Sashe 7
Feeryal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya'yan Alhaji Shitu Abubakar Sulaiman Tukur da kuma autarsu Bishira.
sun fara datawa, in da babban d'ansa Abubakar yafi mai da hankalin kan sana'ar mahaifin nasu, a duk in da Alhaji Shitu ya ke to zakaga Abubakar.
Wani aminin Alhaji Shitu ya janyo ra'ayin sa kan sana'ar man fetur da shi ya ke yi, nan yakuma fad'awa tsundum cikin harkar man fetur, bai kuma sake harkar noman sa ba,
sai ma abin da ya karu.
dan yanzu yasabunta sana'ar ta hanyar amfani da hanyoyin zamani.
yanzu shi da kansa yake sarrafa duk abinda ya noma, akasin da da sai masaya sun shigo sun sayi kayansa, su su fita dashi suje su sarrafashi ta hanyoyi daban-daban.
Alhaji Shitu Fiya ya kafa manyan kamfanoni a manyan jahohin mu, wan da yasashi dole barin garinsa yakoma Lagos da zama, in da babban kamfanin sa na sarrafa auduga ke gurin.
gonakin da yake noman auduga shi ake kaisu kamfanin ake sarrafasu baya sayan auduga daga ko ina shi yake noma kayansa, yaku sarrafa shi ta hanyoyi daban-daban.
har wasu ma suzo su siya.
duk kayan amfanin da yake nomawa ko wanne sai da ya bud'e masa kamfani na musamman a ko wata jahar dake cikin fad'in kasar nan.
Tuni Abubakar ya yi koyi ga mahaifinsa domin kuwa shima harkar noman yarike, baji ba gani, ba karamar karb'arsa noma tayi ba, har mutane suna cewa makoyi zaifi gwani.
sosai ya maida hankali kan karatu kan fannin noma daya zab'a.
akasin 'yan'uwansa da kowa ke karantar wasu abubuwan daban.
lokacin da yakai munzalin aure takanas Alhaji Shitu yaje Yelwan Shandam yanimawa Abubakar auren 'yar d'an'uwan sa, wan da dama maganar had'in take aje dun da jimawa.
A Yelwa aka gudanar da duk shagulgulan bikin kana aka d'auko amarya Halima aka kawo ta Lagos.
Bayan wani lokaci kwasam Alhaji Shitu yakwanta jinya,
daya fahimci rayuwar sa tazo karshe sai ya tarkaso kan takardun kadarorin sa, kana ya tara ya'yan sa da matarsa, ya ce Alhaji Abubakar ya sayi kamfanonin sa da gonakin sa, dan bazai siyarwa wani bare ba.
da arziki a garin wani gara a garin ka.
ya yi hakan ne badun komai ba sai dun yadad'a karfafawa Alhaji Abubakar gwuiwa kan harkokin noma daya gaje sa.
Alhaji Shitu Fiya ya sa hannu cikin takardun mallakawa babban d'ansa Alhaji Abubakar Fiya gonaki da kuma kamfanoni, shikuma ya damka masa kud'ad'ensa.
Bayan rasuwar Alhaji Shitu aka rabawa magada makudan kud'i da sauran kadarorin da ya bari, irinsu gidaje da filaye da kuma gidajen man fetur, ban da gonaki da kuma kamfanoni da yanzu suke a matsayin mallakin Alhaji Abubakar Fiya.
Sosai Alhaji Abubakar yake gudanar da harkokin noman sa, Allah kuma ya sanya masa albarka, arziki yacigaba da hab'aka.
Alhaji Abubakar ya kammala gina wani katafen gida unguwa guda, wan da girmamsa yakai girman wani karamin gari guda a cikin garin Lagos.
manya-manyan part-part ne da akalla zasu kai guda goma shabiyar ne a gidan, kuma ko wani side yana d'auke da get da parking lot mai d'aukar motoci uku, had'e da garden na musamman.
Katafaren katanga mai matukar girmar tsawo ke zagaye da gidan gaba d'aya, wan da saman ginin aka sanya wayoyin shokin domin tsaro aka zagaye garun gaba d'aya da shi.
