Sashe 50
Jennifer Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
CHED'E FAMILY
wani babban dangine wanda yayi fice afadin kasar nan harda kusan duniya fulani ne su usul, Alhaji yahaya ched'e shine mahaifin adamu yana da tarin dukiya wacce tasa sunanshi yayi fice a duniya yana da mace d'aya hajiya zainab ched'e wacce take y'ar'uwa awajansa sai d'ansu guda d'aya tal da suka haifa shine Adamu ched'e wanda suka dauki son duniya suka dora masa kasncewar shi kadaine hajiya zainab ita da mijinta suka haifa,
sun so suk'ara samun haihuwa amma Allah baiyi ba musamman hajiya tana son y'a mace arayuwar ta dan ko lokacin da tana da cikin Adam addu'a ta dink'ayi Allah ya bata mace cikin ikon Allah kuma ya bata d'a namiji ya taso cikin gata da soyayya taban mmk kasancewar shi kad'aine duk da gatan daya samu hakan baisa ya xama fand'ararre ba sbd iyayensa tsaye suke a kansu da kuma kulawa ta dangi dan atare suke xaune waje d'aya ched'e estate nan cikin g.r.a basa xama ararrabe sbd kansu a had'e yake komai nasu acikin ched'e estate yake, hakan tasa suke kula da junansu da tarbiyyan y'ay'annsu,
adamu mutun ne mai tausayi da taimako da son y'an'uwa uwa uba mai son addini, dalilin dayasa yai fice cikin dan ginsu kowa na sonshi da nan nan dashi a kullum burinsu su kyautata masa Allah yasa ya kai mun xalin aure nan da nan dangi sukayi caa kowa yana so yabashi y'arsa sanadiyyar hakan rikici ya fara k'ulluwa dan kowa gani yake adamu da y'arsa ta dace tun abin ana yinshi a b'oye har takai takawo ana gaba da jin haushin juna hakan tasa mahaifin shi Alhaji yahaya ched'e ya tara yan'uwanshi dukansu yai musu nasiha sannan yace,
"Adamu ba yaro bane yana da hnkl da ilmin da tunanin da xai zab'awa kansa wacce ta dace dashi yanxu fa ba xamanin da xa'a xab'awa yaya abokan rayuwar su bane ku barsu su xab'awa kansu dukkannin mu nan jini d'ayane xuri'a d'ayace har abada muna tare babu mai rabamu kuyi hkr nabawa d'ana damar ya xab'i duk wadda yaga ta dace dashi kuma kuyi hkr ku bari y'ay'anku su xab'i wayanda suka dace dasu,
haka dai yai musu nasiha suka gamsu jikinsu asanyaye suka watse bayan sunyi addu'a
ranar talata adamu yana b'angarenshi akwance mahifinsa ya shigo dakin ya sameshi akwance idonshi a bud'e cike da kulawa yakalleshi,
" Adamu lafiya kake ?
mik'ewa yayi daga kwancen yana murmushi "Baba lafiya nake,
"toh alhamdulillah ka shirya anjima kad'an xaka rakani fada wajan sarki,
" toh baba,
ya fice yana fita yashiga toilet yai wanka ya sa manyan kaya yayi shiga irin ta mahifinshi wacce yake so fararen kaya abinka ga farin mutun kayan sukai masa kyau sosai bayan ya gama ya je babban falon su ya tadda mahaifinshi da mahifiyarshi suna hira, ta d'ago kai ta kalleshi
" oh dannan,
da ke bata kiran sunanshi,
"ina xakaje haka ?
" kodai xakaje wajan y'ata surukuta ne ?
dariya sukayi shida babansa,
" unguwa xai rakani wannan d'annaki inaga matsoracine yakasa fidda mata,
"baba adai tayami da addu'a
murmushi baban yayi,
" Adam addu'a dolece taxama dole ko bamu haifa ba dole miyiwa y'ay'an dangi dana musulmai Allah yai maka albarka Allah yabaka mace ta gari shida hjy suka amsa da, "amin,
hjy tace "nidai in an fita yau adawo min da lbrn surukata, suka fice suna dariya bayan tayi musu addu'ar Allah ya dawo mata dasu lfy
By
*Ummee Garkuwa*
[2/28, 6:43 PM] Nana Zee: ✍✍✍JENNIFER✍✍✍
83&84
basu b'ata lokaci ba suka isa gidan sarki falon shi suka isa na tarar bak'i kasancewar akwai babbar sanayya atsakaninsu cikin girmamawa da biyayya suka gaishe shi ya amsa had'e da sakin fuska,
suna cikin gaisawar sarki yai bak'i dan'uwan shi wanda baya k'asar yaxo shida iyalinsa matarsa da y'ay'ansa hud'u biyu maza biyu mata,
bayan sungama tattauna abinda ya kawosu sukai sallama da sarki da bak'insa suka taho kan hanyar su ta dawowa Adam yakasa daurewa har sai da yaiwa babansa maganar,
" baba kasan wannan wanda ya shigo fadan sarki ?
