Sashe 54
Jennifer Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
washegari da safe suka had'u dukansu a dining sukayi breakfast y'an uwan dady suna ta kiranshi akan ya dawo suna son ganin y'ay'ansu da safe yace su jira Dan bai basu lbrn yanda akayi yaran suka dawo gida ba baxai je ba har sai dady ya xo tukunna suxo tare
dady ba suxo ba sai wajan 11:00 sukaxo tare da Jidda Dan rigima tasa masa akan yaka wota wajan y'an uwanta ta gansu yabar su ummanta agida sbd har yanxu basu San lbrn komai ba kuma shi dadyn bai fad$a musu ba ko nan ma da xasu da jiddan bata San komai ba, shiyasa koda suka xo take ta mmkin komai tana ta ujjibin meye had'in su jannat da way'annan hamshak'an mutanen,
suma su jannat sunyi murna da ganinta,
basu Dad'e da xuwa ba suka tafi can main house dinsu ched'e estate taron da suka gani ya basu mmk Dan yaransu ta manyansu sunci ado abinka ga Fulani kyawawa sunyi kyau sun gyara wani babbn falo sun k'ayata shi tamkar masu wani had'ad'dan biki cike da mmkinsu muke kallonsu duk yawan nan Nasu ba bare kowa ka gani dan'uwane ko ba'a fad'a ba Kamannin su kusan d'ayane Dan hancinsu iri d'ayane da idanuwansu haka suka k'ayata wajan suka d'inka gabatar da Kansu awajan su jannat bayan sun gama dady ya kwashe lbrn irin rayuwar da y'ay'ansa sukayi nan da nan waje ya rud'e da hayaniya babu abinda suke sai aibata da tsinewa Wanda ya jefa rayuwarsu ga halaka da kyar hayaniyar ta lafa wasu ma kuka suka sa suna mmkin rashin imani Na wanda ya aikata wannan D'an yan aikin,
ita kanta jidda mmk tayi sosai dajin lbrn Dan sai yanxu taji komai tuni taji kunya tako ina danasani ta kamata irin gorin da cin mutuncin da tai musu ashe su d'in yan dangine dangima babban dangi masu ji da kyau da arxiki Alhaji Adam ya gabatar da dady da iyalinsa da kuma khaleel Wanda yake surikinsu suka jinjinawa dady da ya khaleel suda Kansu sukace dady da yayansa sun xama nasu duk irin yadda suke da kyamatar bare shi kanshi Alhaji yayi mmk amma duk da haka gefe guda Na xuciyarshi mugun haushin dangin nasa yake Dan yana xargin b'atan y'ay'ansa har da sa hannunsu yana tare da sune kawai sbd yan'uwansa ne amma shi kad'ai yasan me yakeji game dasu
by
*Ummee Garkuwa*
[2/28, 6:43 PM] Nana Zee: ✍✍✍JENNIFER✍✍✍
91&92
*Ummee Garkuwa*
kashe wayan jidda tayi had'e da xuba tagumi xuciyarta kamar ta fashe dan bak'in ciki ta d'ago idanuwanta ta kallesu suma kallonta suke,
tayi ajiyar xuciya
" ina danasani arayuwata,
rubayya datake kusa da ita ta amshi wayar hannun jidda ta kashe ta kalleta,
"anty jidda babu kyau danasani sbd komai muk'addarine daga Allah hk Allah ya tsara miki rayuwa ni banga aibun danjuma ba tunda mutun ne shima,
kuka jidda ta saka,
"bazaki ga aibinsa ba rubayya ni nagani uwa uba gidadancin sa tayaya kamata xatayi rayuwar aure da irin danjuma ??
Zahra da ta gefensu ce tayi kwafa,
"nifa anty jidda kina ban mmk ya xakiyi da ikon Allah ? ke kika halicci kanki da xaki xab'awa kanki rayuwar da ta dace dake ? ubangijin daya halicceki ya fiki sanin rayuwar da ta kamace ki, duk abinda ubangiji ya baka toh shine alkairi aruwarka ki rik'e kaddarar Allah hannu bibbiyu ki rungumeta sai Allah ya sauk'a k'a miki ni na ce me ? kina jin abinda dady yace xai aura min duk wanda yaga dama kuma na hkr nasan duk wanda na aura in dai bana sonshi shine k'addara ta kuma shine zab'in ubangijina babu abinda kuka xai miki kwarama ki hkr ki godewa Allah idan kina ganin yai miki gidadanci da yawa kisa dady ya maida shi skul ko h.n.d ne ya k'arasa tunda yayi diploma.
