Sashe 12
Feeryal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Can ta hangi motar dake kaisu Ameerah school bakin get d'in dide d'in
Hajiya Nafisat ya d'auko Sahla ya karaso zai d'auki Mimi.
suna tsaye motar
ta karaso, direba yafito da sauri yad'an risina ya gaida Aunty kana ya bud'e marfin baya in da Meimei da Sahla suke zaune ciki.
baki Miemie ta washe da ganin Feeryal tana fad'in
"Zakije school inmu?."
Aunty ta maso jikin motar ta d'aga ta cak tasaka cikin motar gefen Miemie tana fad'in
"Ita ma ta zama y'ar school d'in ku yanzu."
aiko Meimei ta matsa ta gyara ta zauna tana ta murna.
Sahla ko fuska ta b'ata sai hararar Feeryal take, ga dukkan alamu itama ta sami hud'ubar tsiyai daga gurun uwar ta Hajiya Nafisat.
Aunty tayi musu Allah ya tsare, direba yaja motar zuwa bakin get d'in side in Umma Karima.
ya d'auki Nabila, su Bilkisu suka leko cikin motar suna hararar Feeryal, sai da motar d'aukar su suma tayi musu hon kafin suka bar jikin motar.
Direba ya ja motar zuwa side d'in Mommy.
su Farida suna tsaye agurin ga motar su ta iso yana ta musu hon,
amma suka ki shiga suna zaman jiran isowar motar da Feeryal take ciki.
direba ya sauka da sauri ya bud'ewa Amerrah ya ce
"Shigo da sauri kada mu makara."
ta leko cikin motar sai kuma ta yamusa fuska ta ce
"Ni dai bazan shiga a matse ni ba, ai a gurin zamata ta zauna sai dai ta fita na shiga."
ta nuna Feeryal da yatsa.
direba ya ce "Haba Ameerah dukkan ku yarane ai nan ya ishe ku, to zo ki zauna a gaba ke."
kafa tashiga bubbugawa kasa tana fad'in
"Ni bazan zauna a gaba ba, sai dai ta fita."
Farida ta ce
"Bazata zauna a gaba ba sai dai ita ta fita ta tado gaba, ko kuma tabi wata motar."
Bilkisu da Saddika suka leko daga motar su suna fad'in
"In bazata fita ba, ki fitar da ita da karfi Farida tun da ba motar ubanta bane."
Da sauri Isa direba ya ce
"A'a ku tsaya, fito ke ki dawo gaba."
ya janyo hanun Feeryal yafito da ita yasakata a gaba.
kana yakoma mazaunen sa yaja motar suka nufi babban get d'in fita daga gidan duka.
su Farida suka shige nasu motar suma bayan sun gama aika mata da mugun kallo.
Suna isa makarantar duk suka fito, Miemie ta rike hanun Feeryal Ameerah ta ce
"Sake ta ba 'yar'uwar ki bace."
Miemie ta make kafad'a ta ce
"Ai Ammah ta ce y'ar'uwa ta ce itama."
harran su tayi
"To kar kubi bayana kubi hanyar ku daban."
Ameerah tayi gaba tana hararar su.
duk wan da yazo wucewa in ys hango Feeryal sai ya tsaya ya kalleta, yara 'yan'uwan ta da kuma manya,
kowa sai fad'i ya ke
"La ga baturiya ta shigo school d'in mu."
ta dawo abin kallo har wad'an da ke cikin ajijjuwa leken ta suke.
Ajin su Ameerah kuwa a ka bata, tana shiga aji kuwa yara suka mike suna fad'in
"Laa ga baturiya laa ga baturiya."
Ameerah tayi musu tsawa
"Dalla ku zauna! waya ce muku baturiya ce to aljana ce, mayya bakuga idon ta ba."
hele yaran suka kuma suna leko fuskarta wasu suna fad'in
"Ga aljana ga aljana."
wasu ko daga cikin yaran basu yarda ba.
Miemie ta ruko hannunta ta ce
"Ku bari fa ba aljana bace 'yar'uwa ta ce."
jin hayaniyar su yasa malami shigowa ajin ya yi musu tsawa, nan kowa ya ni mi guri ya zauna.........!
Mommyn Twins ce
🌺🌺 *FEERYAL* 🌺🌺
*NA*
*RASHEEDAT S DIRECTOR*
( _Book 1_)
*~Free page~*
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*____________________________________*
🅿�6
Kullum tare direba ke kaisu makaranta ita da Miemie da Ameerah autar Mommy da Nabila 'yar Umma Karima, sai Sahla d'iyar Hajiya Nafisat kuma dukkanninsu ajinsu d'aya.