(A.A FIYA STREET)
sunan da unguwar take amsa wa ke nan.
Lokacin da zasu tare a gidan Alhaji Abubakar yakara aure ya auro Hajiya Karima, iyayen Umma Karima asalin 'yan Kano ne mazaunan Lagos.
lokacin yana da 'ya'yan sa biyu maza da suka haifa da Hajiya Halima, Abdurrahim da Ajeemal.
Sai a lokacin Alhaji Sulaiman da Alhaji Tukur suma sukayi aure, bai bar su sun tare a gidajen da sukaci gadon sa ba, ya ce duk suzo su zauna a gidan da ya gina, suka d'auko mahaifiyarsu suka koma da ita sabon gida,
in da ko wannensu ke zaune da matarsa a side guda guda.
Shekara biyar da dawowan su sabon gida Alhaji Abubakar yahad'u da Fatima a gurin taron bud'e kamfanin mahaifinta a birnin tarayya Abuja. mahaifin Fatima abokin kasuwancin Alhaji Abubakar ne, yana siyan kayan kamfanin sa yakai nasa kamfanin.
ya gayyaci Alhaji Abubakar ne shagalin bud'e sabon kamfanin sa, a nan yahad'u da y'arsa Fatima ya yaba da nutsuwa da kamalanta, ya nimi yardar mahaifinta atake kuwa ya aminta yakuma yi masa alkawarin aura masa ita.
ba'a d'au lokaci ba akayi bikin.
Fatima ta fuskanci kalubale da dama a tun ranar da ta sanya kafarta cikin wannan gida.
do min kuwa Hajiya Halima da Hajiya Karima sun had'e kansu a tun ranar da suka sami labarin auren da mijin nasu zai kara.
wan da a da sam basa zaman dad'i sakaninsu, tun da sukaji zaiyi aure suka had'e kansu.
Cikin kankanin lokaci family'n ta soma hab'aka suka fara tara iyali.
Hajiya Halima uwargidan Alhaji Abubakar ya'yan ta biyar bayan maza biyun data haifa kafin sudawo sabon gida, takuma haihuwar mata uku, Farida Sumayya Amira.
Hajiya Karima ya'yan ta hud'u dukansu mata.
Bilkisu Saddika Rahama Nabila.
Hajiya Fatima kuwa har yanzu Allah baibata haihuwa ba, wan da hakan yazame mata abin gore a gurin abokan zamanta..
Alhaji Sulaiman shima 'ya'yan sa biyu da matarsa Hajiya Safiyya, Faisal da Miemie
Sai kuma Alhaji Tutur y'ay'an sa uku da matarsa Hajiya Nafisat, Shamsuddin Zaraddin Sahla
Family ya had'u cas da su🤗.
Wannan shine takaitaccen labarin Family'n Alhaji Abubakar Fiya.
Mutane na kudai ku biyo ni yanzu wasan yasoma🤸🤗
Mommyn Twins ce
🌺🌺 *FEERYAL* 🌺🌺
*NA*
*RASHEEDAT S DIRECTOR*
( _Book 1_)
*~Free page~*
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*____________________________________*
*Bismillahirrahmanurrahim*
🅿�4
A b'angaren su Mommy tun da suka fita daga side in Daddy suka koma part in Mommy.
suke kitsa ta yadda zasuji da lamarin,
Umma Karima ta gyara zama ta ce
"Hajiya Halima ga wani shawara, muje mu d'auki yarinyar nan mu nimi ruwa nan kusa ko na kwalbati ne mujefa ta ciki, ta koma gurin danginta,
kowa ma ya huta,
idan fa muka zuba ido muka barta daga karshe mu zata zame mana karfen kafa, tazo ta shafe mana ya'ya ko jinya kad'ai tabarmu da shi ai ta cutar da mu, Fatima bata da asara tun da ba d'a take da shi a gidan nan ba,
sai dai tayi farin ciki da hakan, ina tunanin ma wani makircin take son kitsa mana, idan muka zuba ido kuwa mu zata kaimu ta baro mu,
kinga ta dad'a mallake Alhaji gaba d'aya ta in da dolen mu mubar gidan nan, bakiji yafara fad'a da bakinsa tun yau ba."
