an nan yara basu bar yaya bashir haka ba dole akwai k'ullalliya, xonan zahra kiyi hkr na fuskanci yanxu dadynku ta way'ancen shegun y'ay'an yake kaf sun juyar masa da hnkl wllh munsa k'afar wando d'aya dasu baxan bar gidannan ba har sai na karya wannan asirin ina xama bai kamani ba,
Daki suka shiga dukansu, jannat tace sulthana meya Sa kika mari zahra ? Haba sulthana ana barin halak dan kunya kada ki manta tarin alkairan iyayenta akanmu,
Tsaki sulthana tayi Anty jannat baxan iya jure cin mutunci ba kawai ina xauna ina breakfast ta hau xaginki tunaninta ko kece dama haka suke miki wannan cin mutuncin ?
To idanke kin jure kin San ni ba xan iya jurewa ba,
Hindu tace abinda yafi damuna sulthana ki xage kina fada da babbar mace bafa sa'arki bace ki k'yaleta ko Dan girmanta,
Baxan iya bane kun San halina kun San yanda nake idan ina cikin wannan halin bana iya tantance babba da k'arami hkr ne kawai banda shi amma bana Neman rigima muddin kuwa ka tab'ani sai kayi Dana sani, jannat tace Allah ya kyauta suka amsa da amin
***********
Da yamma suna xaune a falo dukansu bayan sungama dinner umma cikin ya tsina tace Ibrahim, yad'ago kai ya kalleta, meya had'aka da y'ar'uwarka ? Kana son nuna banbanci tsakaninta da Jennifer ? Kasani fa xaka iya rabuwa da Jennifer jidda kuwa har abada yar'uwarka ce, katseta yayi,
umma plx kidaina min fad'a agaban yara ? Ya kallesu fuskar shi a d'aure Ku tashi kuba mutane waje, kowacce tashi tayi tabar wajan,
Ya dawo da kansa wajan umma, ta cigaba da fad'anta haba Ibrahim kafin kasamu Jennifer wa ka fara samu kashe wayarshi yayi daya ke dannata, umma ya kira sunanta, jannah matata ce jidda kuma k'anwatace baxaiyi yu nak'i kowaccensu ba sbd d'aya sannan abaya na fad'a miki kuma kin Sani yanxu ba Jennifer bace sunan Momy gareta ta musulunta, ya mik'e tsaye ni bana son mgn akan abu d'aya me jiddan tace na mata ? Ko ma menene bai kamata kina min fad'a agabansu ba ya fice ta bishi da kallo cike da mmki, innalillahi wa inna ilaihi raji'un ta kalli momy, Firdausi ki biya malaminki, momy murmushi tayi ta mik'e ta bar mata falon gaba daya hnklinta yai mummunan b'aci kai ta dafe dole tai musu gagarimin aiki Dan idan tayi sake wataran khaleel xai iya mata cin mutuncin da batayi tsammani ba
2days ago
***********
Da rana sulthana tana gardin dayake bayan babban kitchen tana xaune tana tuna rayuwar ta mai dad'i wanda ayanxu komai ya cab'e ta koma kamar ba ita ba tagumi tayi, duk irin gatan da umminta ta nuna mata ba ita ta haifeta ba hawaye ya sauko mata ta samu gata duk da kasancewar ta cikakkiyar Mara kunya umminta bata taba nuna mata wata alama ba, motsi taji a kitchen ta tashi ta lek'a ta jikin k'ofar baya ta hango jidda ta d'auko flast din abinci ta xuba sulthana na hangenta ta jikin wata Yar mitsitsiyar k'ofa da akayita dan lek'e, gani tayi ta fito da leda a hannunta ta xaxxge magani akan abincin, xaro ido sulthana tayi tana mmk ta rufe flast din ta bude loka ta ajjiye ta fito daga kitchen din tai b'angarenta da sauri sulthana tabi bayanta da niyyar ta nuna mata ta ga abinda tayi kafin ta k'arasa ta shige d'aki ta fad'a toilet