Bilkisu Saddika Rahama Farida Sumayya duk suna ajin gaba da su, su yanzu suna ajin farko a secondary, su makarantar su daban.
mazan ma haka.
Duk san da suka dawo daga makaranta da kuka Feeryal take dawowa,
wani lokacin kuma da bushasshen hawaye a fuska,
wani bin da toshasshiyar murya, taci kuka har ta gode wa Allah.
idan Aunty ta tambaye ta saita ce mata
Ameerah ce da Nabila da Sahala suka bigeta suka kuma ce mata mayyar aljana.
Kusan kullum da kuka take dawowa.
Aunty ta rarrasheta ta bata hakuri.
Yau da sukaje makaran ta kuwa ana fita break Ameerah da Sahla da Nabila, suka tara yara suka rika jifanta da takalmar su suna fad'in
"Aljana mayya aljana mayya."
idan yaran zasu bari Ameerah ta ce
"Kucigaba da jifanta aljana ce ta b'ace a cikin mu."
Da gudu Miemie ta iso gurin ta tana zube akasa tanata rusar kuka.
ta tattareta ta kare ta da jikinta tana fad'in
"Kurabu da ita ku kyale ta, Allah zan kira Uncle."
daga can wata Anty'n su taga abin da suke ta taho da bulala aiko duk suka dare suka gudu.
Ana tashi direba yazo d'aukarsu, suna ribibin shiga mota, Miemie ta shige motar ta miko wa Feeryal hanu tana fad'in
"Shigo Feeryal ga guri ki zauna a nan."
Ameerah dake bayanta ta fizgo ta ta rure ta gefe, ta fad'i a kasa ta fasa baki.
"Mayyar aljana bazaki zauna min agurin zama ta ba."
Ameerah ta fad'a tana harararta.
Sahla ta sa kafa ta take mata hanu.
ta saki kara me karfi tana yarfe hannun da dafe bakinta in da ya fashe.
Da sauri Isa direba ya zago in da suke yana fad'in
"Kai-kai ku bari mana zaku ji mata ciwo ne,
sannu kinji tashi zo ki shiga gaba."
ya ruko kafad'arta ya mikar da ita ya bud'e gidan gaba ya sakata.
Ko da suka isa gida ganin ta da fasashen baki, cike da damu Aunty ke tambayar ta ya akayi ta ji ciwon.
kwalla ta fara tana jan shasheka.
ta ruko hanun ta suka zauna kan kujera
"Yi shiru Feeryal garin ya kika fad'i kika fasa baki, kirika yi a hankali kinji ko."
ido ta matse sai ga kwalla, d'an karamin bakin ta ta cuno cikin tsiririn muryarta mai fita da yanayin shagwab'a ta ce
"Ba Ameerah ce ta ture ni nafad'i na fasa baki na ba, takuma ce min yayyar aljana,
Sahla kuma ta takamin hannu da kafarta."
ta karashe magamar da matsar kwalla tana yarfe hannun nata.
shiru Aunty tayi idanunta a kanta acikin ranta take fad'in
"Lallai kuwa akwai damuwa in har suma yaran halin iyayen nasu suka d'auko."
kanta ta shafa alamun rarrashi ta ce
"Yi hakuri 'yanmatan Ammie bazasu sake dukanki ba."
"Ammie wai ni mayyar aljana ce?."
ta jefo mata tambayar fuskarta tam da son jin amsar.
"Inji wa? karya suke ke ba aljana bace kuma ba mayya ba."
"Ai Ameerah da Nabila da Sahla sun ce ni mayyar aljana ce sun tara yara suna ta jifa na."
ran Aunty ya b'aci cikin jin zafin abin ta ce
"Zan ja musu kunne bazasu kara ba,
zo muje ki cire uniform kiyi wanka sai kici abinci ko."
ta janyo hanunta suka shige bedroom...
Washegari kamar ko yaushe da wuri ta gama mata shirin tafiya school ta ruko ta suka fito, can ta hangi motar kaisu school a bakin get na side d'in Hajiya Nafisat zai fara d'auko Sahla ita ce side d'in su ke karshe,
kafin yazo ya d'auki Miemie ya gangaro ya d'auki Feeryal d'in sai kuma Nabila sai Ameerah a karshen d'auka.
bata tsaya jiran sai ya karaso ganin Sahla ma bata fito ba,
suka toko da kafa har zuwa kofar get d'in side in Mommy.
anan suka tsaya harya d'au Sahla Miemie yazo ya d'au Nabila
ya karaso.
dai-dai lokacin kuwa su Ameerah suka fito.