Mommy ta jijina kai tare da fad'in
"Kwarai kuwa akwai abin da Fatima take son kitsawa wata kila bokanta ne yabata wani sa'ar, dole aljanar nan ta bar gidan nan,
to amma yanzu ta ya zamuyi mu d'auke ta daga gidan nan, kinsan fa wannan Fatima mai taurin kan ba bari zatayi ba."
"Ai dama ko ta karfin tsiya sai ta bar gidan nan, yanzu dai shammatar ta zamuyi,
mu d'ake ta mu fita da ita,
idan bamuyi sa'a ba sai mu nimi masu d'auko mana ita."
Mommy ta girgiza kai cike da gamtsuwa da maganar Umma Karima.
Kusan raba dare sukayi suna kitsa yadda zasuji da lamarin, Umma Karima ta koma side d'in ta, da shirin gobe zasu je su d'auke ta sufita da ita a gidan.
Washegari da sassafe Mommy da Umma Karima suka fito da shirinsu na d'auko Feeryal, dan sun san yau talata iwar haka Daddy yana masallaci yana sauraran wa'azi.
koda suka iso side d'in Aunty, ganin babu kowa cikin parlour kai tsaye bedroom d'in ta suka wuce.
batare da ko d'ard'ar ba dan sun lashi takwabin sai tabar gidan ko ta alin kaka, ko kwana bazata kuma yi a gidan nan ba.
Feeryal ce ita kad'ai a d'akin kwance a kan gado Aunty na cikin bathroom.
da sauri suka isa bakin gadon cikin kasa da murya Mommy ta ce
"Yi sauri mu d'auke ta kafin ta fito."
Umma Karima ta mika hanu zata d'auketa, wani irin dirrr taji tamkar jan wutar lantarki, da karfi ta janye hannunta jiki na rawa.
a d'an tsorace Mommy ta ce
"Mene ne kuma?."
batakai ga rufe baki ba sukaga ta wani irin waro ido tana jujjuya shi, ya yin da kwayar idanunta suka fara sauya kaloli daban-daban.
kwan wutan cikin d'akin yashiga kawowa yana d'aukewa.
tare da sauya kaloli daban-daban kamar yadda kwayar idanunta suke sauyawa, izuwa fari baki ja kore, da sauran kaloli daban-daban.
tuni jikinsu yakama b'ari zufa yashiga keto musu,
kowa ya shiga neman ceton rayuwar sa.
da gudu sukayi bakin kofa tun kan su karaso kofa ta rufe.
sai ga Mommy da Umma Karima suna kwalla kururuwan niman taimako.
Aunty da ke gyaran cikim bathroom tafito da sauri, nan take wutan nan ya tsaya yadawo dai-dai.
da mamaki ta tsaya kallon su Mommy dake cikin bedroom d'in ta sunata kururuwa.
kallon kan gado tayi in da Feeryal ke kwance, da sauri taga idon Feeryal ya rufe sai kuma kofar d'akin ya bud'e.
aiko da gudu su Mommy suka fice har suna ture juna.
shiru Aunty tayi idanunta akan Feeryal sai dai har lokacin bata kuma motsi ba.
kirjin ta ne yad'an buga tayi saurin fad'in
"Innalillahi wa inna'ilaihirraji'un."
acikin zuciyar ta, nan take taji zuciyarta ya yi wasai.
numfashi ta sauke a fili ta furta
"Lallai Hajiya Halima Hajiya Karima kun d'ebo da zafi amma muzuba mu gani."
gaban gadon ta isa tana mai dad'a karfafa zuciyar ta, kan cewa Feeryal mutum ce ba abin da zuciyar ta ke bijiro mata da shi bane ayan da taga yarinyar yanzu.
ta gyarawa Feeryal rufuwa kana ta juya ta koma ta cigaba da aikinta.
sun fara datawa, in da babban d'ansa Abubakar yafi mai da hankalin kan sana'ar mahaifin nasu, a duk in da Alhaji Shitu ya ke to zakaga Abubakar.