Cije yatsa sulthana tayi, dabara ta xo mata da sauri ta koma ta juye abincin acikin wani plate na daban ta ta wanke flast din ta xuba wani abinci ta mayar lokar da ta ajjiye ta fito tana mmk jikinta har rawa yake direct dakin momy ta wuce ta sameta xaune tana laxumi kusa da ita taje ta xauna tayi ta gumi,
Momy ta kalleta cike da kulawa, sulthana meyasa meki? Hawaye ya sauko mata, cikin kuka tace momy halin da muke ciki na masifa ma ya ishemu way'an cen mutane suna k'okarin kara jefamu cikin wata sabuwar masifar,
Atsorace momy tace wacce masifa sulthana ta share hawayenta ta kwashe abinda taga jidda tayi da yanda ta sauya abincin, tagumi momy tayi jikinta asanyaye,
Momy irin wad'an nan abubuwan sai dai nagani a novel ko a film yau na gani da idona, ina tsoran kada wani abu ya samu Anty jannat ita da ya khaleel kiyi wani abu momy,
Kwantar da hnklinki sulthana Allah ya fisu babu abinda xai faru bi'ixnillah zan kuma d'au gagarumin mataki abinda nakeso dake kada kifad'awa kowa sbd xaki d'aga musu hnkl zan Sa musu ido sosai daga ita har mahaifiyar tata kedai abinda nakeso dake ki cigaba da shan maganinki akan kari ki dage da addu'a kinji ko ? Ta mik'e naji Momyna inshaa Allah xan kiyaye asanyaye ta fice tana mmkin abinda ta gani ita kanta xata sawa jidda ido sosai tunda ta fuskanci inda suka sa gaba
Washegari da safe sulthana tana breakfast dinta ita kadai sbd bata tashi ta wuri ba tana cikin yi zahra taxo kanta tai k'erere tana mata kallon raini, Jennifer dama baki da kuny'a?
Tunanin zahra ko jannat ce, tacigaba da cewa,
jiya Anty jidda ta fada min kin mata rashin kuny'a kina mata gadara da kina auren ya khaleel idan ma banda k'addara me ya khaleel xaiyi dake ? Mtswww banxaye marasa asali Anty jidda ba sa'arki bace sai dai ni kiyi dani banda ma jaraba da shishshigi ku xo gidan mutane Ku tare ba dangin iya ba na baba keda wasu banxayen yan uwan.......... Marin da sulthana ta wanka mata ne yasa ta yin shiru bata k'arasa ba dai dai lokacin da jidda da ummanta suka dawo daga unguwar da suka tafi tun duku dukun safiya, da sauri jidda sukayo wajan ita da ummanta, umma tai wa sultana wani katon xagi, Dan ubanki me ya Sa kika mareta shegiya dangin dangi ro kixo gidan mutane kina cin arxikinsu har ki daga hannu ki mareta ? Ke y'ar gidan uban waye ? Koda yake ke kanki ba kisan kanki ba balleki San ubanki,
wani mugun kallo sulthana tai mata, ke kika damu da wannan abinda nasani ke mutun ce ni ma mutunce kuma haihuwa ta akayi ba daga sama na fado ba rashin kunya tai min shiyasa na zabga mata mari saura waccen muciya da xanin, ta nuna jidda, sakin baki sukayi cike da mugun mmk, umma tace kan bala'i daga cin arxiki kixo gidansu kina cin arxikinsu kike wannan zak'ewar?
Rik'e k'ugu tayi su arxik'in ubanwa suke ci ?
Ke ina mgn kina mayar min ni sa'arkice
Fari tayi da ido kema ba girmama na sama dake kike ba, ta murgud'a baki, jidda cikin tsawa tace, ke Dan ubanki ummana kike fadawa wannan mgnr, kallon banxa sulthana tai mata ita ummantaki meyasa ta fada min mgn ?
