Sashe 135
Halysaah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kinsan shi ma a Amurka yake kuma makarantar su daya amma ya gama degree dinsa tuntuni in dai ba masters ya koma yi ba, kuma wnn hoton daga gani a Amurka aka yi sa" Momy tace "Atoh kika san ko tsohon hoto ne, dama ai kin ce iskanci ta dinga yi a Amurkan don haka ba abun mamaki bane don kin ga hotonsu tare, yanxu kuwa ai sai dai tayi karuwancinta da yan Mariri" Meemah dai ta kasa cewa komai amma kana ganinta kasan hankalinta ya tashi sosai, Momy ta kalleta tace "Ai kun ma fi shekara biyu baku yi waya da shi ba ko?" Meemah ta sauke wani ajiyar zuciya tace "Yanxun ma ina ganin hoton na kirasa bai daga ba, amma ni abinda ya bani mamaki duk yanda yake da mace fa baya posting dinta ko a WhatsApp balle har Instagram" Momy tace "
an wani gari ne ma?" Meemah tace "Gusau" Momy tace "Abdul ya san sa ne?" Meemah tace "Oho, shi wannan ana sanin cikinsa ne, ni ban san ko sun san juna ba, kuma ai Abdul bai san ni da Aymaan ba tunda kinga ba wai ya ta
a zuwa gidanmu bane Aymaan din, sai dai su san juna a Instagram amma ba a sarari ba" Meemah ta kara Zooming din hoton da kyau tana kallon tsadadden Abayan jikin Khaleesat ga wani kallo da Aymaan ya kafeta da shi, ita kuwa tana dariya with her beautiful set of teeth, Meemah ta fice daga wajen hoton ta sake dialing number Aymaan amma har ya katse bai daga ba, mikewa tayi ta nufi kofa, Momy ta tabe baki tace "To ke banda abunki me zai yi da er talakawa aka ce maki, in kin bibiya hoton ya dade, yanxu kuwa ina taga hanyar zuwa Amurka, ai uwarsa ma ta fi mu
in talakawa bari ki ji in gaya maki, a zamanin yanxu dai ko wani me kudi ya waye baya yarda ya hada zuri'a da talaka, yanxu kwarya tabi kwarya kawai, haka abun yake" Ita dai Meemah ta fice daga dakin tana sake dialing number Aymaan with confusion.
Tana zaune usual spot din da suke zama a school tana jiran Safiyyah da taje kai ma wani coursemate dinsu laptop dinsa, tun daxu take zaune wajen tana danna wayar hannunta with full concentration, lkci daya ta dakata da abinda take yi a wayarta jin wani kamshin turaren da ta sani ya doki hancinta, waige waigen wajen ta fara yi suna hada ido bata san sanda ta saki wayar hannunta ba zuciyarta na bugawa tana kallonsa babu ko kiftawa, he was the least person she is expecting to see in her life, lkci daya taji wani courage ya zo mata ta dau wayarta fuskarta a daure ta mike da nufin barin wajen, ya fixgo gyalen jikinta yana kallonta da kyau yana murmushi yace "You think i will let you just like that Khaleesat?
Har kin samu masu ci gaba da sponsoring din ki an dawo dake America, ga shi har ana hoto dake ana dora ki a Instagram, u snapped a picture together with Aymaan har yayi posting din ki duniya ta gani, ko wani
an iskan gaye kin sani a Amurka and they are all ready to go through any mile for you, to ki sani na maida aurenmu da ke, you are still my wife...." A firgice Khaleesat ta farka daga baccin da take ta mike zaune jikinta na rawa, tun da uwarta ta haifeta bata ta
a mummunan mafarki irin wannan ba, ta sauka daga saman gadonta har sannan jikinta na rawa, bata san sanda ta fashe da matsanancin kuka ba tana ganin abun kamar ba mafarki bane gaske ne, ba karamin tashin hankali ta shiga ba ta fara karanto duk addu'an da ya zo bakinta tana kuka, duk yanda ta so ta samu nutsuwa hakan ya gagare ta, she was really shock, da kyar ta daure ta dauko wayarta ta kunna data hannunta na rawa, kawai taji she wants to speak with her Housemate, tana bude data taga Aunty Farida ta ajiye mata sako, ta shiga DM dinta taga hoton da suka yi da Aymaan ta turo mata tana tambayar wanene shi, kuma me yasa zata yi hoto da shi....
