Sashe 19
Feeryal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Acan sashin Mom kuwa kai kawo tarika yi cikin parlour, tana taune baki had'e da jan tsaki ba adadi.
kamar jira take Dad ya shigo ta dira a kansa masifa take babu kakkautawa
"Yanzu ka goyi baya kan abun da akayi wa Zaraddin ke nan, kana kallon dukan da akayi masa kamar an kama d'an fad'in daji;
ya goyi bayan matarsa batare da kwakkwaran bincike ba,
acin bainin jama'a aka wulakanta ta shi, babban d'an naka;
kafin kasan dad'in wani d'a shi ka fara sanin nasa,
kana kallo aka tozarta shi, aka kore shi kakuma bada goyon baya,
to wlh bazan yadda ba d'ana bazai wulakanta ba,
zan bishi muje can muyi rayuwar mu a wani wajen,
kaci gaba da zama agidan sa zuciyar ka a muce,
sai abinda ya yanka ya tsara zaka bi;
kana da kud'in ka dai-dai misali kaje ka gina mana gida mu koma,
kyalkyalin wannan katon gidan ne ya zaunar da kai ko me, bazamu cigaba da zama ana juyamu son rai ba,
akan wani karamin laifin da bai ma aikata ba, za'a wulakanta shi a kore shi, wlh bazan zauna a gidan nan a cigaba da wulakanta min ya'ya na ba!."
Mom in da take shiga bata nan take fita ba Dad ya tare ta yana fad'in
"Ki saurare ni ki bani hankalin ki da kyau Hajiya Nafisat,
ke yau ne kad'ai kika tsinci kanki cikin jin haushin Alhaji Abubakar,
ni tsawon shikaru masu yawa na d'auka da dakon kiyayya da tsanar sa a zuciya ta,
har gobe ina tare da muradin d'aukar fansar abin da mahaifiyar sa tayi wa mahaifiya ta.
ta kasheta tare da kani na dake cikin ta;
domin ta mallaki dukiyar mahaifinmu ita da ya'yan ta su kad'ai,
gashi kuwa burinta ya cika d'an ta ya mallaki dukiyar mahaifin mu baki d'aya,
lokacin da mahaifinmu yake daf da mutuwa ya mallaka masa dukiyoyin sa, akayi rufa-rufa akace wai sayansu ya yi, karshe mu bamu tashi da abin kirki ba,
gashi nan kullum sai dad'a hab'aka yake mu an barmu da yi masa bauta, ko in ce n, tun da Sulaiman cikin su d'aya ne,
bazan yafe duk abin da akayi min ba kullum da burin d'aukar fansa nake kwana nake tashi,
sai dukiyar mahaifina yadawo karkashin iko na,
kada kiyi yunkurin komai ki b'ata min shiri, saura kiris lokaci ya yi,
shi zai tashi ya fita yabar gidan nan ba mu ba, Alhaji Abubakar sai ka nimi matsugunin da zaka zauna kai da iyalinka ka rasa.......!
Mommyn Twins ce
🌺🌺 *FEERYAL* 🌺🌺
*NA*
*RASHEEDAT S DIRECTOR*
( _Book 1_)
*~Free page~*
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*____________________________________*
*Bismillahirrahmanurrahim*
🅿�9
🙋Nace ba dan Allah wad'an da suka turamin kud'i suna son littafin HAMDAH kwanaki uku da suka wuce kuyi hakuri ku sake min magana da wanda suka ce min suna son KARSASHI please ku sake yi min magana wayata ce ta tsundume a ruwa sai yau Allah ya yi dawowa ta online.
wad'an da sukayi min magana sukaji ban amsa su ba duk kuma kuyi hakuri sharrin na'ura ce.
Dad yana gama fad'in haka ya fice a gidan.
a can wajen babban get ya iske Zaraddin yana tafiya,
yasha gabansa a mota ya bud'e masa gefen mai zaman banza ya ce
"Shigo."
fuska Zaraddin ya had'e ya ce
"Kaje kawai abinka gara naje club na kare rayuwa ta a can, nayi ta yiwa mata ciki tun da haka kuka zab'a, banyi abu ba ace nayi."
"Shigo dalla sha-sha-shan banza wanda baisan meye duniya take ciki."
Zaraddin ya shiga motar yana tura baki.