Dalla rufemin baki kixo gidan ubanmu kike k'ok'arin takamu to ba ki isa ba,
A wulakance sulthana ta ya mutsa fuska ubanki ko uban wasu ? Me ya hana ki xauna gidan uvanki kiyi gadara dashi nan gidan uban wasu ne ba naki ubanwa,
Umma ta kwatsa mata tsawa wannan yarinyar baki da tarbiyya,
A ya tsine tace ga Mara tarbiyya cen kin Haifa data kebin saurayi daki tana shishshige masa yana wulak'anta ta,
Hannu umma tasa akai lallai bashir ka kwasowa kanka masifa,
Kiga masifa akanki shi da ganin masifa har abada
Baxata sab'uba dole yaya bashir ya kori yaran nan tunda basa girmama manya
Kema ba girmama su kike ba kuma xama gidan dady daram ba shegiyar da ta isa ta koremu,
Salati umma tasaki
Da karfi xuciyar ta kamar ta fashe Dan takaici batayi tunanin cin mutuncin daga gun yaran ba,
Daga kaina kin daina nuna mutane da yatsa xaki gane kuranki sai nayi kaca kaca dake,
Oho wannan kuma ke kika yadda dashi avinda na yadda dashi Allah shine mai komai ba bawansa ba,
Momy da dady suka sauko daga sama cikin tashin hnkl umma tana ta zage xage jidda tana rik'e da hannun zahra tana xubar da hawaye Dan marin ya shigeta, hindu ta sauko jannat na tsaye akan upstairs tana kallon rigimar
Hindu Hannun sulthana ta rik'o tana ja dady yace
Subhanallah sulthana me ya faru ?
A kufule tace dady Dan kawai bamu san iyayen mu ba sai a tsanemu ? Waccen banxan zahran tunda mukaxo gidan nan take mana kallon raini shine yanxu take xagin Anty jannat wai Mara asali shegiya wllh dady banda sulthana y'arka ce kaida Momy dana koya mata hnkl, girgixa kai dady yayi to shikenan muje sama ya sata agaba had'e da galla wa zahra harara, sakin baki umma tayi cikin d'aga murya tace yaya bashir ina son mgn dakai bai waiwayo ba yace anjima xamuyi mgnr yanxu zan rarrashi sulthana, salati umma ta saka
Momy ma hararar zahra tayi had'e da k'wafa tai sama
Nashiga uku ni hadiza xama tayi akan kujerar dining had'e da cire d'an kwalinta cikin tashin hnkl tabbi jam ! Wannan masifar har ina ga y'arka data sha mari katafi lallashin wata cen futsararriya, way'an nan yara basu bar yaya bashir haka ba dole akwai k'ullalliya, xonan zahra kiyi hkr na fuskanci yanxu dadynku ta way'ancen shegun y'ay'an yake kaf sun juyar masa da hnkl wllh munsa k'afar wando d'aya dasu baxan bar gidannan ba har sai na karya wannan asirin ina xama bai kamani ba,
Daki suka shiga dukansu, jannat tace sulthana meya Sa kika mari zahra ? Haba sulthana ana barin halak dan kunya kada ki manta tarin alkairan iyayenta akanmu,
Tsaki sulthana tayi Anty jannat baxan iya jure cin mutunci ba kawai ina xauna ina breakfast ta hau xaginki tunaninta ko kece dama haka suke miki wannan cin mutuncin ?