Wani aminin Alhaji Shitu ya janyo ra'ayin sa kan sana'ar man fetur da shi ya ke yi, nan yakuma fad'awa tsundum cikin harkar man fetur, bai kuma sake harkar noman sa ba,
sai ma abin da ya karu.
dan yanzu yasabunta sana'ar ta hanyar amfani da hanyoyin zamani.
yanzu shi da kansa yake sarrafa duk abinda ya noma, akasin da da sai masaya sun shigo sun sayi kayansa, su su fita dashi suje su sarrafashi ta hanyoyi daban-daban.
Alhaji Shitu Fiya ya kafa manyan kamfanoni a manyan jahohin mu, wan da yasashi dole barin garinsa yakoma Lagos da zama, in da babban kamfanin sa na sarrafa auduga ke gurin.
gonakin da yake noman auduga shi ake kaisu kamfanin ake sarrafasu baya sayan auduga daga ko ina shi yake noma kayansa, yaku sarrafa shi ta hanyoyi daban-daban.
har wasu ma suzo su siya.
duk kayan amfanin da yake nomawa ko wanne sai da ya bud'e masa kamfani na musamman a ko wata jahar dake cikin fad'in kasar nan.
Tuni Abubakar ya yi koyi ga mahaifinsa domin kuwa shima harkar noman yarike, baji ba gani, ba karamar karb'arsa noma tayi ba, har mutane suna cewa makoyi zaifi gwani.
sosai ya maida hankali kan karatu kan fannin noma daya zab'a.
akasin 'yan'uwansa da kowa ke karantar wasu abubuwan daban.
lokacin da yakai munzalin aure takanas Alhaji Shitu yaje Yelwan Shandam yanimawa Abubakar auren 'yar d'an'uwan sa, wan da dama maganar had'in take aje dun da jimawa.
A Yelwa aka gudanar da duk shagulgulan bikin kana aka d'auko amarya Halima aka kawo ta Lagos.
Bayan wani lokaci kwasam Alhaji Shitu yakwanta jinya,
daya fahimci rayuwar sa tazo karshe sai ya tarkaso kan takardun kadarorin sa, kana ya tara ya'yan sa da matarsa, ya ce Alhaji Abubakar ya sayi kamfanonin sa da gonakin sa, dan bazai siyarwa wani bare ba.
da arziki a garin wani gara a garin ka.
ya yi hakan ne badun komai ba sai dun yadad'a karfafawa Alhaji Abubakar gwuiwa kan harkokin noma daya gaje sa.
Alhaji Shitu Fiya ya sa hannu cikin takardun mallakawa babban d'ansa Alhaji Abubakar Fiya gonaki da kuma kamfanoni, shikuma ya damka masa kud'ad'ensa.
Bayan rasuwar Alhaji Shitu aka rabawa magada makudan kud'i da sauran kadarorin da ya bari, irinsu gidaje da filaye da kuma gidajen man fetur, ban da gonaki da kuma kamfanoni da yanzu suke a matsayin mallakin Alhaji Abubakar Fiya.
Sosai Alhaji Abubakar yake gudanar da harkokin noman sa, Allah kuma ya sanya masa albarka, arziki yacigaba da hab'aka.
Alhaji Abubakar ya kammala gina wani katafen gida unguwa guda, wan da girmamsa yakai girman wani karamin gari guda a cikin garin Lagos.
manya-manyan part-part ne da akalla zasu kai guda goma shabiyar ne a gidan, kuma ko wani side yana d'auke da get da parking lot mai d'aukar motoci uku, had'e da garden na musamman.
Katafaren katanga mai matukar girmar tsawo ke zagaye da gidan gaba d'aya, wan da saman ginin aka sanya wayoyin shokin domin tsaro aka zagaye garun gaba d'aya da shi.