Dad ya ja motor yana fad'in
"D'an iskan yaro kawai, na hanaka shaye-shayen nan ashe bakaji ba,
ka cigaba da sha ne ko,
me kaje ka shawo yau zakayi gigin aikata haka;
meye a jikin 'yar wannan yarinya da zaka nime ta,
kyalkyalin kalar halittar tane ya d'ibe ka ko me?
dan uwarka da kake cewa zakaje club idan kaje kayi wa yaran mutane ciki agidan freezin zaka kare rayuwarka,
bakasan komai ba na dad'e ina tason ganin kunfi haka cikin walwala ku fantama kuyi abun da kukaga dama,
dan haka ka nutsu cip ka dawo da hankalin ka guri guda, ni nasan me nake ciki nan da lokaci kalilan mune zamu rika bada umurni da oda kowa yabi;
yanzu zan kaika gidan abokina ka d'anyi kwana biyu daga nan zan dawo da kai muje ka bashi hakuri,
kada ka sake ka b'ata min shiri,
kuma na fad'a maka ka daina shaye-shayen nan dan kai naga alama zaka iya rusa min shire na ma,
gashi kaine babba amma Shamsuddin yafika hankali da tunani da nutsuwa,
bansan me yake yawo cikin kwakwalwar ka ba."
ya karashe maganar da hararar sa.
shiko Zaraddin sai kumbura yake yana kunkuni ciki-ciki.
a haka dai suka d'auki hanya zuwa gidan abokin Dad kamar yadda ya fad'a.
A b'angaren Aunty
tun bayan faruwar lamarin ta dad'a sakawa Feeryal tsaro sosai, ta dad'a hanata fita nan da can
dama ba fitar take yi ba.
koda zuwa gun Miemie ce sai dai ita Miemie tazo suyi wasa, tun da yanzu hutu suke.
Aunty ce tafe zuwa side d'in Daddy, tana isowa bakin kofar parlour'n sa, Umma Karima na fitowa daga kofar baya dake side d'inta zuwa na Daddy.
hanya ce da dukkanin matansa suke da shi sakanin side d'in su zuwa nashi side d'in, ba sai sun zaga ta ainihin kofar sashin nasa ba, zasubi ta kofofin dake sakanin su kai tsaye.
yau Umma Karima ce da Daddy, ganin Aunty na kokarin shigewa da sauri ta ce
"Ke-ke-ke da kata nan ina zakije a gurin, me zakije d'auka?
kina dai sane yau ni ce da gidan."
kallon shekeke Aunty tabita da shi, abin dariya wai yau itace da gidan ma gaba d'aya.
ta karaso ta tare kofa tana aikawa Aunty banzan kallo
"Baki isa ki shiga gurin Alhaji ba, jarabibbiya sai dai yau ki koma jarabar taki ta kashe ki,
b'arauniya mai satar kwana."
murmushi Aunty ta yi sannan ta ce
"Ke baki kai wacce zan saci kwanar ki ba, bazan b'oye dan ina bukatar miji na ba,
a gaban ki a gaban wacce ta fiki zan yi duk abin da zanyi da shi,
ko ni ce da kwanar ko ba ni bace,
dan babu wacce ta isa ta dakatar dani akan mijina."
"Wlh karya kike baki isa ba, da kuwa sai na nuna miki ni cikakkiyar 'yar barike ce,
munafuka mai raba zumunta kika raba d'a da gidan yayan ubansa, an fad'a miki marin da kika min yatashi a banza ne,
bazan wahalar da hannuna wajen ramawa ba, sai kinyi dana sani mara adadi."
Kai Aunty ta girgiza bata son biye mata amma duk yadda takai ga kawaicin ta sai Umma Karima ta tunzurata ta sata musayar yawu da ita.
kallon marar tunani tayi mata kana ta ce
"Basai kin b'ata yawun bakin ki wajen fad'a min ke 'yar bariki ba ce,
na sani tun da dad'e wa;
sai dai naki barikin mai kunshe da jahilci ne, idan ba dun aure kaddara bace ai Alhaji Abubakar ba sa'an auren ki bane."
mene ne ba'a sani ba, sadakar shinkafarki da ya yi tuski ya tsaya yiwa almajirai, tun da kika kyalla kika ganshi, sai da kika san yadda kika shiga kika fita wajen samun sa,
ke bakikai wacce zan jera kafad'a da ke ba,
dan ko 'yan aikin gidan mu sun fiki sau dubu dan dukkanin su masu ilimi ne ba jahilai ba,
bama d'aukar jahili yazo ya hidimtawa gidan mu,
kingo ko idan badun kaddara ba ke baki kai wacce zan had'a miji da ke ba,
ko ma mene kije kiyi ni da Allah na dogara,
bani hannya na wuce."
tasaka hannu ta ture ta gefe tasa kai tawuce,
ta barta nan tsaye tana ta haushi.
tashiga taje ta aiwatar da abin da ya kaita, ta fito ta koma side d'in ta.