To idanke kin jure kin San ni ba xan iya jurewa ba,
Hindu tace abinda yafi damuna sulthana ki xage kina fada da babbar mace bafa sa'arki bace ki k'yaleta ko Dan girmanta,
Baxan iya bane kun San halina kun San yanda nake idan ina cikin wannan halin bana iya tantance babba da k'arami hkr ne kawai banda shi amma bana Neman rigima muddin kuwa ka tab'ani sai kayi Dana sani, jannat tace Allah ya kyauta suka amsa da amin
***********
Da yamma suna xaune a falo dukansu bayan sungama dinner umma cikin ya tsina tace Ibrahim, yad'ago kai ya kalleta, meya had'aka da y'ar'uwarka ? Kana son nuna banbanci tsakaninta da Jennifer ? Kasani fa xaka iya rabuwa da Jennifer jidda kuwa har abada yar'uwarka ce, katseta yayi,
umma plx kidaina min fad'a agaban yara ? Ya kallesu fuskar shi a d'aure Ku tashi kuba mutane waje, kowacce tashi tayi tabar wajan,
Ya dawo da kansa wajan umma, ta cigaba da fad'anta haba Ibrahim kafin kasamu Jennifer wa ka fara samu kashe wayarshi yayi daya ke dannata, umma ya kira sunanta, jannah matata ce jidda kuma k'anwatace baxaiyi yu nak'i kowaccensu ba sbd d'aya sannan abaya na fad'a miki kuma kin Sani yanxu ba Jennifer bace sunan Momy gareta ta musulunta, ya mik'e tsaye ni bana son mgn akan abu d'aya me jiddan tace na mata ? Ko ma menene bai kamata kina min fad'a agabansu ba ya fice ta bishi da kallo cike da mmki, innalillahi wa inna ilaihi raji'un ta kalli momy, Firdausi ki biya malaminki, momy murmushi tayi ta mik'e ta bar mata falon gaba daya hnklinta yai mummunan b'aci kai ta dafe dole tai musu gagarimin aiki Dan idan tayi sake wataran khaleel xai iya mata cin mutuncin da batayi tsammani ba
2days ago
***********
Da rana sulthana tana gardin dayake bayan babban kitchen tana xaune tana tuna rayuwar ta mai dad'i wanda ayanxu komai ya cab'e ta koma kamar ba ita ba tagumi tayi, duk irin gatan da umminta ta nuna mata ba ita ta haifeta ba hawaye ya sauko mata ta samu gata duk da kasancewar ta cikakkiyar Mara kunya umminta bata taba nuna mata wata alama ba, motsi taji a kitchen ta tashi ta lek'a ta jikin k'ofar baya ta hango jidda ta d'auko flast din abinci ta xuba sulthana na hangenta ta jikin wata Yar mitsitsiyar k'ofa da akayita dan lek'e, gani tayi ta fito da leda a hannunta ta xaxxge magani akan abincin, xaro ido sulthana tayi tana mmk ta rufe flast din ta bude loka ta ajjiye ta fito daga kitchen din tai b'angarenta da sauri sulthana tabi bayanta da niyyar ta nuna mata ta ga abinda tayi kafin ta k'arasa ta shige d'aki ta fad'a toilet
Cije yatsa sulthana tayi, dabara ta xo mata da sauri ta koma ta juye abincin acikin wani plate na daban ta ta wanke flast din ta xuba wani abinci ta mayar lokar da ta ajjiye ta fito tana mmk jikinta har rawa yake direct dakin momy ta wuce ta sameta xaune tana laxumi kusa da ita taje ta xauna tayi ta gumi,
Momy ta kalleta cike da kulawa, sulthana meyasa meki? Hawaye ya sauko mata, cikin kuka tace momy halin da muke ciki na masifa ma ya ishemu way'an cen mutane suna k'okarin kara jefamu cikin wata sabuwar masifar,
Atsorace momy tace wacce masifa sulthana ta share hawayenta ta kwashe abinda taga jidda tayi da yanda ta sauya abincin, tagumi momy tayi jikinta asanyaye,
Momy irin wad'an nan abubuwan sai dai nagani a novel ko a film yau na gani da idona, ina tsoran kada wani abu ya samu Anty jannat ita da ya khaleel kiyi wani abu momy,
Kwantar da hnklinki sulthana Allah ya fisu babu abinda xai faru bi'ixnillah zan kuma d'au gagarumin mataki abinda nakeso dake kada kifad'awa kowa sbd xaki d'aga musu hnkl zan Sa musu ido sosai daga ita har mahaifiyar tata kedai abinda nakeso dake ki cigaba da shan maganinki akan kari ki dage da addu'a kinji ko ? Ta mik'e naji Momyna inshaa Allah xan kiyaye asanyaye ta fice tana mmkin abinda ta gani ita kanta xata sawa jidda ido sosai tunda ta fuskanci inda suka sa gaba