(A.A FIYA STREET)
sunan da unguwar take amsa wa ke nan.
Lokacin da zasu tare a gidan Alhaji Abubakar yakara aure ya auro Hajiya Karima, iyayen Umma Karima asalin 'yan Kano ne mazaunan Lagos.
lokacin yana da 'ya'yan sa biyu maza da suka haifa da Hajiya Halima, Abdurrahim da Ajeemal.
Sai a lokacin Alhaji Sulaiman da Alhaji Tukur suma sukayi aure, bai bar su sun tare a gidajen da sukaci gadon sa ba, ya ce duk suzo su zauna a gidan da ya gina, suka d'auko mahaifiyarsu suka koma da ita sabon gida,
in da ko wannensu ke zaune da matarsa a side guda guda.
Shekara biyar da dawowan su sabon gida Alhaji Abubakar yahad'u da Fatima a gurin taron bud'e kamfanin mahaifinta a birnin tarayya Abuja. mahaifin Fatima abokin kasuwancin Alhaji Abubakar ne, yana siyan kayan kamfanin sa yakai nasa kamfanin.
ya gayyaci Alhaji Abubakar ne shagalin bud'e sabon kamfanin sa, a nan yahad'u da y'arsa Fatima ya yaba da nutsuwa da kamalanta, ya nimi yardar mahaifinta atake kuwa ya aminta yakuma yi masa alkawarin aura masa ita.
ba'a d'au lokaci ba akayi bikin.
Fatima ta fuskanci kalubale da dama a tun ranar da ta sanya kafarta cikin wannan gida.
do min kuwa Hajiya Halima da Hajiya Karima sun had'e kansu a tun ranar da suka sami labarin auren da mijin nasu zai kara.
wan da a da sam basa zaman dad'i sakaninsu, tun da sukaji zaiyi aure suka had'e kansu.
Cikin kankanin lokaci family'n ta soma hab'aka suka fara tara iyali.
Hajiya Halima uwargidan Alhaji Abubakar ya'yan ta biyar bayan maza biyun data haifa kafin sudawo sabon gida, takuma haihuwar mata uku, Farida Sumayya Amira.
Hajiya Karima ya'yan ta hud'u dukansu mata.
Bilkisu Saddika Rahama Nabila.
Hajiya Fatima kuwa har yanzu Allah baibata haihuwa ba, wan da hakan yazame mata abin gore a gurin abokan zamanta..
Alhaji Sulaiman shima 'ya'yan sa biyu da matarsa Hajiya Safiyya, Faisal da Miemie
Sai kuma Alhaji Tutur y'ay'an sa uku da matarsa Hajiya Nafisat, Shamsuddin Zaraddin Sahla
Family ya had'u cas da su🤗.
Wannan shine takaitaccen labarin Family'n Alhaji Abubakar Fiya.
Mutane na kudai ku biyo ni yanzu wasan yasoma🤸🤗
Mommyn Twins ce
🌺🌺 *FEERYAL* 🌺🌺
*NA*
*RASHEEDAT S DIRECTOR*
( _Book 1_)
*~Free page~*
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*____________________________________*
*Bismillahirrahmanurrahim*
🅿�4
A b'angaren su Mommy tun da suka fita daga side in Daddy suka koma part in Mommy.
suke kitsa ta yadda zasuji da lamarin,
Umma Karima ta gyara zama ta ce
"Hajiya Halima ga wani shawara, muje mu d'auki yarinyar nan mu nimi ruwa nan kusa ko na kwalbati ne mujefa ta ciki, ta koma gurin danginta,
kowa ma ya huta,
idan fa muka zuba ido muka barta daga karshe mu zata zame mana karfen kafa, tazo ta shafe mana ya'ya ko jinya kad'ai tabarmu da shi ai ta cutar da mu, Fatima bata da asara tun da ba d'a take da shi a gidan nan ba,
sai dai tayi farin ciki da hakan, ina tunanin ma wani makircin take son kitsa mana, idan muka zuba ido kuwa mu zata kaimu ta baro mu,
kinga ta dad'a mallake Alhaji gaba d'aya ta in da dolen mu mubar gidan nan, bakiji yafara fad'a da bakinsa tun yau ba."
