Sashe 134
Halysaah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
To me zai ce mata da zai biyota har department din su, duk da under same faculty suke amma ko da wasa bata ta
a haduwa da shi a school ba in ba few days ago ba da suka shigo da Jay, ta kalli wayar da yake mika mata fuskarsa babu yabo babu fallasa, she was surprise, why is he giving her his phone? bata amshi wayar ba ta daga kai ta kallesa a karo na farko, ganin yanda ya daure fuska ya sa ta mika hannu ta amshi wayar tana kallon screen din, sosai gabanta ya fadi ganin hoton da suka yi da Aymaan jiya a get together, ta dinga kallon hoton babu ko kiftawa, gashi ba hoto daya ba ba kuma biyu ba, can ta kalli a ina yaga hoton sai taga a Instagram ne, bata san sanda ta gyara zama ba zuciyarta na bugawa sosai, Instagram kuma?
Me ya kai hoton Instagram? ta shiga uku, ita da ko a screen din wayarta bata ta
a saka hotonta ba balle aje ga WhatsApp ko kuma facebook uwa uba Instagram, gaba daya hankalinta yayi mugun tashi ta kasa cewa komai, da kyar ta daga kai ta kallesa ta ga wani irin kallo yake mata, ta sauke idonta gabanta na ci gaba da faduwa ta kasa cewa komai, fixge wayarsa yayi daga hannunta yace "So you came back fully prepared to party in Baltimore Right?
You came back to mingle with jobless guys following them to party up and down, Har kin ma mance abinda ya same ki, but wait...
Baki ta
a zuwa islamiyya bane ko kuma kin je kin yi skipping classes?
Ko kuma bayan mijin da kika ce a kyaleki kina son zama da shi ya sake ki baki zauna kin tambayi makusantan ki what next ba?
Kawai saboda kina jin kanki on a different level yanxu shi yasa kika kama hanya kika tafi cikin kattin banza masu shaye shaye da sunan get together, har ki tsaya gefen wannan crook guy din ayi maku hoto kina dariya" Khaleesat ta kasa daurewa ta fashe da kukan da tun safe take son yi bata samu kwakkwaran reason din yin sa ba, shiru yayi yana kallonta irin kallon mamakin nan, after a minute ya zauna inda Safiyyah ta tashi amma bai ce mata komai ba, ita kuma bata fasa kukan da take ba kamar an aiko ta, tayi me isarta don kanta ta hakura ta fara goge idonta tana sauke ajiyar zuciya, sai a sannan ya kalleta yace "Ohk i understand, kin dawo America ne kiyi abinda ranki yake so ba kuma kya bukatar wani yace zai yi questioning din ki ko kuma yayi correcting din ki" Wani sabon kukan ta fara yi kamar ana tunzurata, ya mike trying to control himself yace "Get up" ganin taki tashi ya hade rai yace "Baza ki tashi ba?" A hankali ta mike tana ci gaba da goge hawayen dake zuba idonta tana shesshekan kuka, babu yabo babu fallasa yace "Mu je" Bata masa musu ba ta fara bin sa har sannan tana goge hawayen idonta, after almost 10 minutes walk suka iso inda yayi parking motarsa, yana bude motar ta daga kai ta kallesa a hankali tace "Ni ban ce ma Safiyyah zan tafi ba" Ya mata wani irin kallo yace "Baza ki ce mata ba, get in the car" Bata ce komai ba ta zaga ta bude gaban motar ta shiga, bata ta
a shiga motarsa a America ba sai ranan, har suka isa Apartment dinta babu abinda yace mata, bayan yayi parking without looking at her yace "Leave my car" Sauke idonta tayi, ta bude motar a hankali ta sauka ta kulle masa tana kallonsa tace "Don Allah tunda ka san sa kayi masa magana ya goge hotona a Instagram" Ya jefa mata wani kallo yace "Zan gaura maki mari, ni na hada ku nayi maku hoton da zan ce masa ya goge?" Daga haka yayi Reverse yayi zoom off daga Neighborhood din, wasu sabbin hawaye suka cika idonta ta juya tana tafiya a hankali ta nufi kofar apartment dinta ta bude ta shiga, zaunawa tayi a parlor ta fara tunanin to ko shi ma Housemate dinta ya ga hoton ne a Instagram bayan status din Safiyyah, bata ta
a jin haushin Safiyyah irin yau ba, Allah kadai yasan mutane nawa ne suka ga hoton nan daga jiya zuwa yau, ta goge idonta ta bude handbag dinta ta ciro wayarta ta fara kiran Safiyyah, yana fara ring Safiyyah ta daga tace "Ya tafi ne in fito?" Trying to be calm Khaleesat tace "Kin ga Safiyyah kije kiyi ma wannan mutumin magana ya cire hotona a Instagram, who does that?