Farida da Sumayya duk suka d'auke kai kamar basu gantaba,
bare ta sa ran samun gaisuwa daga gare su.
dan dama basu da wannan tarfiyyar ganin babba su gaishe shi.
Aunty ta ce
"Ameerah Nabila Sahla, me yasa kuke dukan Feeryal kurika yadda ita a kasa tana jin ciwo? 'yar'uwar ku ce fa itama, ku da zakuga wani yana yi mata ku hana amma ku kuke dukanta, kar ku sake dukanta kanwar ku ce kun ji."
maganar Farida tajiyo daga bayan su
"Ah mu ba kanwar mu bace kada ki danganta mu da ita, meye had'in aljana da mutum."
Aunty ta juyo tana kallon yadda Farida take wani yamutsa fuska.
"Kuma mayya ba mai idon mayu."
cewar Ameerah tana hararar Feeryal.
Ganin yaran suna shirin yi mata rashin kunya ta ce
"Kul ingaya muku ni ba sa'arku bace, zan farfasawa yarinya baki, idan tace zatayi min rashin kunya, wata a cikin ku tasake tab'ata ta ga yadda zanyi da ita."
Gajeren tsaki Farida tayi taja hannun Sumayya ta ce "Zo mu tafi kar mu tsaya b'ata lokacin mu anan."
tawani murgud'a baki cike da fitsara, suka shige motarsu da yanzu ya karaso gurin.
Aunty ta ce
"Dukan tsiya zanyi wa yarinya idan tace zata zage ni fitsararrun banza kawai,
kuma wlh wata a cikin ku tasake tab'ata ta gani."
Isa direba yashiga bata hakuri, kana yabud'e wa Feeryal gaba Aunty ta sakata tana musu Allah ya tsare..
kana ta juya ta koma side d'in ta...
Duk da gargad'in da Aunty tayi musu baisa sun ji ba, yau ma sai da suka tara yara sukayi ta jifanta,
ta dawo da jikin ta fusu-fusu.
kullum kuwa haka suke yi mata, su tara yara suyita jifanta suna ce mata aljana mayya.
abun su Ameerah sai gaba ya ke, lura da yadda suka sako ta gaba, ranar malaman su suka tarasu suka zanesu gaba d'ayan su da yaran da suke tarawa.
Hajiya Nafisat ya d'auko Sahla ya karaso zai d'auki Mimi.
suna tsaye motar
ta karaso, direba yafito da sauri yad'an risina ya gaida Aunty kana ya bud'e marfin baya in da Meimei da Sahla suke zaune ciki.
baki Miemie ta washe da ganin Feeryal tana fad'in
"Zakije school inmu?."
Aunty ta maso jikin motar ta d'aga ta cak tasaka cikin motar gefen Miemie tana fad'in
"Ita ma ta zama y'ar school d'in ku yanzu."
aiko Meimei ta matsa ta gyara ta zauna tana ta murna.
Sahla ko fuska ta b'ata sai hararar Feeryal take, ga dukkan alamu itama ta sami hud'ubar tsiyai daga gurun uwar ta Hajiya Nafisat.
Aunty tayi musu Allah ya tsare, direba yaja motar zuwa bakin get d'in side in Umma Karima.
ya d'auki Nabila, su Bilkisu suka leko cikin motar suna hararar Feeryal, sai da motar d'aukar su suma tayi musu hon kafin suka bar jikin motar.
Direba ya ja motar zuwa side d'in Mommy.
su Farida suna tsaye agurin ga motar su ta iso yana ta musu hon,
amma suka ki shiga suna zaman jiran isowar motar da Feeryal take ciki.
direba ya sauka da sauri ya bud'ewa Amerrah ya ce
"Shigo da sauri kada mu makara."
ta leko cikin motar sai kuma ta yamusa fuska ta ce
"Ni dai bazan shiga a matse ni ba, ai a gurin zamata ta zauna sai dai ta fita na shiga."
ta nuna Feeryal da yatsa.
direba ya ce "Haba Ameerah dukkan ku yarane ai nan ya ishe ku, to zo ki zauna a gaba ke."
kafa tashiga bubbugawa kasa tana fad'in
"Ni bazan zauna a gaba ba, sai dai ta fita."
Farida ta ce
"Bazata zauna a gaba ba sai dai ita ta fita ta tado gaba, ko kuma tabi wata motar."
Bilkisu da Saddika suka leko daga motar su suna fad'in
"In bazata fita ba, ki fitar da ita da karfi Farida tun da ba motar ubanta bane."