Satin Zaraddin guda da barin gidan, Dad ya dawo da shi ya tasa keyarsa gaba har parlour'n Daddy.
kansa a kasa kamar mutumin kirki.
suka karasa cikin parlour'n bakin Dad d'auke da sallama.
Daddy dake zaune yana kallon labarai a TV ya amsa sallamar, yana duban su.
"Barka da hutawa Yaya, ayi hakuri bamu nimi izini ba muka shigo kai tsaye."
Dad ya fad'a yana zama kan kujerar da ke fuskantar Daddy.
Zaraddin kuma ya zauna tad'an can gefe a kasan carpet, ya nad'e kafa kansa a kasa har lokacin da alama hud'ubar da baban nasa ya yi masa kafin su shigo ya shige sa.
Dad
ya d'an zamo bakin kujerar yana cigaba da fad'in
"An tashi lafiya Yaya ya iyalin?."
Daddy ya gyara zaman sa da kyau da murmushi d'auke akan fuskarsa yake duban d'an uwan nasa, kana ya ce
"Kazama bako kenan da sai anyi ma iso kafin ka shigo, kai da gidan ka Tukur, ai in izinin shiga ne ma sai dai wa wannan korarren dan sati guda ke nan dana fiddashi cikin gidan nan."
Daddy ya karashe maganar yana nuna Zaraddin, yana cigaba da murmushin.
Zaraddin yakuma yin kasa da kai tare da marairaicewa.
"Ina kwana Daddy."
ya fad'a yana d'an duban Daddy da fuskar nadama.
"Rike gaisuwar ka ai bamu shirya ba tukun."
Dad ya aikawa Zaraddin mugun kallo yana jan kwafa tare da cije baki ya girgiza kai, alamun zai gamu da shi.
sannan ya ce
"Ai wlh Yaya badun yazo da magiya gwuiwowinsa a kasa ba, da babu abun da zaisa na saurare shi har na kad'o keyar sa gurin ka ba,
idan ka yafe masa to nima na yafe masa,
idan kuma baka yafe masa to nima na rantse bazan tab'a yafe masa ba;
ya tashi ya tafi ya yi nesa da rayuwar mu!."
kamar jira take Dad ya shigo ta dira a kansa masifa take babu kakkautawa
"Yanzu ka goyi baya kan abun da akayi wa Zaraddin ke nan, kana kallon dukan da akayi masa kamar an kama d'an fad'in daji;
ya goyi bayan matarsa batare da kwakkwaran bincike ba,
acin bainin jama'a aka wulakanta ta shi, babban d'an naka;
kafin kasan dad'in wani d'a shi ka fara sanin nasa,
kana kallo aka tozarta shi, aka kore shi kakuma bada goyon baya,
to wlh bazan yadda ba d'ana bazai wulakanta ba,
zan bishi muje can muyi rayuwar mu a wani wajen,
kaci gaba da zama agidan sa zuciyar ka a muce,
sai abinda ya yanka ya tsara zaka bi;
kana da kud'in ka dai-dai misali kaje ka gina mana gida mu koma,
kyalkyalin wannan katon gidan ne ya zaunar da kai ko me, bazamu cigaba da zama ana juyamu son rai ba,
akan wani karamin laifin da bai ma aikata ba, za'a wulakanta shi a kore shi, wlh bazan zauna a gidan nan a cigaba da wulakanta min ya'ya na ba!."
Mom in da take shiga bata nan take fita ba Dad ya tare ta yana fad'in
"Ki saurare ni ki bani hankalin ki da kyau Hajiya Nafisat,
ke yau ne kad'ai kika tsinci kanki cikin jin haushin Alhaji Abubakar,
ni tsawon shikaru masu yawa na d'auka da dakon kiyayya da tsanar sa a zuciya ta,
har gobe ina tare da muradin d'aukar fansar abin da mahaifiyar sa tayi wa mahaifiya ta.
ta kasheta tare da kani na dake cikin ta;
domin ta mallaki dukiyar mahaifinmu ita da ya'yan ta su kad'ai,
gashi kuwa burinta ya cika d'an ta ya mallaki dukiyar mahaifin mu baki d'aya,
lokacin da mahaifinmu yake daf da mutuwa ya mallaka masa dukiyoyin sa, akayi rufa-rufa akace wai sayansu ya yi, karshe mu bamu tashi da abin kirki ba,
gashi nan kullum sai dad'a hab'aka yake mu an barmu da yi masa bauta, ko in ce n, tun da Sulaiman cikin su d'aya ne,
bazan yafe duk abin da akayi min ba kullum da burin d'aukar fansa nake kwana nake tashi,
sai dukiyar mahaifina yadawo karkashin iko na,
kada kiyi yunkurin komai ki b'ata min shiri, saura kiris lokaci ya yi,
shi zai tashi ya fita yabar gidan nan ba mu ba, Alhaji Abubakar sai ka nimi matsugunin da zaka zauna kai da iyalinka ka rasa.......!