Mommy ta jijina kai tare da fad'in
"Kwarai kuwa akwai abin da Fatima take son kitsawa wata kila bokanta ne yabata wani sa'ar, dole aljanar nan ta bar gidan nan,
to amma yanzu ta ya zamuyi mu d'auke ta daga gidan nan, kinsan fa wannan Fatima mai taurin kan ba bari zatayi ba."
"Ai dama ko ta karfin tsiya sai ta bar gidan nan, yanzu dai shammatar ta zamuyi,
mu d'ake ta mu fita da ita,
idan bamuyi sa'a ba sai mu nimi masu d'auko mana ita."
Mommy ta girgiza kai cike da gamtsuwa da maganar Umma Karima.
Kusan raba dare sukayi suna kitsa yadda zasuji da lamarin, Umma Karima ta koma side d'in ta, da shirin gobe zasu je su d'auke ta sufita da ita a gidan.
Washegari da sassafe Mommy da Umma Karima suka fito da shirinsu na d'auko Feeryal, dan sun san yau talata iwar haka Daddy yana masallaci yana sauraran wa'azi.
koda suka iso side d'in Aunty, ganin babu kowa cikin parlour kai tsaye bedroom d'in ta suka wuce.
batare da ko d'ard'ar ba dan sun lashi takwabin sai tabar gidan ko ta alin kaka, ko kwana bazata kuma yi a gidan nan ba.
Feeryal ce ita kad'ai a d'akin kwance a kan gado Aunty na cikin bathroom.
da sauri suka isa bakin gadon cikin kasa da murya Mommy ta ce
"Yi sauri mu d'auke ta kafin ta fito."
Umma Karima ta mika hanu zata d'auketa, wani irin dirrr taji tamkar jan wutar lantarki, da karfi ta janye hannunta jiki na rawa.
a d'an tsorace Mommy ta ce
"Mene ne kuma?."
batakai ga rufe baki ba sukaga ta wani irin waro ido tana jujjuya shi, ya yin da kwayar idanunta suka fara sauya kaloli daban-daban.
kwan wutan cikin d'akin yashiga kawowa yana d'aukewa.
tare da sauya kaloli daban-daban kamar yadda kwayar idanunta suke sauyawa, izuwa fari baki ja kore, da sauran kaloli daban-daban.
tuni jikinsu yakama b'ari zufa yashiga keto musu,
kowa ya shiga neman ceton rayuwar sa.
da gudu sukayi bakin kofa tun kan su karaso kofa ta rufe.
sai ga Mommy da Umma Karima suna kwalla kururuwan niman taimako.
Aunty da ke gyaran cikim bathroom tafito da sauri, nan take wutan nan ya tsaya yadawo dai-dai.
da mamaki ta tsaya kallon su Mommy dake cikin bedroom d'in ta sunata kururuwa.
kallon kan gado tayi in da Feeryal ke kwance, da sauri taga idon Feeryal ya rufe sai kuma kofar d'akin ya bud'e.
aiko da gudu su Mommy suka fice har suna ture juna.
shiru Aunty tayi idanunta akan Feeryal sai dai har lokacin bata kuma motsi ba.
kirjin ta ne yad'an buga tayi saurin fad'in
"Innalillahi wa inna'ilaihirraji'un."
acikin zuciyar ta, nan take taji zuciyarta ya yi wasai.
numfashi ta sauke a fili ta furta
"Lallai Hajiya Halima Hajiya Karima kun d'ebo da zafi amma muzuba mu gani."
gaban gadon ta isa tana mai dad'a karfafa zuciyar ta, kan cewa Feeryal mutum ce ba abin da zuciyar ta ke bijiro mata da shi bane ayan da taga yarinyar yanzu.
ta gyarawa Feeryal rufuwa kana ta juya ta koma ta cigaba da aikinta.