"a'ah adam ya akayi ?
sosa kansa ya farayi yana murmushi,
"naga babbar y'arsa ne naga kamar tana da hnkl,
dariya baban yayi
"d'an nema kafad'i mgnr ka kai tsaye kasan dai ni ba surukin ka bane,
dariya shima adam din yayi
"baba da gaske nakeyi ina ga tazama surukarku idan zan samu,
cikin murna baban yace,
"Alhmdllh haka akeso inshaa Allah gobe zanje na tambayo lallai ashe dai hajiyanka da gaske take tunda tace fitar yau axo mata da lbrn surukarta gashi xa a je mata dashi ubangiji Allah yasa adace,
cikin xuciyarsa ya amsa da "amin
ba'a d'auki wani dogon lokaci ba suka dai dai ta kansu sai dai an samu matsala daga wajan dangin yahaya ched'e fur suka k'i yarda da auren akan baxaiyiyu ya auro musu bare ba duk tulin danginsu ace babu wacce tai masa, suka dink'a k'aramar mgn suna aibata rashin dacewar abin, ran Alhaji yahaya ya b'aci ya tarasu duka yai musu fad'a had'e da nasiha ya kuma ce babu wanda ya isa ya hana auren Allah ne ya had'ashi, ganin yanda ranshi ya b'aci yasa suka amince dan suna gudun b'acin ranshi suka saki komai akayi auren mai ban mmk,
auren Adam ched'e da amaryarsa Nabila Idris sarki,
amarya ta tare nan cikin ched'e estate tasamu soyayya da gata wajan y'an uwan mijinta yanda suke sonshi haka itama suke nan nan da ita,
kwanci tashi asarar mai rai sai da suka kwashe shekara goma da aure batayi ko b'atan wata ba hakan ya dami dangi sosai akayi ta rokon Allah akan Allah ya bashi haihuwa hajiya Nabila da surukarta Hajiya zainab sunfi kowa damuwa dan kullum atafe suke k'asashe daban daban ana duba hajiyan Nabila duk inda sukaje amsa d'aya ce bata da matsala Allah ne dai bai kawo ba kwatsam Allah ya dauk'i ran Alhaji yahaya ched'e sakamakon y'ar rashin lfy ta sati biyu, mutuwar ta gigita kowa dan kaf arewa babu kamarsa haka danginsa kamar suyi me basu da yadda xasuyi ubangiji ya amshi abinsa haka akai zaman makoki xuciyar kowa akarye akayi aka watse akabar iyalanshi da azabar rashi ba kad'an ba,
sanadin mutuwar baban shi yasa komai na kasuwancin mahaifinsa ya dawo kansa shiyake kula da komai
komai yanayin shine batare da jin dad'i ba abubuwa masu yawa sun tunkushe masa ga matsalar danginsa da suka sashi a gaba da sai ya k'ara aure ga mutuwar mahaifinshi sannan ga babban jigo shine rashin samun magaji abun ya had'u yai masa yawa yarame kana kallonsa kasan yana cikin tashin hnkl shi sam bashi da burin k'arin Aure tunda yasan matsalan rashin haihuwan ba daga wajansu bane Allah ne kawai bai basu ba
abin duniya ya ishe hajiya zainab ga rashin mijinta ga matsalar da danginta suke son takurawa danta hakan yasa ta tarasu ta samu su kuka tace sam bata yadda ba. d'anta da matarsa basu suka hana kansu haihuwa ba Allah ne bai basu ba su kyale shi yaji da abu biyu dan uku yai masa yawa, da kyar dai ta shawo kansu dan rigimammune haka dai suka hkr suna matukar jin haushi akan sunk'i yadda da mgnr su