tunda zahra ta fara mgn suke kallonta dan sunga kamar ak'ufule take zance,
y'ake jidda tayi ta sunkuyar dakai
"hakane zahra nasan idan ya koma skul myb xai rage wannan kauyanci kina jin fa irin k'auyancin da yai min d'axu wai sunan shi mugun gaye mtsww,
jannat ce tayi mgn bayan tayi ajiyar xuciya,
" toh menene dan yace sunan shi mugun gaye?
anan ma cikin birni in kikaji wani sunan sai kanki yai ciwo dan takaici skul d'in kawai zai koma sai ki sa masa ido ki janyo shi jikinki ki kula da shigarsa harda yanayin maganganun sa cikin lokaci k'alilan zaki ga ya saki,
hindu ta sauke hannunta daga tagumin da tayi,
"ni ko dan fan san soyayya ba shiyasa nake ganin kamar d'orawa kai wahala ne ?
anriga an d'aura aure tsakanin ki dashi me ya rage miki ?
kibi duk hnyr da kikasan zaki gyarashi tunda yana sonki tsab xai bi abinda kikeso,
sulthana ta mik'e,
"wllh anty jidda ki saki ranki kada ki d'orawa kanki damuwa wani ciwo ya kamaki akan abinda xaki iya maganin sa cikin lokaci k'alilan in dai na miji na sonki ai aikin gama ya gama ubangiji Allah ya hadamu da masu sonmu so na Allah jikinsu asanyaye suka amsa da "amin suna shirin kwanciya hjy murja ta shigo d'akin
"ina afrah, ta rik'e baki oh sorry ina jannat tashi maza kije wajan mijinki zaki barshi shi kadai muje,turo baki jannat tayi ,
"umma bacci nakeji
"jeki cen kiyi baccin
rik'o hannunta tayi,
" ya hkr y'ata kinga babu kyau barin miji shi kad'ai sai ki shiga fushin ubangiji ni kuma baxan so Allah yai fushi da y'ata ba,
dire diren kafa jannat takeyi da kukan shagwaba haka dai hjy murja tai ta lallashin ta har wajan b'angaren shi ta kaita sannan ta juya
sallama tayi ya amsa yana zaune ak'asan cafet yana kallon news hannunshi rik'e da cup yana shan coffee kallo d'aya yai mata ya kauda kai ta k'araso kusa dashi ta xauna had'e da gaishe shi cikin kulawa ya amsa sannan ya kauda kai,
kallonshi tayi
ta yi k'aramin murmushi aranta tace yau miskilancin ne ya motsa, ta jingina jikin bed d'in shi tana kallon tv,
kallonta yayi fuskarshi ba yabo ba fallasa yace,
"baki san wajan zamanki ba ?
far tayi da ido itama fuskarta a d'an d'aure ta ce "ban sani ba ina ne ? ta tambayeshine da mmk,
da ido ya nuna mata cinyarshi,
yi tayi kamar bata san me yake nufi ba,
ya janyota ya d'orata kai ya kwantar da kanta k'irjinsa
cikin muryarshi mai dad'i yace,
"nan shine wajan zamanki da kwanciyar ki,
kanta kawai ta d'aga masa dan ta fuskanci yau miskilancin ne ya motsa bai ce mata komai ba sai bayanta daya ke shafawa,
ajiyar xuciya tayi "lallai akwai shiri agabana zama da miskilin namiji hmm sai ka shirya dole na rabaka dashi ya khaleel !
a haka bacci ya kwasheta ajikinsa,
jin tayi bacci yasa ya d'auketa a hnkl ya ajjiyeta kan gadon yana kallon fuskarta tana baccin ta a nutsu numfashin ta na fita a nutse tamkar idonta biyu ajiyar xuciya yayi ya shafa fuskarta a hnkl kamar mai rad'a ya furta ina sonki jannat !