Da sauri Isa direba ya ce
"A'a ku tsaya, fito ke ki dawo gaba."
ya janyo hanun Feeryal yafito da ita yasakata a gaba.
kana yakoma mazaunen sa yaja motar suka nufi babban get d'in fita daga gidan duka.
su Farida suka shige nasu motar suma bayan sun gama aika mata da mugun kallo.
Suna isa makarantar duk suka fito, Miemie ta rike hanun Feeryal Ameerah ta ce
"Sake ta ba 'yar'uwar ki bace."
Miemie ta make kafad'a ta ce
"Ai Ammah ta ce y'ar'uwa ta ce itama."
harran su tayi
"To kar kubi bayana kubi hanyar ku daban."
Ameerah tayi gaba tana hararar su.
duk wan da yazo wucewa in ys hango Feeryal sai ya tsaya ya kalleta, yara 'yan'uwan ta da kuma manya,
kowa sai fad'i ya ke
"La ga baturiya ta shigo school d'in mu."
ta dawo abin kallo har wad'an da ke cikin ajijjuwa leken ta suke.
Ajin su Ameerah kuwa a ka bata, tana shiga aji kuwa yara suka mike suna fad'in
"Laa ga baturiya laa ga baturiya."
Ameerah tayi musu tsawa
"Dalla ku zauna! waya ce muku baturiya ce to aljana ce, mayya bakuga idon ta ba."
hele yaran suka kuma suna leko fuskarta wasu suna fad'in
"Ga aljana ga aljana."
wasu ko daga cikin yaran basu yarda ba.
Miemie ta ruko hannunta ta ce
"Ku bari fa ba aljana bace 'yar'uwa ta ce."
jin hayaniyar su yasa malami shigowa ajin ya yi musu tsawa, nan kowa ya ni mi guri ya zauna.........!
Mommyn Twins ce
🌺🌺 *FEERYAL* 🌺🌺
*NA*
*RASHEEDAT S DIRECTOR*
( _Book 1_)
*~Free page~*
*____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?*
*🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇ðŸ»
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*____________________________________*
🅿�6
Kullum tare direba ke kaisu makaranta ita da Miemie da Ameerah autar Mommy da Nabila 'yar Umma Karima, sai Sahla d'iyar Hajiya Nafisat kuma dukkanninsu ajinsu d'aya.
Bilkisu Saddika Rahama Farida Sumayya duk suna ajin gaba da su, su yanzu suna ajin farko a secondary, su makarantar su daban.
mazan ma haka.
Duk san da suka dawo daga makaranta da kuka Feeryal take dawowa,
wani lokacin kuma da bushasshen hawaye a fuska,
wani bin da toshasshiyar murya, taci kuka har ta gode wa Allah.
idan Aunty ta tambaye ta saita ce mata
Ameerah ce da Nabila da Sahala suka bigeta suka kuma ce mata mayyar aljana.
Kusan kullum da kuka take dawowa.
Aunty ta rarrasheta ta bata hakuri.
Yau da sukaje makaran ta kuwa ana fita break Ameerah da Sahla da Nabila, suka tara yara suka rika jifanta da takalmar su suna fad'in
"Aljana mayya aljana mayya."
idan yaran zasu bari Ameerah ta ce
"Kucigaba da jifanta aljana ce ta b'ace a cikin mu."
Da gudu Miemie ta iso gurin ta tana zube akasa tanata rusar kuka.
ta tattareta ta kare ta da jikinta tana fad'in
"Kurabu da ita ku kyale ta, Allah zan kira Uncle."
daga can wata Anty'n su taga abin da suke ta taho da bulala aiko duk suka dare suka gudu.
Ana tashi direba yazo d'aukarsu, suna ribibin shiga mota, Miemie ta shige motar ta miko wa Feeryal hanu tana fad'in
"Shigo Feeryal ga guri ki zauna a nan."
Ameerah dake bayanta ta fizgo ta ta rure ta gefe, ta fad'i a kasa ta fasa baki.
"Mayyar aljana bazaki zauna min agurin zama ta ba."
Ameerah ta fad'a tana harararta.
Sahla ta sa kafa ta take mata hanu.
ta saki kara me karfi tana yarfe hannun da dafe bakinta in da ya fashe.
Da sauri Isa direba ya zago in da suke yana fad'in
"Kai-kai ku bari mana zaku ji mata ciwo ne,
sannu kinji tashi zo ki shiga gaba."
ya ruko kafad'arta ya mikar da ita ya bud'e gidan gaba ya sakata.