kwanaki suka wuce sati ya shigo ya wuce haka watanni had'e da shekaru sai da suka shafe shekara 20 sannan Adamu ya k'ara aure ya auri SAKATARIYARSA, abinda ya bawa kowa mmk, akayi sa'a bata da fad'a sai d'an karan mutunci da biyayya dan soyayyar da take nunawa hajiya Nabila da surukarta yasa kowa yake sonta ciki kuwa harda shi kanshi Adam dan yana son uwargidansa da mahaifiyarsa suna xaune lafiya xama na biyayya murja tana matuk'ar girmama su, basa kishi ko kad'an kowa yana son kowa idan ma ba amfad'a maka ba baxaka taba tunanin kishiyoyi bane kwatsam baiyi wata da auren ba uwargidansa ta sami ciki, wohoho karkaso kaga farin cikin wajan dangi biyu dangin ched'en da dangin hjy Nabila kowa son cikin yake gata na duniya hjy Nabila tasameshi surukarta hjy Zainab kamar ta had'iyeta hakama kishiyarta hajiya murja da ita akaita renon cikin har ya kai wata tara hajiya Nabila Allah ya sauketa lafiya ta haifi y'an biyu mata, yasalam hajiya zainab kamar ta had'iye yaran abinda takeso Allah ya bata shi kanshi adamu ched'en jinsa yake tamkar sabo Allah ya bashi magada nan fa dangi akaita murna ana tururuwar zuwa dan kullum acikin biki ake har ranar suna ta xagayo a ka rad'awa yaran suna Ta farko aka sa mata Zainab sunan hajiyan Adamu suke ce mata afrah,ta biyun Aysha sunan maman Nabila ita kuma suka b'oye da Hishma, akayi shagali da wadak'a da arxiki kamar baxa a dainaba dan adamu rabon motoci da bubura ya yi tun lokacin da aka samu cikin yake raba abubuwa tun ana mamakinsa har ake masa kallon murna tasa ya fara xaucewa haka ya dink'a jidar danginsa da abokanan arxiki xuwa ummara sutaya shi yiwa Allah gdy na yasamu y'ay'a,
wani babban dangine wanda yayi fice afadin kasar nan harda kusan duniya fulani ne su usul, Alhaji yahaya ched'e shine mahaifin adamu yana da tarin dukiya wacce tasa sunanshi yayi fice a duniya yana da mace d'aya hajiya zainab ched'e wacce take y'ar'uwa awajansa sai d'ansu guda d'aya tal da suka haifa shine Adamu ched'e wanda suka dauki son duniya suka dora masa kasncewar shi kadaine hajiya zainab ita da mijinta suka haifa,
sun so suk'ara samun haihuwa amma Allah baiyi ba musamman hajiya tana son y'a mace arayuwar ta dan ko lokacin da tana da cikin Adam addu'a ta dink'ayi Allah ya bata mace cikin ikon Allah kuma ya bata d'a namiji ya taso cikin gata da soyayya taban mmk kasancewar shi kad'aine duk da gatan daya samu hakan baisa ya xama fand'ararre ba sbd iyayensa tsaye suke a kansu da kuma kulawa ta dangi dan atare suke xaune waje d'aya ched'e estate nan cikin g.r.a basa xama ararrabe sbd kansu a had'e yake komai nasu acikin ched'e estate yake, hakan tasa suke kula da junansu da tarbiyyan y'ay'annsu,
adamu mutun ne mai tausayi da taimako da son y'an'uwa uwa uba mai son addini, dalilin dayasa yai fice cikin dan ginsu kowa na sonshi da nan nan dashi a kullum burinsu su kyautata masa Allah yasa ya kai mun xalin aure nan da nan dangi sukayi caa kowa yana so yabashi y'arsa sanadiyyar hakan rikici ya fara k'ulluwa dan kowa gani yake adamu da y'arsa ta dace tun abin ana yinshi a b'oye har takai takawo ana gaba da jin haushin juna hakan tasa mahaifin shi Alhaji yahaya ched'e ya tara yan'uwanshi dukansu yai musu nasiha sannan yace,
"Adamu ba yaro bane yana da hnkl da ilmin da tunanin da xai zab'awa kansa wacce ta dace dashi yanxu fa ba xamanin da xa'a xab'awa yaya abokan rayuwar su bane ku barsu su xab'awa kansu dukkannin mu nan jini d'ayane xuri'a d'ayace har abada muna tare babu mai rabamu kuyi hkr nabawa d'ana damar ya xab'i duk wadda yaga ta dace dashi kuma kuyi hkr ku bari y'ay'anku su xab'i wayanda suka dace dasu,
haka dai yai musu nasiha suka gamsu jikinsu asanyaye suka watse bayan sunyi addu'a
ranar talata adamu yana b'angarenshi akwance mahifinsa ya shigo dakin ya sameshi akwance idonshi a bud'e cike da kulawa yakalleshi,
" Adamu lafiya kake ?