Ta yaya daga hoto zai je yayi posting a Instagram kamar mun san juna from anywhere da shi?
Meye hadina da shi da zai min haka?
Har wani dogon magana muka yi da shi da har zai dau hotona tare da shi yayi posting a Instagram dinsa?" Muryarta na rawa ta kare maganar, Safiyyah tace "Innalillahi, Instagram yayi posting hotunan?
Kinsan ni ba wani damuwa da IG nayi ba, kuma fa Aymaan ban ta
a ganin yayi posting mace a Instagram ba, sai gashi yayi posting na ki, amma how did you know his Handle da har kika ga yayi posting din ku?" A fusace Khaleesat tace "Ina ruwana da wani handle dinsa, kawai daga haduwa ko maganar minti daya ban yi da mutum ba ya kama hotona yayi posting duk duniya su gani, is he even okay?
Ko ba shi da hankali ne?
To wallahi ki je kiyi masa magana ya goge min hotona" Safiyyah tace "Ni ma dai nayi mamaki gaskiya, wallahi ban ta
a ganin yayi posting mace ba sai gashi yayi posting din ki, kar dai shi yasa Ajay ya zo wajen ki yau?
Don definitely za su iya sanin juna kilan ma suna following juna, kinsan akwai association na Nigeria student a makarantar mu dole ma za su sun san juna,
an Deputy governor ne fa Aymaan, he is also popular on IG" Takaici ya sa Khaleesat ta katse kiran ta jefar da wayarta kan kujera, wani mugun haushin Aymaan da Safiyyah ta dinga ji a ranta, da tana da numbersa babu abinda zai hanata kiransa ta gaggaya masa magana, ko an gaya masa ita irin wa ennan matan ne da har zai yi posting din ta duniya su gani, Abdul ne ya fado mata, nan da nan jikinta yayi mugun sanyi, don babu uban da ya kai sa zama active a Instagram gashi da uban followers, wa ma ya sani ko yasan Aymaan din, sosai taji hankalinta ya tashi ta jinginar da kanta da kujera wasu hawayen na zuba idonta, bata ta
a jin Safiyyah bata kyauta mata irin yau ba, da kyar ta mike ta dau jakarta da waya ta wuce sama.
Meemah ce ta shigo dakin Momy tana mika mata wayar hannunta hankali tashe tace "Momy kin gane wacece wannan kuwa?" Momy ta ajiye bowl din farfesun hannunta ta amshi wayar tana kallon screen din, can ta kalli Meemah tace "Wannan ba er matsiyatan can bace?
Khaleesat take ko wa" Meemah ta zauna gefen gado har sannan fuskarta dauke da tashin hankali tace "Ita ce Momy, ita da Aymaan" Momy ta ajiye wayar ta dau bowl din farfesunta ta ci gaba da ci tace "Waye kuma Aymaan?" Meemah tace "Aymaan din kuma kika manta yau Momy, Muhammad Aymaan
an mataimakin gwamna fa" Momy ta kalleta tace "Wai tsohon saurayin ki Muhammad?" Meemah ta hade rai tace "Tsohon saurayi fa kika ce Momy, Aymaan din ne tsohon saurayina?" Momy tace "To in ban ce maki tsohon saurayin ki ba ya zan ce, yaron da ba
aga kiranki yake ba yanxu, yaushe rabon ki da shi? kin ga kuwa ai sai in ce tsohon saurayin ki Meemah, dama ai a titin Instagram din ku ka hadu da shi, ba sai da na dinga hada maki da rokon Allah ba kika samu sassaucin son sa da kika dora ma kanki, dama su biyu zuciyarki ta makale ma da shi da wani
an sarki yake ko wa shi ma kullum sai kin isheni da zancensa bana ma tunanin kina da numbersa, duk samarin ki a Instagram din ku ke haduwa kuma a can ku ke rabuwa, ni na ta
a ganin wannan wahala" cike da damuwa Meemah tace "Wallahi mace ce ta shiga tsakaninmu da Aymaan Momy, amma ai ya so ni kamar ran sa, ki tuna har fa kano ya sha zuwa wajena" Momy ta tabe baki tace "Amma ai ba gidan ubanki yake zuwa ba sai dai yace ku hadu gidan cin abinci ko wani wajen, bai ta
a biyo ki yaga gidan ku ba, shekara kusan takwas ana abu daya in da gaske son naki yake me ya hanasa fitowa har yau, ni dama tun da Malam Tasi'u yace min bazai fa aureki ba na hakura da kashe kudina a iska, amma ai na kashe kudi kan wannan Aymaan din, bayan Malam Tasi'u ma akwai wani malamin da yace min mu hakura ba auren ki zai yi ba bata maki lokaci kawai yake, kuma uwarsa ma a tsaye take kyam" Meemah tace "Momy duk ba wannan ba, a ina yasan yarinyar nan har suka yi hoto tare?