Tashin hankalin Khaleesat ya ninku akan wanda take ciki da, she was so confuse and shock, gashi jikinta sai rawa yake, a ina kuma Aunty Farida taga hoton nan, ta shiga uku, shikenan kilan Abdul ma zai gani kenan mafarkinta ya tabbata ya z
amto gaskiya?
Ta fashe da matsanancin kuka tana jin zuciyarta kamar zai fito tsabar tashin hankali, ko reply din Aunty Farida bata yi ba ta fita daga WhatsApp din ta fara dialing number Housemate dinta da sauri, ta kirasa har sau biyu bai daga ba, rasa yanda zata yi tayi tana kuka, can kawai ta fara dialing number Safiyyah har sannan jikinta bai dena rawa ba, yana fara ring Safiyyah tayi picking, cikin rawan murya Khaleesat tace "Safiyyah baki ce ma mutumin nan ya goge hotona a Instagram ba dama??" Safiyyah tace "A'a na masa message ta WhatsApp he is not online fa, na kuma kirasa bai yi picking ba, kuka kike yi ko me?
Haba Khaleesat sai kace warce tayi wani mugun abu?
Get together fa kawai muka je aka yi hoto ba wai club ba, kuma shigar ki ta mutunci kika yi fa, Aymaan kuma left a reasonable distance tsakanin ku balle ace ko manne maki yayi a jiki" Khaleesat taki bata amsa tace "Kina da number Ya Junaid pls?" Safiyyah tace "Eh kamar ta numbersa Jawwad yayi min fowarding receipt din 10M da aka tura ma su Maman Abdul" Da sauri Khaleesat tace "Don Allah ki turo min yanxun nan" Safiyyah tace "Ohk bari in duba, amma ni dai wallahi ban ga abun damuwa ba don kawai Aymaan ya daura hoton ki a Instagram, sanannen Celebrity ne shi fa, kawai don bama Instagram ne shi yasa baza mu sani ba, kuma kawai don dai kina Iddah ne da ace kin gama so what??
Ai kin isa ne yasa ya dora ki" Khaleesat ta katse wayarta don bata son ta gaya ma Safiyyah magana she is just controlling her self all this while, ba a dau lokaci ba sai ga Safiyyah tayi mata fowarding number Ajay, Khaleesat tayi dialing number da sauri, gaba daya zafi ta dinga ji duk da uban sanyin da ake har da snow, don Ajay na dropping dinta daxu babu dadewa aka fara snow shi ne har ta kwanta bacci tayi wnn mummunan mafarkin, sai da ta kira sau biyu sannan Ajay ya daga, ta kasa daurewa ta fashe masa da kuka muryarta na rawa tace "Don girman Allah idan kasan mutumin nan ka taimaka min kayi masa magana ya cire hotona a Instagram page dinsa, wallahi ni ban san sa ba pls talk to him" Tana kuka sosai ta kare maganar, Ajay dake sauraronta kamar bazai ce komai ba sai kuma yace "Ni na ajiye ki a gefensa aka yi maku hoton da zan masa magana ya cire?" Ta kara fashe masa da matsanancin kuka tace "Na shiga uku, don Allah ni dai ka taimake ni wallahi ban san waye shi ba" Ajay ya ki cewa komai daga karshe ma ya katse wayarsa, ta mike ta koma kan gado ta dinga rera kuka, ita babban tashin hankalinta ace Abdul ya ga hoton nan, tsaf attention dinsa zai iya dawowa kanta kuma ba da good Intention zai dawo ba, tana rayuwarta low key gashi Safiyyah ta ja mata fitina, ji tayi kamar zazzabi na neman rufeta tsabar tashin hankali, ta kwanta saman gado tana sauke ajiyar zuciya hawaye wasu na bin wasu a fuskarta, ta kusa awa daya a haka daga karshe tayi karfin halin tashi ta tafi bandaki zata yi alwala don yin sallan magrib, ko da ta fito ta kasa yin sallan ta kwanta ta lulluba da duvet saboda rawan sanyin da take, ba karamin kidimar da ita wnn mafarkin da tayi yayi ba, after like 15 mins ta ji ana danna bell din gidan, ta mike zaune da sauri har lkcn tana rawan sanyi, gaba daya a tsorace take kamar mara gaskiya, after some minutes aka sake ringing bell din gidan, ta fara tunanin ko dai Housemate dinta ne ya dawo, tunanin hakan yasa ta daure ta sauka daga saman gadon ta fita daga dakin, har a sannan kuma snow bai dena zuba ba.....