ya gama abinda xaiyi ya hawo kan bed d'in ya janyota jikinsa ya k'ank'ameta ya rufesu da bargo
washegari da rana maman david da papa da Emanuel da david da john suka xo cike da murnar lbrn da sukaji maman david kuka tasaka Abba ya tarasu duka iyalansa hajiya nabila harda kuka wajan yiwa maman david da papa gdy cikin farin ciki papa da maman david suma sukayi gdyn abinda Abba yai musu yabasu gida anan g.r.a tare da makud'an kud'ad'e da motoci kud'ine masu yawan tsiya tuni suka sa kuka sbd basu tab'a tunanin xasu sami dukiya mai d'umbin yawa irin taba tare dasu suka xauna nan suna hira duk yawanci hirar akan rayuwar jannat ne maman david ta basu lbrn ranar da ta tsinceta da yanda suka rayu hajiyarmu da hjy nabila sai kuka suke sai yamma suka tafi
dady ba suxo ba sai wajan 11:00 sukaxo tare da Jidda Dan rigima tasa masa akan yaka wota wajan y'an uwanta ta gansu yabar su ummanta agida sbd har yanxu basu San lbrn komai ba kuma shi dadyn bai fad$a musu ba ko nan ma da xasu da jiddan bata San komai ba, shiyasa koda suka xo take ta mmkin komai tana ta ujjibin meye had'in su jannat da way'annan hamshak'an mutanen,
suma su jannat sunyi murna da ganinta,
basu Dad'e da xuwa ba suka tafi can main house dinsu ched'e estate taron da suka gani ya basu mmk Dan yaransu ta manyansu sunci ado abinka ga Fulani kyawawa sunyi kyau sun gyara wani babbn falo sun k'ayata shi tamkar masu wani had'ad'dan biki cike da mmkinsu muke kallonsu duk yawan nan Nasu ba bare kowa ka gani dan'uwane ko ba'a fad'a ba Kamannin su kusan d'ayane Dan hancinsu iri d'ayane da idanuwansu haka suka k'ayata wajan suka d'inka gabatar da Kansu awajan su jannat bayan sun gama dady ya kwashe lbrn irin rayuwar da y'ay'ansa sukayi nan da nan waje ya rud'e da hayaniya babu abinda suke sai aibata da tsinewa Wanda ya jefa rayuwarsu ga halaka da kyar hayaniyar ta lafa wasu ma kuka suka sa suna mmkin rashin imani Na wanda ya aikata wannan D'an yan aikin,
ita kanta jidda mmk tayi sosai dajin lbrn Dan sai yanxu taji komai tuni taji kunya tako ina danasani ta kamata irin gorin da cin mutuncin da tai musu ashe su d'in yan dangine dangima babban dangi masu ji da kyau da arxiki Alhaji Adam ya gabatar da dady da iyalinsa da kuma khaleel Wanda yake surikinsu suka jinjinawa dady da ya khaleel suda Kansu sukace dady da yayansa sun xama nasu duk irin yadda suke da kyamatar bare shi kanshi Alhaji yayi mmk amma duk da haka gefe guda Na xuciyarshi mugun haushin dangin nasa yake Dan yana xargin b'atan y'ay'ansa har da sa hannunsu yana tare da sune kawai sbd yan'uwansa ne amma shi kad'ai yasan me yakeji game dasu
by
*Ummee Garkuwa*
[2/28, 6:43 PM] Nana Zee: ✍✍✍JENNIFER✍✍✍
91&92
*Ummee Garkuwa*
kashe wayan jidda tayi had'e da xuba tagumi xuciyarta kamar ta fashe dan bak'in ciki ta d'ago idanuwanta ta kallesu suma kallonta suke,
tayi ajiyar xuciya
" ina danasani arayuwata,
rubayya datake kusa da ita ta amshi wayar hannun jidda ta kashe ta kalleta,
"anty jidda babu kyau danasani sbd komai muk'addarine daga Allah hk Allah ya tsara miki rayuwa ni banga aibun danjuma ba tunda mutun ne shima,
kuka jidda ta saka,
"bazaki ga aibinsa ba rubayya ni nagani uwa uba gidadancin sa tayaya kamata xatayi rayuwar aure da irin danjuma ??
Zahra da ta gefensu ce tayi kwafa,
"nifa anty jidda kina ban mmk ya xakiyi da ikon Allah ? ke kika halicci kanki da xaki xab'awa kanki rayuwar da ta dace dake ? ubangijin daya halicceki ya fiki sanin rayuwar da ta kamace ki, duk abinda ubangiji ya baka toh shine alkairi aruwarka ki rik'e kaddarar Allah hannu bibbiyu ki rungumeta sai Allah ya sauk'a k'a miki ni na ce me ? kina jin abinda dady yace xai aura min duk wanda yaga dama kuma na hkr nasan duk wanda na aura in dai bana sonshi shine k'addara ta kuma shine zab'in ubangijina babu abinda kuka xai miki kwarama ki hkr ki godewa Allah idan kina ganin yai miki gidadanci da yawa kisa dady ya maida shi skul ko h.n.d ne ya k'arasa tunda yayi diploma.