Mommyn Twins ce
🌺🌺 *FEERYAL* 🌺🌺
*NA*
*RASHEEDAT S DIRECTOR*
( _Book 1_)
*~Free page~*
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*____________________________________*
*Bismillahirrahmanurrahim*
🅿�9
🙋Nace ba dan Allah wad'an da suka turamin kud'i suna son littafin HAMDAH kwanaki uku da suka wuce kuyi hakuri ku sake min magana da wanda suka ce min suna son KARSASHI please ku sake yi min magana wayata ce ta tsundume a ruwa sai yau Allah ya yi dawowa ta online.
wad'an da sukayi min magana sukaji ban amsa su ba duk kuma kuyi hakuri sharrin na'ura ce.
Dad yana gama fad'in haka ya fice a gidan.
a can wajen babban get ya iske Zaraddin yana tafiya,
yasha gabansa a mota ya bud'e masa gefen mai zaman banza ya ce
"Shigo."
fuska Zaraddin ya had'e ya ce
"Kaje kawai abinka gara naje club na kare rayuwa ta a can, nayi ta yiwa mata ciki tun da haka kuka zab'a, banyi abu ba ace nayi."
"Shigo dalla sha-sha-shan banza wanda baisan meye duniya take ciki."
Zaraddin ya shiga motar yana tura baki.
Dad ya ja motor yana fad'in
"D'an iskan yaro kawai, na hanaka shaye-shayen nan ashe bakaji ba,
ka cigaba da sha ne ko,
me kaje ka shawo yau zakayi gigin aikata haka;
meye a jikin 'yar wannan yarinya da zaka nime ta,
kyalkyalin kalar halittar tane ya d'ibe ka ko me?
dan uwarka da kake cewa zakaje club idan kaje kayi wa yaran mutane ciki agidan freezin zaka kare rayuwarka,
bakasan komai ba na dad'e ina tason ganin kunfi haka cikin walwala ku fantama kuyi abun da kukaga dama,
dan haka ka nutsu cip ka dawo da hankalin ka guri guda, ni nasan me nake ciki nan da lokaci kalilan mune zamu rika bada umurni da oda kowa yabi;
yanzu zan kaika gidan abokina ka d'anyi kwana biyu daga nan zan dawo da kai muje ka bashi hakuri,
kada ka sake ka b'ata min shiri,
kuma na fad'a maka ka daina shaye-shayen nan dan kai naga alama zaka iya rusa min shire na ma,
gashi kaine babba amma Shamsuddin yafika hankali da tunani da nutsuwa,
bansan me yake yawo cikin kwakwalwar ka ba."
ya karashe maganar da hararar sa.
shiko Zaraddin sai kumbura yake yana kunkuni ciki-ciki.
a haka dai suka d'auki hanya zuwa gidan abokin Dad kamar yadda ya fad'a.
A b'angaren Aunty
tun bayan faruwar lamarin ta dad'a sakawa Feeryal tsaro sosai, ta dad'a hanata fita nan da can
dama ba fitar take yi ba.
koda zuwa gun Miemie ce sai dai ita Miemie tazo suyi wasa, tun da yanzu hutu suke.
Aunty ce tafe zuwa side d'in Daddy, tana isowa bakin kofar parlour'n sa, Umma Karima na fitowa daga kofar baya dake side d'inta zuwa na Daddy.
hanya ce da dukkanin matansa suke da shi sakanin side d'in su zuwa nashi side d'in, ba sai sun zaga ta ainihin kofar sashin nasa ba, zasubi ta kofofin dake sakanin su kai tsaye.
yau Umma Karima ce da Daddy, ganin Aunty na kokarin shigewa da sauri ta ce
"Ke-ke-ke da kata nan ina zakije a gurin, me zakije d'auka?
kina dai sane yau ni ce da gidan."
kallon shekeke Aunty tabita da shi, abin dariya wai yau itace da gidan ma gaba d'aya.
ta karaso ta tare kofa tana aikawa Aunty banzan kallo
"Baki isa ki shiga gurin Alhaji ba, jarabibbiya sai dai yau ki koma jarabar taki ta kashe ki,
b'arauniya mai satar kwana."
murmushi Aunty ta yi sannan ta ce
"Ke baki kai wacce zan saci kwanar ki ba, bazan b'oye dan ina bukatar miji na ba,
a gaban ki a gaban wacce ta fiki zan yi duk abin da zanyi da shi,
ko ni ce da kwanar ko ba ni bace,
dan babu wacce ta isa ta dakatar dani akan mijina."