a haduwa da shi a school ba in ba few days ago ba da suka shigo da Jay, ta kalli wayar da yake mika mata fuskarsa babu yabo babu fallasa, she was surprise, why is he giving her his phone? bata amshi wayar ba ta daga kai ta kallesa a karo na farko, ganin yanda ya daure fuska ya sa ta mika hannu ta amshi wayar tana kallon screen din, sosai gabanta ya fadi ganin hoton da suka yi da Aymaan jiya a get together, ta dinga kallon hoton babu ko kiftawa, gashi ba hoto daya ba ba kuma biyu ba, can ta kalli a ina yaga hoton sai taga a Instagram ne, bata san sanda ta gyara zama ba zuciyarta na bugawa sosai, Instagram kuma?
Me ya kai hoton Instagram? ta shiga uku, ita da ko a screen din wayarta bata ta
a saka hotonta ba balle aje ga WhatsApp ko kuma facebook uwa uba Instagram, gaba daya hankalinta yayi mugun tashi ta kasa cewa komai, da kyar ta daga kai ta kallesa ta ga wani irin kallo yake mata, ta sauke idonta gabanta na ci gaba da faduwa ta kasa cewa komai, fixge wayarsa yayi daga hannunta yace "So you came back fully prepared to party in Baltimore Right?
You came back to mingle with jobless guys following them to party up and down, Har kin ma mance abinda ya same ki, but wait...
Baki ta
a zuwa islamiyya bane ko kuma kin je kin yi skipping classes?
Ko kuma bayan mijin da kika ce a kyaleki kina son zama da shi ya sake ki baki zauna kin tambayi makusantan ki what next ba?
Kawai saboda kina jin kanki on a different level yanxu shi yasa kika kama hanya kika tafi cikin kattin banza masu shaye shaye da sunan get together, har ki tsaya gefen wannan crook guy din ayi maku hoto kina dariya" Khaleesat ta kasa daurewa ta fashe da kukan da tun safe take son yi bata samu kwakkwaran reason din yin sa ba, shiru yayi yana kallonta irin kallon mamakin nan, after a minute ya zauna inda Safiyyah ta tashi amma bai ce mata komai ba, ita kuma bata fasa kukan da take ba kamar an aiko ta, tayi me isarta don kanta ta hakura ta fara goge idonta tana sauke ajiyar zuciya, sai a sannan ya kalleta yace "Ohk i understand, kin dawo America ne kiyi abinda ranki yake so ba kuma kya bukatar wani yace zai yi questioning din ki ko kuma yayi correcting din ki" Wani sabon kukan ta fara yi kamar ana tunzurata, ya mike trying to control himself yace "Get up" ganin taki tashi ya hade rai yace "Baza ki tashi ba?" A hankali ta mike tana ci gaba da goge hawayen dake zuba idonta tana shesshekan kuka, babu yabo babu fallasa yace "Mu je" Bata masa musu ba ta fara bin sa har sannan tana goge hawayen idonta, after almost 10 minutes walk suka iso inda yayi parking motarsa, yana bude motar ta daga kai ta kallesa a hankali tace "Ni ban ce ma Safiyyah zan tafi ba" Ya mata wani irin kallo yace "Baza ki ce mata ba, get in the car" Bata ce komai ba ta zaga ta bude gaban motar ta shiga, bata ta
a shiga motarsa a America ba sai ranan, har suka isa Apartment dinta babu abinda yace mata, bayan yayi parking without looking at her yace "Leave my car" Sauke idonta tayi, ta bude motar a hankali ta sauka ta kulle masa tana kallonsa tace "Don Allah tunda ka san sa kayi masa magana ya goge hotona a Instagram" Ya jefa mata wani kallo yace "Zan gaura maki mari, ni na hada ku nayi maku hoton da zan ce masa ya goge?" Daga haka yayi Reverse yayi zoom off daga Neighborhood din, wasu sabbin hawaye suka cika idonta ta juya tana tafiya a hankali ta nufi kofar apartment dinta ta bude ta shiga, zaunawa tayi a parlor ta fara tunanin to ko shi ma Housemate dinta ya ga hoton ne a Instagram bayan status din Safiyyah, bata ta
a jin haushin Safiyyah irin yau ba, Allah kadai yasan mutane nawa ne suka ga hoton nan daga jiya zuwa yau, ta goge idonta ta bude handbag dinta ta ciro wayarta ta fara kiran Safiyyah, yana fara ring Safiyyah ta daga tace "Ya tafi ne in fito?" Trying to be calm Khaleesat tace "Kin ga Safiyyah kije kiyi ma wannan mutumin magana ya cire hotona a Instagram, who does that?
Ta yaya daga hoto zai je yayi posting a Instagram kamar mun san juna from anywhere da shi?