mik'ewa yayi daga kwancen yana murmushi "Baba lafiya nake,
"toh alhamdulillah ka shirya anjima kad'an xaka rakani fada wajan sarki,
" toh baba,
ya fice yana fita yashiga toilet yai wanka ya sa manyan kaya yayi shiga irin ta mahifinshi wacce yake so fararen kaya abinka ga farin mutun kayan sukai masa kyau sosai bayan ya gama ya je babban falon su ya tadda mahaifinshi da mahifiyarshi suna hira, ta d'ago kai ta kalleshi
" oh dannan,
da ke bata kiran sunanshi,
"ina xakaje haka ?
" kodai xakaje wajan y'ata surukuta ne ?
dariya sukayi shida babansa,
" unguwa xai rakani wannan d'annaki inaga matsoracine yakasa fidda mata,
"baba adai tayami da addu'a
murmushi baban yayi,
" Adam addu'a dolece taxama dole ko bamu haifa ba dole miyiwa y'ay'an dangi dana musulmai Allah yai maka albarka Allah yabaka mace ta gari shida hjy suka amsa da, "amin,
hjy tace "nidai in an fita yau adawo min da lbrn surukata, suka fice suna dariya bayan tayi musu addu'ar Allah ya dawo mata dasu lfy
By
*Ummee Garkuwa*
[2/28, 6:43 PM] Nana Zee: ✍✍✍JENNIFER✍✍✍
83&84
basu b'ata lokaci ba suka isa gidan sarki falon shi suka isa na tarar bak'i kasancewar akwai babbar sanayya atsakaninsu cikin girmamawa da biyayya suka gaishe shi ya amsa had'e da sakin fuska,
suna cikin gaisawar sarki yai bak'i dan'uwan shi wanda baya k'asar yaxo shida iyalinsa matarsa da y'ay'ansa hud'u biyu maza biyu mata,
bayan sungama tattauna abinda ya kawosu sukai sallama da sarki da bak'insa suka taho kan hanyar su ta dawowa Adam yakasa daurewa har sai da yaiwa babansa maganar,
" baba kasan wannan wanda ya shigo fadan sarki ?
"a'ah adam ya akayi ?
sosa kansa ya farayi yana murmushi,
"naga babbar y'arsa ne naga kamar tana da hnkl,
dariya baban yayi
"d'an nema kafad'i mgnr ka kai tsaye kasan dai ni ba surukin ka bane,
dariya shima adam din yayi
"baba da gaske nakeyi ina ga tazama surukarku idan zan samu,
cikin murna baban yace,
"Alhmdllh haka akeso inshaa Allah gobe zanje na tambayo lallai ashe dai hajiyanka da gaske take tunda tace fitar yau axo mata da lbrn surukarta gashi xa a je mata dashi ubangiji Allah yasa adace,
cikin xuciyarsa ya amsa da "amin
ba'a d'auki wani dogon lokaci ba suka dai dai ta kansu sai dai an samu matsala daga wajan dangin yahaya ched'e fur suka k'i yarda da auren akan baxaiyiyu ya auro musu bare ba duk tulin danginsu ace babu wacce tai masa, suka dink'a k'aramar mgn suna aibata rashin dacewar abin, ran Alhaji yahaya ya b'aci ya tarasu duka yai musu fad'a had'e da nasiha ya kuma ce babu wanda ya isa ya hana auren Allah ne ya had'ashi, ganin yanda ranshi ya b'aci yasa suka amince dan suna gudun b'acin ranshi suka saki komai akayi auren mai ban mmk,
auren Adam ched'e da amaryarsa Nabila Idris sarki,
amarya ta tare nan cikin ched'e estate tasamu soyayya da gata wajan y'an uwan mijinta yanda suke sonshi haka itama suke nan nan da ita,