"Wlh karya kike baki isa ba, da kuwa sai na nuna miki ni cikakkiyar 'yar barike ce,
munafuka mai raba zumunta kika raba d'a da gidan yayan ubansa, an fad'a miki marin da kika min yatashi a banza ne,
bazan wahalar da hannuna wajen ramawa ba, sai kinyi dana sani mara adadi."
Kai Aunty ta girgiza bata son biye mata amma duk yadda takai ga kawaicin ta sai Umma Karima ta tunzurata ta sata musayar yawu da ita.
kallon marar tunani tayi mata kana ta ce
"Basai kin b'ata yawun bakin ki wajen fad'a min ke 'yar bariki ba ce,
na sani tun da dad'e wa;
sai dai naki barikin mai kunshe da jahilci ne, idan ba dun aure kaddara bace ai Alhaji Abubakar ba sa'an auren ki bane."
mene ne ba'a sani ba, sadakar shinkafarki da ya yi tuski ya tsaya yiwa almajirai, tun da kika kyalla kika ganshi, sai da kika san yadda kika shiga kika fita wajen samun sa,
ke bakikai wacce zan jera kafad'a da ke ba,
dan ko 'yan aikin gidan mu sun fiki sau dubu dan dukkanin su masu ilimi ne ba jahilai ba,
bama d'aukar jahili yazo ya hidimtawa gidan mu,
kingo ko idan badun kaddara ba ke baki kai wacce zan had'a miji da ke ba,
ko ma mene kije kiyi ni da Allah na dogara,
bani hannya na wuce."
tasaka hannu ta ture ta gefe tasa kai tawuce,
ta barta nan tsaye tana ta haushi.
tashiga taje ta aiwatar da abin da ya kaita, ta fito ta koma side d'in ta.
Satin Zaraddin guda da barin gidan, Dad ya dawo da shi ya tasa keyarsa gaba har parlour'n Daddy.
kansa a kasa kamar mutumin kirki.
suka karasa cikin parlour'n bakin Dad d'auke da sallama.
Daddy dake zaune yana kallon labarai a TV ya amsa sallamar, yana duban su.
"Barka da hutawa Yaya, ayi hakuri bamu nimi izini ba muka shigo kai tsaye."
Dad ya fad'a yana zama kan kujerar da ke fuskantar Daddy.
Zaraddin kuma ya zauna tad'an can gefe a kasan carpet, ya nad'e kafa kansa a kasa har lokacin da alama hud'ubar da baban nasa ya yi masa kafin su shigo ya shige sa.
Dad
ya d'an zamo bakin kujerar yana cigaba da fad'in
"An tashi lafiya Yaya ya iyalin?."
Daddy ya gyara zaman sa da kyau da murmushi d'auke akan fuskarsa yake duban d'an uwan nasa, kana ya ce
"Kazama bako kenan da sai anyi ma iso kafin ka shigo, kai da gidan ka Tukur, ai in izinin shiga ne ma sai dai wa wannan korarren dan sati guda ke nan dana fiddashi cikin gidan nan."
Daddy ya karashe maganar yana nuna Zaraddin, yana cigaba da murmushin.
Zaraddin yakuma yin kasa da kai tare da marairaicewa.
"Ina kwana Daddy."
ya fad'a yana d'an duban Daddy da fuskar nadama.
"Rike gaisuwar ka ai bamu shirya ba tukun."
Dad ya aikawa Zaraddin mugun kallo yana jan kwafa tare da cije baki ya girgiza kai, alamun zai gamu da shi.
sannan ya ce
"Ai wlh Yaya badun yazo da magiya gwuiwowinsa a kasa ba, da babu abun da zaisa na saurare shi har na kad'o keyar sa gurin ka ba,
idan ka yafe masa to nima na yafe masa,
idan kuma baka yafe masa to nima na rantse bazan tab'a yafe masa ba;
ya tashi ya tafi ya yi nesa da rayuwar mu!."