[7/10, 8:55 PM] khaleesat Haiydar
: Khaleesat na isa kofar parlon ta bude a hankali tana kallon wanda ke tsaye bakin kofar, sauke idonta tayi ta koma gefe ta tsaya, babu yabo babu fallasa yana kallonta yace "Me yasa kika kira wayana kina kuka kamar ni na aike ki?
an wani gari ne ma?" Meemah tace "Gusau" Momy tace "Abdul ya san sa ne?" Meemah tace "Oho, shi wannan ana sanin cikinsa ne, ni ban san ko sun san juna ba, kuma ai Abdul bai san ni da Aymaan ba tunda kinga ba wai ya ta
a zuwa gidanmu bane Aymaan din, sai dai su san juna a Instagram amma ba a sarari ba" Meemah ta kara Zooming din hoton da kyau tana kallon tsadadden Abayan jikin Khaleesat ga wani kallo da Aymaan ya kafeta da shi, ita kuwa tana dariya with her beautiful set of teeth, Meemah ta fice daga wajen hoton ta sake dialing number Aymaan amma har ya katse bai daga ba, mikewa tayi ta nufi kofa, Momy ta tabe baki tace "To ke banda abunki me zai yi da er talakawa aka ce maki, in kin bibiya hoton ya dade, yanxu kuwa ina taga hanyar zuwa Amurka, ai uwarsa ma ta fi mu
in talakawa bari ki ji in gaya maki, a zamanin yanxu dai ko wani me kudi ya waye baya yarda ya hada zuri'a da talaka, yanxu kwarya tabi kwarya kawai, haka abun yake" Ita dai Meemah ta fice daga dakin tana sake dialing number Aymaan with confusion.
Tana zaune usual spot din da suke zama a school tana jiran Safiyyah da taje kai ma wani coursemate dinsu laptop dinsa, tun daxu take zaune wajen tana danna wayar hannunta with full concentration, lkci daya ta dakata da abinda take yi a wayarta jin wani kamshin turaren da ta sani ya doki hancinta, waige waigen wajen ta fara yi suna hada ido bata san sanda ta saki wayar hannunta ba zuciyarta na bugawa tana kallonsa babu ko kiftawa, he was the least person she is expecting to see in her life, lkci daya taji wani courage ya zo mata ta dau wayarta fuskarta a daure ta mike da nufin barin wajen, ya fixgo gyalen jikinta yana kallonta da kyau yana murmushi yace "You think i will let you just like that Khaleesat?
Har kin samu masu ci gaba da sponsoring din ki an dawo dake America, ga shi har ana hoto dake ana dora ki a Instagram, u snapped a picture together with Aymaan har yayi posting din ki duniya ta gani, ko wani
an iskan gaye kin sani a Amurka and they are all ready to go through any mile for you, to ki sani na maida aurenmu da ke, you are still my wife...." A firgice Khaleesat ta farka daga baccin da take ta mike zaune jikinta na rawa, tun da uwarta ta haifeta bata ta
a mummunan mafarki irin wannan ba, ta sauka daga saman gadonta har sannan jikinta na rawa, bata san sanda ta fashe da matsanancin kuka ba tana ganin abun kamar ba mafarki bane gaske ne, ba karamin tashin hankali ta shiga ba ta fara karanto duk addu'an da ya zo bakinta tana kuka, duk yanda ta so ta samu nutsuwa hakan ya gagare ta, she was really shock, da kyar ta daure ta dauko wayarta ta kunna data hannunta na rawa, kawai taji she wants to speak with her Housemate, tana bude data taga Aunty Farida ta ajiye mata sako, ta shiga DM dinta taga hoton da suka yi da Aymaan ta turo mata tana tambayar wanene shi, kuma me yasa zata yi hoto da shi....
Tashin hankalin Khaleesat ya ninku akan wanda take ciki da, she was so confuse and shock, gashi jikinta sai rawa yake, a ina kuma Aunty Farida taga hoton nan, ta shiga uku, shikenan kilan Abdul ma zai gani kenan mafarkinta ya tabbata ya z
amto gaskiya?