Ko da suka isa gida ganin ta da fasashen baki, cike da damu Aunty ke tambayar ta ya akayi ta ji ciwon.
kwalla ta fara tana jan shasheka.
ta ruko hanun ta suka zauna kan kujera
"Yi shiru Feeryal garin ya kika fad'i kika fasa baki, kirika yi a hankali kinji ko."
ido ta matse sai ga kwalla, d'an karamin bakin ta ta cuno cikin tsiririn muryarta mai fita da yanayin shagwab'a ta ce
"Ba Ameerah ce ta ture ni nafad'i na fasa baki na ba, takuma ce min yayyar aljana,
Sahla kuma ta takamin hannu da kafarta."
ta karashe magamar da matsar kwalla tana yarfe hannun nata.
shiru Aunty tayi idanunta a kanta acikin ranta take fad'in
"Lallai kuwa akwai damuwa in har suma yaran halin iyayen nasu suka d'auko."
kanta ta shafa alamun rarrashi ta ce
"Yi hakuri 'yanmatan Ammie bazasu sake dukanki ba."
"Ammie wai ni mayyar aljana ce?."
ta jefo mata tambayar fuskarta tam da son jin amsar.
"Inji wa? karya suke ke ba aljana bace kuma ba mayya ba."
"Ai Ameerah da Nabila da Sahla sun ce ni mayyar aljana ce sun tara yara suna ta jifa na."
ran Aunty ya b'aci cikin jin zafin abin ta ce
"Zan ja musu kunne bazasu kara ba,
zo muje ki cire uniform kiyi wanka sai kici abinci ko."
ta janyo hanunta suka shige bedroom...
Washegari kamar ko yaushe da wuri ta gama mata shirin tafiya school ta ruko ta suka fito, can ta hangi motar kaisu school a bakin get na side d'in Hajiya Nafisat zai fara d'auko Sahla ita ce side d'in su ke karshe,
kafin yazo ya d'auki Miemie ya gangaro ya d'auki Feeryal d'in sai kuma Nabila sai Ameerah a karshen d'auka.
bata tsaya jiran sai ya karaso ganin Sahla ma bata fito ba,
suka toko da kafa har zuwa kofar get d'in side in Mommy.
anan suka tsaya harya d'au Sahla Miemie yazo ya d'au Nabila
ya karaso.
dai-dai lokacin kuwa su Ameerah suka fito.
Farida da Sumayya duk suka d'auke kai kamar basu gantaba,
bare ta sa ran samun gaisuwa daga gare su.
dan dama basu da wannan tarfiyyar ganin babba su gaishe shi.
Aunty ta ce
"Ameerah Nabila Sahla, me yasa kuke dukan Feeryal kurika yadda ita a kasa tana jin ciwo? 'yar'uwar ku ce fa itama, ku da zakuga wani yana yi mata ku hana amma ku kuke dukanta, kar ku sake dukanta kanwar ku ce kun ji."
maganar Farida tajiyo daga bayan su
"Ah mu ba kanwar mu bace kada ki danganta mu da ita, meye had'in aljana da mutum."
Aunty ta juyo tana kallon yadda Farida take wani yamutsa fuska.
"Kuma mayya ba mai idon mayu."
cewar Ameerah tana hararar Feeryal.
Ganin yaran suna shirin yi mata rashin kunya ta ce
"Kul ingaya muku ni ba sa'arku bace, zan farfasawa yarinya baki, idan tace zatayi min rashin kunya, wata a cikin ku tasake tab'ata ta ga yadda zanyi da ita."
Gajeren tsaki Farida tayi taja hannun Sumayya ta ce "Zo mu tafi kar mu tsaya b'ata lokacin mu anan."
tawani murgud'a baki cike da fitsara, suka shige motarsu da yanzu ya karaso gurin.
Aunty ta ce
"Dukan tsiya zanyi wa yarinya idan tace zata zage ni fitsararrun banza kawai,
kuma wlh wata a cikin ku tasake tab'ata ta gani."
Isa direba yashiga bata hakuri, kana yabud'e wa Feeryal gaba Aunty ta sakata tana musu Allah ya tsare..
kana ta juya ta koma side d'in ta...
Duk da gargad'in da Aunty tayi musu baisa sun ji ba, yau ma sai da suka tara yara sukayi ta jifanta,
ta dawo da jikin ta fusu-fusu.
kullum kuwa haka suke yi mata, su tara yara suyita jifanta suna ce mata aljana mayya.
abun su Ameerah sai gaba ya ke, lura da yadda suka sako ta gaba, ranar malaman su suka tarasu suka zanesu gaba d'ayan su da yaran da suke tarawa.