kwanci tashi asarar mai rai sai da suka kwashe shekara goma da aure batayi ko b'atan wata ba hakan ya dami dangi sosai akayi ta rokon Allah akan Allah ya bashi haihuwa hajiya Nabila da surukarta Hajiya zainab sunfi kowa damuwa dan kullum atafe suke k'asashe daban daban ana duba hajiyan Nabila duk inda sukaje amsa d'aya ce bata da matsala Allah ne dai bai kawo ba kwatsam Allah ya dauk'i ran Alhaji yahaya ched'e sakamakon y'ar rashin lfy ta sati biyu, mutuwar ta gigita kowa dan kaf arewa babu kamarsa haka danginsa kamar suyi me basu da yadda xasuyi ubangiji ya amshi abinsa haka akai zaman makoki xuciyar kowa akarye akayi aka watse akabar iyalanshi da azabar rashi ba kad'an ba,
sanadin mutuwar baban shi yasa komai na kasuwancin mahaifinsa ya dawo kansa shiyake kula da komai
komai yanayin shine batare da jin dad'i ba abubuwa masu yawa sun tunkushe masa ga matsalar danginsa da suka sashi a gaba da sai ya k'ara aure ga mutuwar mahaifinshi sannan ga babban jigo shine rashin samun magaji abun ya had'u yai masa yawa yarame kana kallonsa kasan yana cikin tashin hnkl shi sam bashi da burin k'arin Aure tunda yasan matsalan rashin haihuwan ba daga wajansu bane Allah ne kawai bai basu ba
abin duniya ya ishe hajiya zainab ga rashin mijinta ga matsalar da danginta suke son takurawa danta hakan yasa ta tarasu ta samu su kuka tace sam bata yadda ba. d'anta da matarsa basu suka hana kansu haihuwa ba Allah ne bai basu ba su kyale shi yaji da abu biyu dan uku yai masa yawa, da kyar dai ta shawo kansu dan rigimammune haka dai suka hkr suna matukar jin haushi akan sunk'i yadda da mgnr su
kwanaki suka wuce sati ya shigo ya wuce haka watanni had'e da shekaru sai da suka shafe shekara 20 sannan Adamu ya k'ara aure ya auri SAKATARIYARSA, abinda ya bawa kowa mmk, akayi sa'a bata da fad'a sai d'an karan mutunci da biyayya dan soyayyar da take nunawa hajiya Nabila da surukarta yasa kowa yake sonta ciki kuwa harda shi kanshi Adam dan yana son uwargidansa da mahaifiyarsa suna xaune lafiya xama na biyayya murja tana matuk'ar girmama su, basa kishi ko kad'an kowa yana son kowa idan ma ba amfad'a maka ba baxaka taba tunanin kishiyoyi bane kwatsam baiyi wata da auren ba uwargidansa ta sami ciki, wohoho karkaso kaga farin cikin wajan dangi biyu dangin ched'en da dangin hjy Nabila kowa son cikin yake gata na duniya hjy Nabila tasameshi surukarta hjy Zainab kamar ta had'iyeta hakama kishiyarta hajiya murja da ita akaita renon cikin har ya kai wata tara hajiya Nabila Allah ya sauketa lafiya ta haifi y'an biyu mata, yasalam hajiya zainab kamar ta had'iye yaran abinda takeso Allah ya bata shi kanshi adamu ched'en jinsa yake tamkar sabo Allah ya bashi magada nan fa dangi akaita murna ana tururuwar zuwa dan kullum acikin biki ake har ranar suna ta xagayo a ka rad'awa yaran suna Ta farko aka sa mata Zainab sunan hajiyan Adamu suke ce mata afrah,ta biyun Aysha sunan maman Nabila ita kuma suka b'oye da Hishma, akayi shagali da wadak'a da arxiki kamar baxa a dainaba dan adamu rabon motoci da bubura ya yi tun lokacin da aka samu cikin yake raba abubuwa tun ana mamakinsa har ake masa kallon murna tasa ya fara xaucewa haka ya dink'a jidar danginsa da abokanan arxiki xuwa ummara sutaya shi yiwa Allah gdy na yasamu y'ay'a,