tunda zahra ta fara mgn suke kallonta dan sunga kamar ak'ufule take zance,
y'ake jidda tayi ta sunkuyar dakai
"hakane zahra nasan idan ya koma skul myb xai rage wannan kauyanci kina jin fa irin k'auyancin da yai min d'axu wai sunan shi mugun gaye mtsww,
jannat ce tayi mgn bayan tayi ajiyar xuciya,
" toh menene dan yace sunan shi mugun gaye?
anan ma cikin birni in kikaji wani sunan sai kanki yai ciwo dan takaici skul d'in kawai zai koma sai ki sa masa ido ki janyo shi jikinki ki kula da shigarsa harda yanayin maganganun sa cikin lokaci k'alilan zaki ga ya saki,
hindu ta sauke hannunta daga tagumin da tayi,
"ni ko dan fan san soyayya ba shiyasa nake ganin kamar d'orawa kai wahala ne ?
anriga an d'aura aure tsakanin ki dashi me ya rage miki ?
kibi duk hnyr da kikasan zaki gyarashi tunda yana sonki tsab xai bi abinda kikeso,
sulthana ta mik'e,
"wllh anty jidda ki saki ranki kada ki d'orawa kanki damuwa wani ciwo ya kamaki akan abinda xaki iya maganin sa cikin lokaci k'alilan in dai na miji na sonki ai aikin gama ya gama ubangiji Allah ya hadamu da masu sonmu so na Allah jikinsu asanyaye suka amsa da "amin suna shirin kwanciya hjy murja ta shigo d'akin
"ina afrah, ta rik'e baki oh sorry ina jannat tashi maza kije wajan mijinki zaki barshi shi kadai muje,turo baki jannat tayi ,
"umma bacci nakeji
"jeki cen kiyi baccin
rik'o hannunta tayi,
" ya hkr y'ata kinga babu kyau barin miji shi kad'ai sai ki shiga fushin ubangiji ni kuma baxan so Allah yai fushi da y'ata ba,
dire diren kafa jannat takeyi da kukan shagwaba haka dai hjy murja tai ta lallashin ta har wajan b'angaren shi ta kaita sannan ta juya
sallama tayi ya amsa yana zaune ak'asan cafet yana kallon news hannunshi rik'e da cup yana shan coffee kallo d'aya yai mata ya kauda kai ta k'araso kusa dashi ta xauna had'e da gaishe shi cikin kulawa ya amsa sannan ya kauda kai,
kallonshi tayi
ta yi k'aramin murmushi aranta tace yau miskilancin ne ya motsa, ta jingina jikin bed d'in shi tana kallon tv,
kallonta yayi fuskarshi ba yabo ba fallasa yace,
"baki san wajan zamanki ba ?
far tayi da ido itama fuskarta a d'an d'aure ta ce "ban sani ba ina ne ? ta tambayeshine da mmk,
da ido ya nuna mata cinyarshi,
yi tayi kamar bata san me yake nufi ba,
ya janyota ya d'orata kai ya kwantar da kanta k'irjinsa
cikin muryarshi mai dad'i yace,
"nan shine wajan zamanki da kwanciyar ki,
kanta kawai ta d'aga masa dan ta fuskanci yau miskilancin ne ya motsa bai ce mata komai ba sai bayanta daya ke shafawa,
ajiyar xuciya tayi "lallai akwai shiri agabana zama da miskilin namiji hmm sai ka shirya dole na rabaka dashi ya khaleel !
a haka bacci ya kwasheta ajikinsa,
jin tayi bacci yasa ya d'auketa a hnkl ya ajjiyeta kan gadon yana kallon fuskarta tana baccin ta a nutsu numfashin ta na fita a nutse tamkar idonta biyu ajiyar xuciya yayi ya shafa fuskarta a hnkl kamar mai rad'a ya furta ina sonki jannat !
ya gama abinda xaiyi ya hawo kan bed d'in ya janyota jikinsa ya k'ank'ameta ya rufesu da bargo
washegari da rana maman david da papa da Emanuel da david da john suka xo cike da murnar lbrn da sukaji maman david kuka tasaka Abba ya tarasu duka iyalansa hajiya nabila harda kuka wajan yiwa maman david da papa gdy cikin farin ciki papa da maman david suma sukayi gdyn abinda Abba yai musu yabasu gida anan g.r.a tare da makud'an kud'ad'e da motoci kud'ine masu yawan tsiya tuni suka sa kuka sbd basu tab'a tunanin xasu sami dukiya mai d'umbin yawa irin taba tare dasu suka xauna nan suna hira duk yawanci hirar akan rayuwar jannat ne maman david ta basu lbrn ranar da ta tsinceta da yanda suka rayu hajiyarmu da hjy nabila sai kuka suke sai yamma suka tafi