Meye hadina da shi da zai min haka?
Har wani dogon magana muka yi da shi da har zai dau hotona tare da shi yayi posting a Instagram dinsa?" Muryarta na rawa ta kare maganar, Safiyyah tace "Innalillahi, Instagram yayi posting hotunan?
Kinsan ni ba wani damuwa da IG nayi ba, kuma fa Aymaan ban ta
a ganin yayi posting mace a Instagram ba, sai gashi yayi posting na ki, amma how did you know his Handle da har kika ga yayi posting din ku?" A fusace Khaleesat tace "Ina ruwana da wani handle dinsa, kawai daga haduwa ko maganar minti daya ban yi da mutum ba ya kama hotona yayi posting duk duniya su gani, is he even okay?
Ko ba shi da hankali ne?
To wallahi ki je kiyi masa magana ya goge min hotona" Safiyyah tace "Ni ma dai nayi mamaki gaskiya, wallahi ban ta
a ganin yayi posting mace ba sai gashi yayi posting din ki, kar dai shi yasa Ajay ya zo wajen ki yau?
Don definitely za su iya sanin juna kilan ma suna following juna, kinsan akwai association na Nigeria student a makarantar mu dole ma za su sun san juna,
an Deputy governor ne fa Aymaan, he is also popular on IG" Takaici ya sa Khaleesat ta katse kiran ta jefar da wayarta kan kujera, wani mugun haushin Aymaan da Safiyyah ta dinga ji a ranta, da tana da numbersa babu abinda zai hanata kiransa ta gaggaya masa magana, ko an gaya masa ita irin wa ennan matan ne da har zai yi posting din ta duniya su gani, Abdul ne ya fado mata, nan da nan jikinta yayi mugun sanyi, don babu uban da ya kai sa zama active a Instagram gashi da uban followers, wa ma ya sani ko yasan Aymaan din, sosai taji hankalinta ya tashi ta jinginar da kanta da kujera wasu hawayen na zuba idonta, bata ta
a jin Safiyyah bata kyauta mata irin yau ba, da kyar ta mike ta dau jakarta da waya ta wuce sama.
Meemah ce ta shigo dakin Momy tana mika mata wayar hannunta hankali tashe tace "Momy kin gane wacece wannan kuwa?" Momy ta ajiye bowl din farfesun hannunta ta amshi wayar tana kallon screen din, can ta kalli Meemah tace "Wannan ba er matsiyatan can bace?
Khaleesat take ko wa" Meemah ta zauna gefen gado har sannan fuskarta dauke da tashin hankali tace "Ita ce Momy, ita da Aymaan" Momy ta ajiye wayar ta dau bowl din farfesunta ta ci gaba da ci tace "Waye kuma Aymaan?" Meemah tace "Aymaan din kuma kika manta yau Momy, Muhammad Aymaan
an mataimakin gwamna fa" Momy ta kalleta tace "Wai tsohon saurayin ki Muhammad?" Meemah ta hade rai tace "Tsohon saurayi fa kika ce Momy, Aymaan din ne tsohon saurayina?" Momy tace "To in ban ce maki tsohon saurayin ki ba ya zan ce, yaron da ba
aga kiranki yake ba yanxu, yaushe rabon ki da shi? kin ga kuwa ai sai in ce tsohon saurayin ki Meemah, dama ai a titin Instagram din ku ka hadu da shi, ba sai da na dinga hada maki da rokon Allah ba kika samu sassaucin son sa da kika dora ma kanki, dama su biyu zuciyarki ta makale ma da shi da wani
an sarki yake ko wa shi ma kullum sai kin isheni da zancensa bana ma tunanin kina da numbersa, duk samarin ki a Instagram din ku ke haduwa kuma a can ku ke rabuwa, ni na ta
a ganin wannan wahala" cike da damuwa Meemah tace "Wallahi mace ce ta shiga tsakaninmu da Aymaan Momy, amma ai ya so ni kamar ran sa, ki tuna har fa kano ya sha zuwa wajena" Momy ta tabe baki tace "Amma ai ba gidan ubanki yake zuwa ba sai dai yace ku hadu gidan cin abinci ko wani wajen, bai ta
a biyo ki yaga gidan ku ba, shekara kusan takwas ana abu daya in da gaske son naki yake me ya hanasa fitowa har yau, ni dama tun da Malam Tasi'u yace min bazai fa aureki ba na hakura da kashe kudina a iska, amma ai na kashe kudi kan wannan Aymaan din, bayan Malam Tasi'u ma akwai wani malamin da yace min mu hakura ba auren ki zai yi ba bata maki lokaci kawai yake, kuma uwarsa ma a tsaye take kyam" Meemah tace "Momy duk ba wannan ba, a ina yasan yarinyar nan har suka yi hoto tare?