Ta fashe da matsanancin kuka tana jin zuciyarta kamar zai fito tsabar tashin hankali, ko reply din Aunty Farida bata yi ba ta fita daga WhatsApp din ta fara dialing number Housemate dinta da sauri, ta kirasa har sau biyu bai daga ba, rasa yanda zata yi tayi tana kuka, can kawai ta fara dialing number Safiyyah har sannan jikinta bai dena rawa ba, yana fara ring Safiyyah tayi picking, cikin rawan murya Khaleesat tace "Safiyyah baki ce ma mutumin nan ya goge hotona a Instagram ba dama??" Safiyyah tace "A'a na masa message ta WhatsApp he is not online fa, na kuma kirasa bai yi picking ba, kuka kike yi ko me?
Haba Khaleesat sai kace warce tayi wani mugun abu?
Get together fa kawai muka je aka yi hoto ba wai club ba, kuma shigar ki ta mutunci kika yi fa, Aymaan kuma left a reasonable distance tsakanin ku balle ace ko manne maki yayi a jiki" Khaleesat taki bata amsa tace "Kina da number Ya Junaid pls?" Safiyyah tace "Eh kamar ta numbersa Jawwad yayi min fowarding receipt din 10M da aka tura ma su Maman Abdul" Da sauri Khaleesat tace "Don Allah ki turo min yanxun nan" Safiyyah tace "Ohk bari in duba, amma ni dai wallahi ban ga abun damuwa ba don kawai Aymaan ya daura hoton ki a Instagram, sanannen Celebrity ne shi fa, kawai don bama Instagram ne shi yasa baza mu sani ba, kuma kawai don dai kina Iddah ne da ace kin gama so what??
Ai kin isa ne yasa ya dora ki" Khaleesat ta katse wayarta don bata son ta gaya ma Safiyyah magana she is just controlling her self all this while, ba a dau lokaci ba sai ga Safiyyah tayi mata fowarding number Ajay, Khaleesat tayi dialing number da sauri, gaba daya zafi ta dinga ji duk da uban sanyin da ake har da snow, don Ajay na dropping dinta daxu babu dadewa aka fara snow shi ne har ta kwanta bacci tayi wnn mummunan mafarkin, sai da ta kira sau biyu sannan Ajay ya daga, ta kasa daurewa ta fashe masa da kuka muryarta na rawa tace "Don girman Allah idan kasan mutumin nan ka taimaka min kayi masa magana ya cire hotona a Instagram page dinsa, wallahi ni ban san sa ba pls talk to him" Tana kuka sosai ta kare maganar, Ajay dake sauraronta kamar bazai ce komai ba sai kuma yace "Ni na ajiye ki a gefensa aka yi maku hoton da zan masa magana ya cire?" Ta kara fashe masa da matsanancin kuka tace "Na shiga uku, don Allah ni dai ka taimake ni wallahi ban san waye shi ba" Ajay ya ki cewa komai daga karshe ma ya katse wayarsa, ta mike ta koma kan gado ta dinga rera kuka, ita babban tashin hankalinta ace Abdul ya ga hoton nan, tsaf attention dinsa zai iya dawowa kanta kuma ba da good Intention zai dawo ba, tana rayuwarta low key gashi Safiyyah ta ja mata fitina, ji tayi kamar zazzabi na neman rufeta tsabar tashin hankali, ta kwanta saman gado tana sauke ajiyar zuciya hawaye wasu na bin wasu a fuskarta, ta kusa awa daya a haka daga karshe tayi karfin halin tashi ta tafi bandaki zata yi alwala don yin sallan magrib, ko da ta fito ta kasa yin sallan ta kwanta ta lulluba da duvet saboda rawan sanyin da take, ba karamin kidimar da ita wnn mafarkin da tayi yayi ba, after like 15 mins ta ji ana danna bell din gidan, ta mike zaune da sauri har lkcn tana rawan sanyi, gaba daya a tsorace take kamar mara gaskiya, after some minutes aka sake ringing bell din gidan, ta fara tunanin ko dai Housemate dinta ne ya dawo, tunanin hakan yasa ta daure ta sauka daga saman gadon ta fita daga dakin, har a sannan kuma snow bai dena zuba ba.....
[7/10, 8:55 PM] khaleesat Haiydar
: Khaleesat na isa kofar parlon ta bude a hankali tana kallon wanda ke tsaye bakin kofar, sauke idonta tayi ta koma gefe ta tsaya, babu yabo babu fallasa yana kallonta yace "Me yasa kika kira wayana kina kuka kamar ni na aike ki?